Sashe 5
Rabo Ajali Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Oyiza ta shiga cikin kungiyar asiri ne tun shekararta ta farko a jamiar lagos,
wata kawarta esther Babajo ita tasata lokacin tana shan wahalar rashin kuďi da abinci saboda mahaifiyarta bata da kuđi, sannan kuma sun shiga ne dan su dinga samun first class result a set dinsu,
haka kuwa yake faruwa dasu dan su biyun nan saida ya zamana babu wanda yake iya bugesu, kuma kuďi ma babu macen da zata nuna musu shanawa a cikin skull, duk irin gulmarsu da akeyi babu wanda ko wacce ta isa tazo gabansu tayi saboda tsabar tsoronsu da ake ji,
jini kuwa su kansu basu san adadin na mutanen da suka sha ba,
oyiza ta hadu da alhj basheer ne a airport lokacin sun dawo daga Italy ita da esther, tunda ta daura idonta akanshi da suka sakko daga jirgi taji sonshi mai tsanani ya kamata,
tun a airport suke bin bayan motar da ta daukeshi har zuwa hotel din da zai kwana kafin safiya ya wuce kano,
Saida suka bari ya shiga ciki sannan suka samu drivern da ya daukoshi suka tambayeshi sunanshi, da kyar da kuma kuďi da suka bashi ya sanar dasu sunanshi da kuma garin da yake, godiya sukayi mishi sannan suka wuce,
tun daga ranar Chummy ta fara mata aiki akanshi, nan ta gano irin kudin da yake dashi da kuma wanda zaiyi nan gaba, ta kuma gano matsalar da yake ciki na rashin haihuwa ,
jin yunwarshi da tsayuwa a restaurant dinsu 4d first tym duk aikinsu ne..
dariya oyiza tayi bayan ta gama tunano wadannan abubuwan sannan ta sauke abincin da ta daura ta kwashe ta haďa juice ta jere su akan dining ta zauna zaman jiran mamanta dan suyi hirar karshe....
Allahu akbar,,,
tabbas mun tsinci kanmu a zamanin da kuďi suka fi wadanda suka kawo mu duniya daraja,
kuďi sunfi ďan da ka tsuguna ka haifa saboda a cikin 100% 85% zasu iya bada komai nasu dan su samu kuďi dattin duniya,,,
tabbas a wannan zamanin da muke ciki masu karancin imani da tawakkali zasu iya aikata komai saboda kudi,
Ya Allah ka tsarkake mana zuciyarmu da ta yan uwa musulmi baki ďaya,
Allah ka azurta mu da baye bayenka kayi mana rowar talaucin da zai kaimu ya baro mu,, ameen thumma ameen....
Mrs tijjani shattima.....
[15/12 09:32] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 7⃣
By Aysha Ya'u Kurah
Daren ranar bayan sun gama hirah da mamanta ta nuna mata ta hakura da maganar alhj basheer, mum ta yi murna sosai dajin hakan daga bakin oyiza,
sai gurin sha ďaya taga mum na hamma ta dafata tace mum bacci kike ji, mum tace eh bacci sosai nakeji bari inje in kwanta, oyiza ta mike tace bari in kara gyara miki ďaki saboda kiji dadin bacci da kyau,
mum tayi murmushin jin dadin ganin yadda yarta ke tarairayarta, dakinta oyiza ta wuce ta yaye shimfiďar zanin gadon tasanya mata wani fari kall a kasa sannan ta ďaura nata akai,
idonta yayi ja lokacin da ta dauko wata kwalbar farin magani zata yayyafa a gadon, sai da ta ďan zubar da hawaye sannan ta yayyafa maganin ta fita taje ta taso mum da ta fara bacci,
har ďaki ta rakata ta rufo kofar ta koma ďakinta tayi tagumi tana jiran dare ya raba ta tafi gurin meeting, ,,
2:45am
Tsugune suke gaban "CHUMMY LORD" cikin jajayen kaya su kusan goma sha biyar maza da mata masu neman arziki da mulki,
jini ne a kwarya wani bakin mutum ya ďauko ya mika ma wacce take gaba ta sha ta mika ma sauran duk suka sha sannan suka ajiye kwaryar, wani irin kirari haďe da ihu "chummy" tayi akan wani farin kyalle sai ga wasu yara yanmata basu wuce shekara 14 ba sun bayyana a gabanta cikin night gown, yara ne farare kyawawa masu kama da juna da ganinsu yan biyu ne,
a firgice yaran suka fara waige2 suna kankame junansu, chummy tayi dariya sosai tace Alhaji Sambo aikinka yayi kyau lallai ka tabbatar kana son cin wannan kujerar,
da sauri yaran suka fara kallon mutanen gurin ko zasu ga wanda aka kira da sunan mahaifinsu, jikinsu ya kara rawa lokacin da idonsu ya sauka akan babansu mai kaunarsu dare da rana wanda a wannan daren kafin su kwanta bacci saida yayi yawo dasu cikin garin abuja da kewayenta ya kashe musu makudan kudi na ban mamaki, cikin rawar murya suka ce PA--PA,
alhj sambo ya sunkuyar da kanshi kasa,
daya daga cikinsu tayi karfin halin zuwa gabanshi ta dafashi dan gani takeyi kamar mafarki takeyi,
jin da gaske shi ďinne yasa ta rusa ihu ta kalli yar uwarta tace "Fanne" ba mafarki nakeyi ba wallhy papa ne, meyasa zaka mana haka, yanzu ashe neman duniya zai iya saka ka bayar da ya'yanka na cikinka,
papa sanda zaka bada damu bakayi tunanin bazaka kara ganin mu ba,
cikin fushi dayar tace "Fanna" meye a ciki dan ya bada mu an kashe,
kika san iya adadin mutanen da ya kashe saboda neman duniyarshi,
kukan me kikeyi? Saboda bazaki kara shakar iskar duniya ba kome?
Inda zamu tafi nan zai zo yau ko gobe ko jibi in kwananshi ya kare shima,
gara ma su kashemu da zama karkashin zalunci da cin kudin haram da na kawunan mutane,
wani mugun mari aka dauketa dashi ta waiga ta kalli bakin mutumin zuciyarta ta kara zafi tace ba mari nake bukata ba kashemu zakayi mu huta,
"chummy" tayi dariyar kusan minti uku sannan tace ai dama kun mutu ruhinku ne anan,
in naso zan iya barin ruhinku yayita yawo shi kadai a duniya gangar jikinku kuma tana rami,
Fanna tace ki so din,
fanne tayi saurin cewa dan Allah dan annabi ku maida mu gurin mammi ta waiga ta kalli mahaifinta tace papa kaji tsoron Allah,
Oyiza cikin Fushi tace chummy lord yaran nan na bata mana lokaci gashi har asuba ta gabato ga kuma mum can daure gara ayi mata abinda za'ayi in wuce gida,
Fanne ta waigo ta kalleta a hankali tace mum? U mean mum dinki kika bayar saboda--- wannan karan chummy ce da kanta ta kai mata duka a baki,
chummy tace bazan kashe yaranka yanzu ba alhj sambo dey wl be under my control, zan watsasu duniya saboda naga za'a dama dasu,
fanne tace karya kikeyi jininmu ne yafi karfin ki,,,
chummy tayi murmushi tana girgiza kai,,
Alhj sambo cikin tsoro yace my lord ina tsoron kar suyi min illa, chummy tace babu kai babu su saboda zaku binne gangar jikinsu a grave so ka kwantar da hankalinka, yayi ajiyar zuciya yana kallon hararar da fanne take musu shi da oyiza,,,
dafa kansu chummy tayi da wata sanda mai kyalli nan da nan suka bace,,
Mum din oyiza kuwa kuka ta dingayi ganin ďiyarta ce ta bada ita, gaba daya magana ma kasa fita tayi a bakinta sai girgiza kai kawai takeyi tana tunano rayuwar da tayi da yarta,
cikin minti goma aka gama da maman oyiza suka gama shaye shayensu sannan kowa ya bace, ,,
Kuka oyiza takeyi a bakin gadon da mum ke kwance tana ihu makotan da ta aika mai gadinsu ya faďa musu suna kanta suna bata hakuri,
ta kira can kauyensu ta fada musu suma suka dinga ihu suka shirya suka kamo hanyar abuja,
Guraren karfe biyu akayi mata sutura da kyar dan yan uwanta sunce saidai su kaita can okene a binneta ita kuma oyiza ta kafe saidai a binneta anan saboda tsoron kar asirinta ya tonu dan tasan kakarta na ganinta zata san abin da ya kasheta dan itama mayyar kanta ce,
saida malamai sukayi ma yanuwanta nasiha sannan suka yarda akayi mata sutura aka kaita gidanta na gaskiya...
Washe gari ta kira john a waya tace yaje ya buďe shago in alhj basheer yazo ya kawoshi gidansu,
haka kuwa akayi yaje ya bude shago amma har dare babu alhj basheer, washe gari ma haka,
oyiza hankalinta in yayi dubu ya tashi tana ta kai kawo saboda rashin zuwan alhj basheer gashi har an kusa sati daya,
a daren ranar ta bayyana gaban chummy da matsalolinta, chummy ta gama incantation dinta tana girgiza kai tace yana karkashin kulawar matarshi,
ta nuna mata wata kwarya,
bakar mace ta gani a ciki sanye da hijab tsaye gefen gadon mijinta dake bacci tana sallar dare in ta idar sai tayi adduoi ta tofeshi dashi sannan ta mike ta kara tada kabbara,
chummy tace kin gani da idonki ko? Oyiza ta haďe rai tace na gani amma ay ni babu ruwana da wannan, mum na bayar saboda haka so kisan duk yadda zakiyi,
chummy tayi dariya tace dadina dake wutar ciki, trust me Oyee cikin satin nan za'a daura miki aure da alhj basheer,
cikin farin ciki oyiza tace yanzu naji magana.....
Mrs tijjani shattima.....
[15/12 09:32] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 8⃣
By Aysha Ya'u Kurah
wata kawarta esther Babajo ita tasata lokacin tana shan wahalar rashin kuďi da abinci saboda mahaifiyarta bata da kuđi, sannan kuma sun shiga ne dan su dinga samun first class result a set dinsu,
haka kuwa yake faruwa dasu dan su biyun nan saida ya zamana babu wanda yake iya bugesu, kuma kuďi ma babu macen da zata nuna musu shanawa a cikin skull, duk irin gulmarsu da akeyi babu wanda ko wacce ta isa tazo gabansu tayi saboda tsabar tsoronsu da ake ji,
jini kuwa su kansu basu san adadin na mutanen da suka sha ba,
oyiza ta hadu da alhj basheer ne a airport lokacin sun dawo daga Italy ita da esther, tunda ta daura idonta akanshi da suka sakko daga jirgi taji sonshi mai tsanani ya kamata,
tun a airport suke bin bayan motar da ta daukeshi har zuwa hotel din da zai kwana kafin safiya ya wuce kano,
Saida suka bari ya shiga ciki sannan suka samu drivern da ya daukoshi suka tambayeshi sunanshi, da kyar da kuma kuďi da suka bashi ya sanar dasu sunanshi da kuma garin da yake, godiya sukayi mishi sannan suka wuce,
tun daga ranar Chummy ta fara mata aiki akanshi, nan ta gano irin kudin da yake dashi da kuma wanda zaiyi nan gaba, ta kuma gano matsalar da yake ciki na rashin haihuwa ,
jin yunwarshi da tsayuwa a restaurant dinsu 4d first tym duk aikinsu ne..
dariya oyiza tayi bayan ta gama tunano wadannan abubuwan sannan ta sauke abincin da ta daura ta kwashe ta haďa juice ta jere su akan dining ta zauna zaman jiran mamanta dan suyi hirar karshe....
Allahu akbar,,,
tabbas mun tsinci kanmu a zamanin da kuďi suka fi wadanda suka kawo mu duniya daraja,
kuďi sunfi ďan da ka tsuguna ka haifa saboda a cikin 100% 85% zasu iya bada komai nasu dan su samu kuďi dattin duniya,,,
tabbas a wannan zamanin da muke ciki masu karancin imani da tawakkali zasu iya aikata komai saboda kudi,
Ya Allah ka tsarkake mana zuciyarmu da ta yan uwa musulmi baki ďaya,
Allah ka azurta mu da baye bayenka kayi mana rowar talaucin da zai kaimu ya baro mu,, ameen thumma ameen....
Mrs tijjani shattima.....
[15/12 09:32] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 7⃣
By Aysha Ya'u Kurah
Daren ranar bayan sun gama hirah da mamanta ta nuna mata ta hakura da maganar alhj basheer, mum ta yi murna sosai dajin hakan daga bakin oyiza,
sai gurin sha ďaya taga mum na hamma ta dafata tace mum bacci kike ji, mum tace eh bacci sosai nakeji bari inje in kwanta, oyiza ta mike tace bari in kara gyara miki ďaki saboda kiji dadin bacci da kyau,
mum tayi murmushin jin dadin ganin yadda yarta ke tarairayarta, dakinta oyiza ta wuce ta yaye shimfiďar zanin gadon tasanya mata wani fari kall a kasa sannan ta ďaura nata akai,
idonta yayi ja lokacin da ta dauko wata kwalbar farin magani zata yayyafa a gadon, sai da ta ďan zubar da hawaye sannan ta yayyafa maganin ta fita taje ta taso mum da ta fara bacci,
har ďaki ta rakata ta rufo kofar ta koma ďakinta tayi tagumi tana jiran dare ya raba ta tafi gurin meeting, ,,
2:45am
Tsugune suke gaban "CHUMMY LORD" cikin jajayen kaya su kusan goma sha biyar maza da mata masu neman arziki da mulki,
jini ne a kwarya wani bakin mutum ya ďauko ya mika ma wacce take gaba ta sha ta mika ma sauran duk suka sha sannan suka ajiye kwaryar, wani irin kirari haďe da ihu "chummy" tayi akan wani farin kyalle sai ga wasu yara yanmata basu wuce shekara 14 ba sun bayyana a gabanta cikin night gown, yara ne farare kyawawa masu kama da juna da ganinsu yan biyu ne,
a firgice yaran suka fara waige2 suna kankame junansu, chummy tayi dariya sosai tace Alhaji Sambo aikinka yayi kyau lallai ka tabbatar kana son cin wannan kujerar,
da sauri yaran suka fara kallon mutanen gurin ko zasu ga wanda aka kira da sunan mahaifinsu, jikinsu ya kara rawa lokacin da idonsu ya sauka akan babansu mai kaunarsu dare da rana wanda a wannan daren kafin su kwanta bacci saida yayi yawo dasu cikin garin abuja da kewayenta ya kashe musu makudan kudi na ban mamaki, cikin rawar murya suka ce PA--PA,
alhj sambo ya sunkuyar da kanshi kasa,
daya daga cikinsu tayi karfin halin zuwa gabanshi ta dafashi dan gani takeyi kamar mafarki takeyi,
jin da gaske shi ďinne yasa ta rusa ihu ta kalli yar uwarta tace "Fanne" ba mafarki nakeyi ba wallhy papa ne, meyasa zaka mana haka, yanzu ashe neman duniya zai iya saka ka bayar da ya'yanka na cikinka,
papa sanda zaka bada damu bakayi tunanin bazaka kara ganin mu ba,
cikin fushi dayar tace "Fanna" meye a ciki dan ya bada mu an kashe,
kika san iya adadin mutanen da ya kashe saboda neman duniyarshi,
kukan me kikeyi? Saboda bazaki kara shakar iskar duniya ba kome?
Inda zamu tafi nan zai zo yau ko gobe ko jibi in kwananshi ya kare shima,
gara ma su kashemu da zama karkashin zalunci da cin kudin haram da na kawunan mutane,
wani mugun mari aka dauketa dashi ta waiga ta kalli bakin mutumin zuciyarta ta kara zafi tace ba mari nake bukata ba kashemu zakayi mu huta,
"chummy" tayi dariyar kusan minti uku sannan tace ai dama kun mutu ruhinku ne anan,
in naso zan iya barin ruhinku yayita yawo shi kadai a duniya gangar jikinku kuma tana rami,
Fanna tace ki so din,
fanne tayi saurin cewa dan Allah dan annabi ku maida mu gurin mammi ta waiga ta kalli mahaifinta tace papa kaji tsoron Allah,
Oyiza cikin Fushi tace chummy lord yaran nan na bata mana lokaci gashi har asuba ta gabato ga kuma mum can daure gara ayi mata abinda za'ayi in wuce gida,
Fanne ta waigo ta kalleta a hankali tace mum? U mean mum dinki kika bayar saboda--- wannan karan chummy ce da kanta ta kai mata duka a baki,
chummy tace bazan kashe yaranka yanzu ba alhj sambo dey wl be under my control, zan watsasu duniya saboda naga za'a dama dasu,
fanne tace karya kikeyi jininmu ne yafi karfin ki,,,
chummy tayi murmushi tana girgiza kai,,
Alhj sambo cikin tsoro yace my lord ina tsoron kar suyi min illa, chummy tace babu kai babu su saboda zaku binne gangar jikinsu a grave so ka kwantar da hankalinka, yayi ajiyar zuciya yana kallon hararar da fanne take musu shi da oyiza,,,
dafa kansu chummy tayi da wata sanda mai kyalli nan da nan suka bace,,
Mum din oyiza kuwa kuka ta dingayi ganin ďiyarta ce ta bada ita, gaba daya magana ma kasa fita tayi a bakinta sai girgiza kai kawai takeyi tana tunano rayuwar da tayi da yarta,
cikin minti goma aka gama da maman oyiza suka gama shaye shayensu sannan kowa ya bace, ,,
Kuka oyiza takeyi a bakin gadon da mum ke kwance tana ihu makotan da ta aika mai gadinsu ya faďa musu suna kanta suna bata hakuri,
ta kira can kauyensu ta fada musu suma suka dinga ihu suka shirya suka kamo hanyar abuja,
Guraren karfe biyu akayi mata sutura da kyar dan yan uwanta sunce saidai su kaita can okene a binneta ita kuma oyiza ta kafe saidai a binneta anan saboda tsoron kar asirinta ya tonu dan tasan kakarta na ganinta zata san abin da ya kasheta dan itama mayyar kanta ce,
saida malamai sukayi ma yanuwanta nasiha sannan suka yarda akayi mata sutura aka kaita gidanta na gaskiya...
Washe gari ta kira john a waya tace yaje ya buďe shago in alhj basheer yazo ya kawoshi gidansu,
haka kuwa akayi yaje ya bude shago amma har dare babu alhj basheer, washe gari ma haka,
oyiza hankalinta in yayi dubu ya tashi tana ta kai kawo saboda rashin zuwan alhj basheer gashi har an kusa sati daya,
a daren ranar ta bayyana gaban chummy da matsalolinta, chummy ta gama incantation dinta tana girgiza kai tace yana karkashin kulawar matarshi,
ta nuna mata wata kwarya,
bakar mace ta gani a ciki sanye da hijab tsaye gefen gadon mijinta dake bacci tana sallar dare in ta idar sai tayi adduoi ta tofeshi dashi sannan ta mike ta kara tada kabbara,
chummy tace kin gani da idonki ko? Oyiza ta haďe rai tace na gani amma ay ni babu ruwana da wannan, mum na bayar saboda haka so kisan duk yadda zakiyi,
chummy tayi dariya tace dadina dake wutar ciki, trust me Oyee cikin satin nan za'a daura miki aure da alhj basheer,
cikin farin ciki oyiza tace yanzu naji magana.....
Mrs tijjani shattima.....
[15/12 09:32] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 8⃣
By Aysha Ya'u Kurah