Sashe 24
Shahaab Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan sahun bece mata komai ba,ya sauya hanya, Shima dakyar suka qarasa, bata dade awajan ba ta siyowa Hajja duk abinda take buqata, sannan tafara neman abun Hawa, tun tana tarewa harta Dena, saboda duk Wanda tatare saide yayi gaba yabarta, haquri tayi kawai tafara tafiya da qafar ta batare da tasan hanyar dazata kaita gida ba, tana cikin tafiya harta gaji ta nemi waje ta zauna, gashi yamma tayi, kowa nema yake yatafi gida, wani me adedeta ne ya tsaya yace "yanmata Ina zakije?"
Fada masa tayi, saiyace "gaskiya hanyar akwai go slow saide musauya hanya idan zakije shigo"
Cikin sauri tace "inde zaka kaini gida ai shikkenan"
Cikin gajiya ta shige cikin adedetan, sun fara tafiya kenan ya tsaya ya dauki wani fasinja, irin cikar da hanyar yayi ne yasa kowa Sai tsaki yake saki, Aisha taga duk hanyar dasuka bi motoci ne da adedeta suke layi babu wadatacciyar hanya, cikin 6acin rai tace "Wai meyasa yau Garin Yacika da yawa ne?"
Dan sahun ne yace "manyan qasar ne suka shigo Garin, gaba daya sunzo sun haddasa mana cunkoso agari, tun safe jiragen sama suke yawo agarin Nan, idan wannan yatashi Sai wannan ya sauka"
Daya fasinjan ne dayake gefen Aisha yace"Eh wallahi, Wai manyan Yan kasuwa ne suke taro, Kuma Dama yau din akwai aurarraki da'ake yi"
Aisha batace komai ba, saida suka zo wucewa ta wani layi taga gaba daya anhade motocin a hannu daya, ankashe daya hanyar, Dan sahu yace "to munyi gudun Gara.... Muda muka guji go slow kaga ashe gidansa mukazo, ita wannan hanyar ma ai kwata kwata ba'a bin dayan hannun"
Dayan fasinjan yace"Eh wallahi ance shugaban EFCC Mahmud Wakili aka sauka a daya daga cikin gidajen, Wai saboda bayason hayaniya shine aka Hana wuce wa ta dayan hannun gaba daya"
Gaban Aisha ne yafadi,cikin faduwar gaba tace"to meyasa ba zaije hotel ba tsakani da Allah Sai Nan hanyar"
Fasinjan ne yace "ance babu manyan hotel sun qare Sai qanana, inda kinsan waye Mahmud Wakili ma toda bakiyi maganar hotel ba, saboda ance baya sauka a qaramin hotel"
Haushi ne ya hanata magana, ahankali ta juya ta kalli hannun Daman ta, taga titin gaba daya babu motar datake bi,asalima sojoji ne suke shawagi atitin kowa hannunsa d'aukeda bindiga, ta kalli manyan gidajen da'akace ansauki Mahmud Wakili aciki,mutum daya jal saboda shi ankashe titi babba kamar wannan, bayason hayaniya to me zaisa yazo Garin? Sukuma manyan qasar suka biye masa akayi masa abinda yakeso aka shiga haqqin talakawa, yanzu irin wannan layin adedetan dayake gabansu yaushe zasu qare har tasamu taje gida?
Lokaci daya Shahaab yafado mata, ko yana Ina? Tunda yace shi Yaron Mahmud Wakili ne ko tare sukazo? Ko yana maidugurin?
Juya fararen idanuwanta tayi tace "tsaya Dan sahu"
Babu musu ya dakata, dama bawani sauri tafiyar tasu take ba, futowa tayi daga ciki hannunta d'aukeda ledar kayan data siyo, kudinsa tabashi tace "ga kudinka, zan qarasa da qafa ta, shikuma Wanda ya haddasa mana go slow din yaje mun rataya a wuyansa"(😂)
Murmushi yayi yakar6i kudin, Aisha kuwa haushi ne fal ranta, tafiya take Amma ta nayi tana waigowa tana Kallan gidan da akace ansauki Mahmud Wakili aciki, Sai yau tasake tabbatar wa shi din ba qaramin mutum bane, ganinsa zaiyi wahala,haka taci gaba da tafiya har taje gida, qafafunta kuwa sunyi bud'u-bud'u da qura, bata dade da zuwaba aka kira sallar magrib.
Washe gari saurayin fati yazo, kasancewar Aishan tace gobe zata tafi gida, shiyasa yazo da yamma,shirya wa sukayi Fati tayi kyau sosai cikin abaya baqa, Aishan ma Abaya tasaka wadda fati tabata jiya,saide Tata launin dark green ce, hijabi tayi niyyar dorawa akan abayar, Sai faty ta hanata, da magiya da komai tasa Aisha ta yafa mayafin rigar, ba rolling tayi ba, kawai parking din gashinta tayi, tayafa mayafin abayar sannan ta mayar dashi Bayan kafadunta, abayar tayi mata kyau sosai, Kuma tsawonta yayi mata daidai, irin abayar Nan ce wadda akewa shaf daga qirji, Qasan Kuma yabude sosai, batada wani ado sosai Amma Kuma tayi kyau rigar sosai, yanda Allah ya wadatata da Babban Hips, Sai ya sake bajewa acikin abayar, madedetan Breast dinta suka Dan taso daga gaban rigar, jakar Walida ta riqe tasaka can jin kudinta Dari biyar aciki, sannan suka fita wajan Auwal saurayin fati.
Suna zuwa suka sameshi zaune akan motar sa,Dafarko da yaga Aisha tsorata yayi, musanman da yaga gashin gaban goshinta yafuto yaga gashin yalala kamar Bana bahaushiya ba, saida fati ta yi masa bayanin Aishan sannan yasaki jiki da'ita suka gaisa sosai, daga Nan Kuma Sai hira ta 6arke a tsakanin su, ganinsu duka Yara daga ita har fatin saiya biye musu suka dinga zance wani yayi dariya, wani Kuma ya girgiza Kai cikin ransa yace quruci....
Bayan sungama shan labarinsu fati tace "Yaya Auwal kakaimu wajan yawo Dan Allah, kaga gobe Aisha zata tafi"
Cikin farinciki yace "tokuje ku tambaya agida saiku futo muje"
Babu musu suka koma gida suka fada, kasancewar ansan Auwal din, ba 6oyaiye bane Sai aka barsu, Kai tsaye suka shige motarsa yaja suka tafi, park yafara kaisu, daga Nan Kuma suka tafi wani Babban Mall, domin siyo ice-cream, Aisha cikin ranta Sai murna take yau de zatasha ice-cream itama.
Basu dade da shigaba sukaga mutane sunata futowa, basu kawo komai aransu ba suka dinga shiga waje waje suna ganin mall din,Auwal dayake biye dasu abaya yace "fatima kudauki abinda kuke sofa kunji ko"
Cikin murna tace "to ya Auwal"
Hannun Aisha taja suka je wajan perfume, Aisha de guda daya ta d'auka, Fatima Kuma tazabi irin Wanda takeso, ta kalli Aisha tace "ki qara mana, bashi ne yace mu dauka ba?"
Aisha tace "A a, nifa nafison ice-cream,kede ki za6a Sai muje in dauki ice-cream din"
Fatima batace komai ba Sai za6ar turaruka take, sannan ta kama hannun Aisha sukabi ta wata hanya suna neman inda ake ajiye ice-cream din, cikin rashin Sani Aisha tabige wasu setin glass cups, qaran da abun yayi ne yaja hankalin ma'aikatan mall din.
Gaban Aisha yafadi, ta dora hannayenta aka tace "nashiga uku" (🙆🏻♀️)
Kafin Auwal ya qaraso wajan wasu Yan sanda su biyu, da wasu security mata sun qaraso wajan Aisha, suna zuwa basuyi wata wataba suka kamata, cikin 6acin rai Auwal yace "miye haka, ya zaku kama yarinya ku riqe kamar wanda tayi muku sata? Kufadi nawane kudin kayan ku saina baku"
Cikin 6acin rai daya daga cikin security yace "ba damuwar mu bane abinda tafasa, abun damuwar shine wanene ma yabaku iznin shigowa cikin wannan mall din Adede wannan lokacin da muka sallami kowa?"
Auwal yace "oho, ta sama muka Fado tunda abude muka ga qofar"
Jin furucin Auwal yasa ransu yaqara 6aci, memakon ya basu haquri baiyi ba saima raina musu Hankali yake, wata security ce mace tace "ai kawai a wuce dasu folice station, bazai iyu munada Babban customer, haka kawai saboda masu shigowa yin photo susa hankalin customer mu yatashi ba, a tafi dasu kawai"
Jin wannan furucin ne yasa Fatima ta Fashe da Kuka tana basu haquri
Tunda suka shigo Mall din shida Ramadan da sauran guard dinsa, baiji motsin kowa ba, dama Kuma hakan yakeso, shiyasa ma tun kafin yazo yaturo musu saqo ta Email cewa zaizo shopping mall din, yanaso abashi awa biyu yagama abinda zaiyi, idan yafita, Sai subar sauran mutane su shigo,yarinyar da yayiwa waliyi jiya, ita yazo ya siyawa gift yanaso yabata.
Kukan Fatima dakuma hayaniyar datake tashi tsakanin Auwal da sauran security shine yad'auki hankalin sa, ransa ne ya6aci, kwata kwata baison hayaniya arayuwarsa, cikin 6acin rai ya kalli Ramadan tareda nufar inda yake jin hayaniyar tana tashi, sannan yace "muje"
Jijjiga Kai Ramadan yayi sannan suka nufi wajan, guard din dake bayansa cikin sauri suka rufa masa baya.
Shan kwanar da zaiyi, Idonsa ya sauka akan Aisha(🙆🏻♀️)
Wata irin faduwar gaba ce ta ziyarceshi, Jiyayi Kansa yayi wata irin sarawa cikin sauri ya damqe hannun Ramadan yaja shi sukayi wata irin kwana suka dawo baya,duk da sunbar layin dasu Aisha suke gabansa bai daina faduwa ba, menene zai faru data ganshi? Mezai ce mata? Hakan yana nufin da yanzu asirinsa ya tonu kenan tasan cewa da Mahmud Wakili take mu'amula batare data saniba....., meya yakawota kano?
6oye fuskar sa yafara yi a Bayan Ramadan kamar wani 6arawo(😂)
Daga Ramadan har sauran body guard Kallan Shahaab suke da mutuqar mamaki, zare ido suka fara suna dube dube atunaninsu wani abun cutar wa Shahaab din yagani.
Cikin tsananin mamaki Ramadan yace "Shahaab lafiya? Meyasame ka?"
Yana 6oye a Bayan Ramadan din cikin fada yace "dalla malam Kamin shiru, duk ba kaine kajamin ba?"
Mutara zuwa gobe 🙏🏻
Ramadan yace "kamarya?, mekake nufi ninaja?"
"Tura musu mutum daya kace su sallami yaran can injini, sannan subata haquri"
Ramadan da mamaki yagama kasheshi, yace "okay" sannan yajuya ya kalli daya daga cikin guard dinsu yace "kace a sallami yaran can, sannan abasu haquri inji Mahmud Wakili"
Cikin sauri yanufi wajan da su Aisha suke, yana zuwa yayiwa daya cikin security din dasuke fada da Auwal magana.
Ramadan yadan leqo yaga abinda Shahaab yake gudu, anan yayi tozali da wata kyakykyawar yarinya, shagala yayi da Kallan yarinyar, fada dakuma tashin Hankali yasa Dan qaramin da kwalin abayar data yafa akanta yasa yayi qasa, dogon gashinta yafuto fili muraran, Shahaab daya d'an leqo da Kansa ta Qasan Ramadan Shima ya leqo yana ganin ta, ransa ne yayi baqiqqirin ganin dogon gashinta awaje, ribbon din daya daura mata shine akanta, haushin mazan wajan yafara ji dasuke tsaya tareda ita, yanzu haka kowama kallon gashinta yake, yasake Kallan Auwal da'ake fada dashi, cikin tsananin kishi yace "ko wanne yaro ne Kuma wancen?"
Ramadan ya juyo ya kalleshi, yaga fuskar Nan tasa tayi kicin kicin hankalinsa kacokam yana kan wancen yarinyar.
Fada masa tayi, saiyace "gaskiya hanyar akwai go slow saide musauya hanya idan zakije shigo"
Cikin sauri tace "inde zaka kaini gida ai shikkenan"
Cikin gajiya ta shige cikin adedetan, sun fara tafiya kenan ya tsaya ya dauki wani fasinja, irin cikar da hanyar yayi ne yasa kowa Sai tsaki yake saki, Aisha taga duk hanyar dasuka bi motoci ne da adedeta suke layi babu wadatacciyar hanya, cikin 6acin rai tace "Wai meyasa yau Garin Yacika da yawa ne?"
Dan sahun ne yace "manyan qasar ne suka shigo Garin, gaba daya sunzo sun haddasa mana cunkoso agari, tun safe jiragen sama suke yawo agarin Nan, idan wannan yatashi Sai wannan ya sauka"
Daya fasinjan ne dayake gefen Aisha yace"Eh wallahi, Wai manyan Yan kasuwa ne suke taro, Kuma Dama yau din akwai aurarraki da'ake yi"
Aisha batace komai ba, saida suka zo wucewa ta wani layi taga gaba daya anhade motocin a hannu daya, ankashe daya hanyar, Dan sahu yace "to munyi gudun Gara.... Muda muka guji go slow kaga ashe gidansa mukazo, ita wannan hanyar ma ai kwata kwata ba'a bin dayan hannun"
Dayan fasinjan yace"Eh wallahi ance shugaban EFCC Mahmud Wakili aka sauka a daya daga cikin gidajen, Wai saboda bayason hayaniya shine aka Hana wuce wa ta dayan hannun gaba daya"
Gaban Aisha ne yafadi,cikin faduwar gaba tace"to meyasa ba zaije hotel ba tsakani da Allah Sai Nan hanyar"
Fasinjan ne yace "ance babu manyan hotel sun qare Sai qanana, inda kinsan waye Mahmud Wakili ma toda bakiyi maganar hotel ba, saboda ance baya sauka a qaramin hotel"
Haushi ne ya hanata magana, ahankali ta juya ta kalli hannun Daman ta, taga titin gaba daya babu motar datake bi,asalima sojoji ne suke shawagi atitin kowa hannunsa d'aukeda bindiga, ta kalli manyan gidajen da'akace ansauki Mahmud Wakili aciki,mutum daya jal saboda shi ankashe titi babba kamar wannan, bayason hayaniya to me zaisa yazo Garin? Sukuma manyan qasar suka biye masa akayi masa abinda yakeso aka shiga haqqin talakawa, yanzu irin wannan layin adedetan dayake gabansu yaushe zasu qare har tasamu taje gida?
Lokaci daya Shahaab yafado mata, ko yana Ina? Tunda yace shi Yaron Mahmud Wakili ne ko tare sukazo? Ko yana maidugurin?
Juya fararen idanuwanta tayi tace "tsaya Dan sahu"
Babu musu ya dakata, dama bawani sauri tafiyar tasu take ba, futowa tayi daga ciki hannunta d'aukeda ledar kayan data siyo, kudinsa tabashi tace "ga kudinka, zan qarasa da qafa ta, shikuma Wanda ya haddasa mana go slow din yaje mun rataya a wuyansa"(😂)
Murmushi yayi yakar6i kudin, Aisha kuwa haushi ne fal ranta, tafiya take Amma ta nayi tana waigowa tana Kallan gidan da akace ansauki Mahmud Wakili aciki, Sai yau tasake tabbatar wa shi din ba qaramin mutum bane, ganinsa zaiyi wahala,haka taci gaba da tafiya har taje gida, qafafunta kuwa sunyi bud'u-bud'u da qura, bata dade da zuwaba aka kira sallar magrib.
Washe gari saurayin fati yazo, kasancewar Aishan tace gobe zata tafi gida, shiyasa yazo da yamma,shirya wa sukayi Fati tayi kyau sosai cikin abaya baqa, Aishan ma Abaya tasaka wadda fati tabata jiya,saide Tata launin dark green ce, hijabi tayi niyyar dorawa akan abayar, Sai faty ta hanata, da magiya da komai tasa Aisha ta yafa mayafin rigar, ba rolling tayi ba, kawai parking din gashinta tayi, tayafa mayafin abayar sannan ta mayar dashi Bayan kafadunta, abayar tayi mata kyau sosai, Kuma tsawonta yayi mata daidai, irin abayar Nan ce wadda akewa shaf daga qirji, Qasan Kuma yabude sosai, batada wani ado sosai Amma Kuma tayi kyau rigar sosai, yanda Allah ya wadatata da Babban Hips, Sai ya sake bajewa acikin abayar, madedetan Breast dinta suka Dan taso daga gaban rigar, jakar Walida ta riqe tasaka can jin kudinta Dari biyar aciki, sannan suka fita wajan Auwal saurayin fati.
Suna zuwa suka sameshi zaune akan motar sa,Dafarko da yaga Aisha tsorata yayi, musanman da yaga gashin gaban goshinta yafuto yaga gashin yalala kamar Bana bahaushiya ba, saida fati ta yi masa bayanin Aishan sannan yasaki jiki da'ita suka gaisa sosai, daga Nan Kuma Sai hira ta 6arke a tsakanin su, ganinsu duka Yara daga ita har fatin saiya biye musu suka dinga zance wani yayi dariya, wani Kuma ya girgiza Kai cikin ransa yace quruci....
Bayan sungama shan labarinsu fati tace "Yaya Auwal kakaimu wajan yawo Dan Allah, kaga gobe Aisha zata tafi"
Cikin farinciki yace "tokuje ku tambaya agida saiku futo muje"
Babu musu suka koma gida suka fada, kasancewar ansan Auwal din, ba 6oyaiye bane Sai aka barsu, Kai tsaye suka shige motarsa yaja suka tafi, park yafara kaisu, daga Nan Kuma suka tafi wani Babban Mall, domin siyo ice-cream, Aisha cikin ranta Sai murna take yau de zatasha ice-cream itama.
Basu dade da shigaba sukaga mutane sunata futowa, basu kawo komai aransu ba suka dinga shiga waje waje suna ganin mall din,Auwal dayake biye dasu abaya yace "fatima kudauki abinda kuke sofa kunji ko"
Cikin murna tace "to ya Auwal"
Hannun Aisha taja suka je wajan perfume, Aisha de guda daya ta d'auka, Fatima Kuma tazabi irin Wanda takeso, ta kalli Aisha tace "ki qara mana, bashi ne yace mu dauka ba?"
Aisha tace "A a, nifa nafison ice-cream,kede ki za6a Sai muje in dauki ice-cream din"
Fatima batace komai ba Sai za6ar turaruka take, sannan ta kama hannun Aisha sukabi ta wata hanya suna neman inda ake ajiye ice-cream din, cikin rashin Sani Aisha tabige wasu setin glass cups, qaran da abun yayi ne yaja hankalin ma'aikatan mall din.
Gaban Aisha yafadi, ta dora hannayenta aka tace "nashiga uku" (🙆🏻♀️)
Kafin Auwal ya qaraso wajan wasu Yan sanda su biyu, da wasu security mata sun qaraso wajan Aisha, suna zuwa basuyi wata wataba suka kamata, cikin 6acin rai Auwal yace "miye haka, ya zaku kama yarinya ku riqe kamar wanda tayi muku sata? Kufadi nawane kudin kayan ku saina baku"
Cikin 6acin rai daya daga cikin security yace "ba damuwar mu bane abinda tafasa, abun damuwar shine wanene ma yabaku iznin shigowa cikin wannan mall din Adede wannan lokacin da muka sallami kowa?"
Auwal yace "oho, ta sama muka Fado tunda abude muka ga qofar"
Jin furucin Auwal yasa ransu yaqara 6aci, memakon ya basu haquri baiyi ba saima raina musu Hankali yake, wata security ce mace tace "ai kawai a wuce dasu folice station, bazai iyu munada Babban customer, haka kawai saboda masu shigowa yin photo susa hankalin customer mu yatashi ba, a tafi dasu kawai"
Jin wannan furucin ne yasa Fatima ta Fashe da Kuka tana basu haquri
Tunda suka shigo Mall din shida Ramadan da sauran guard dinsa, baiji motsin kowa ba, dama Kuma hakan yakeso, shiyasa ma tun kafin yazo yaturo musu saqo ta Email cewa zaizo shopping mall din, yanaso abashi awa biyu yagama abinda zaiyi, idan yafita, Sai subar sauran mutane su shigo,yarinyar da yayiwa waliyi jiya, ita yazo ya siyawa gift yanaso yabata.
Kukan Fatima dakuma hayaniyar datake tashi tsakanin Auwal da sauran security shine yad'auki hankalin sa, ransa ne ya6aci, kwata kwata baison hayaniya arayuwarsa, cikin 6acin rai ya kalli Ramadan tareda nufar inda yake jin hayaniyar tana tashi, sannan yace "muje"
Jijjiga Kai Ramadan yayi sannan suka nufi wajan, guard din dake bayansa cikin sauri suka rufa masa baya.
Shan kwanar da zaiyi, Idonsa ya sauka akan Aisha(🙆🏻♀️)
Wata irin faduwar gaba ce ta ziyarceshi, Jiyayi Kansa yayi wata irin sarawa cikin sauri ya damqe hannun Ramadan yaja shi sukayi wata irin kwana suka dawo baya,duk da sunbar layin dasu Aisha suke gabansa bai daina faduwa ba, menene zai faru data ganshi? Mezai ce mata? Hakan yana nufin da yanzu asirinsa ya tonu kenan tasan cewa da Mahmud Wakili take mu'amula batare data saniba....., meya yakawota kano?
6oye fuskar sa yafara yi a Bayan Ramadan kamar wani 6arawo(😂)
Daga Ramadan har sauran body guard Kallan Shahaab suke da mutuqar mamaki, zare ido suka fara suna dube dube atunaninsu wani abun cutar wa Shahaab din yagani.
Cikin tsananin mamaki Ramadan yace "Shahaab lafiya? Meyasame ka?"
Yana 6oye a Bayan Ramadan din cikin fada yace "dalla malam Kamin shiru, duk ba kaine kajamin ba?"
Mutara zuwa gobe 🙏🏻
Ramadan yace "kamarya?, mekake nufi ninaja?"
"Tura musu mutum daya kace su sallami yaran can injini, sannan subata haquri"
Ramadan da mamaki yagama kasheshi, yace "okay" sannan yajuya ya kalli daya daga cikin guard dinsu yace "kace a sallami yaran can, sannan abasu haquri inji Mahmud Wakili"
Cikin sauri yanufi wajan da su Aisha suke, yana zuwa yayiwa daya cikin security din dasuke fada da Auwal magana.
Ramadan yadan leqo yaga abinda Shahaab yake gudu, anan yayi tozali da wata kyakykyawar yarinya, shagala yayi da Kallan yarinyar, fada dakuma tashin Hankali yasa Dan qaramin da kwalin abayar data yafa akanta yasa yayi qasa, dogon gashinta yafuto fili muraran, Shahaab daya d'an leqo da Kansa ta Qasan Ramadan Shima ya leqo yana ganin ta, ransa ne yayi baqiqqirin ganin dogon gashinta awaje, ribbon din daya daura mata shine akanta, haushin mazan wajan yafara ji dasuke tsaya tareda ita, yanzu haka kowama kallon gashinta yake, yasake Kallan Auwal da'ake fada dashi, cikin tsananin kishi yace "ko wanne yaro ne Kuma wancen?"
Ramadan ya juyo ya kalleshi, yaga fuskar Nan tasa tayi kicin kicin hankalinsa kacokam yana kan wancen yarinyar.