Sashe 13
Rabo Ajali Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A gigice oyiza da wasu maza suka saki zeenatu da babu alamar numfashi a tare da ita ta faďi timm a kasa,
kan Affan sukayi da gudu oyizah ta ďago shi cikin tashin hankali tana faďin shikenan asirina ya tonu, na shiga uku na lalace, wani bakin kato ya yarda wuka da farin kyallen hannunshi yace yanzu ya zamuyi kenan, dayan cikin dakewa yace mu gama da mamanshi sai mu dawo kanshi,
oyiza ta girgiza kanta tace Nooo mu fara dashi tukunna saboda kar ya farfaďo ya tona min asiri,
bakin katon da naji sun kira da "BULADUNA" yace yanzu me kike so mu mishi, oyizah ta runtse idonta a zuciyarta tace "help me my lord", cikin mintina uku dabara tazo mata ta mike da sauri tace ku kama min shi,
cikin rashin fahimta sukace ina zaki kaishi, ta nuna kasa da hannunta tace anan zai karasa, kunga babu wanda zai zargeni za'a ayi tunanin faďowa yayi by mistk,,
A tare suka haďa baki sukace Good idea, gaskiya oyee u are very sharp shiyasa kungiya take ji dake, tayi murmushi tace "Lts make it snppy", kar wani yazo ya cim mana thou nasan ba kowa a gida,
cikin rashin imani da rashin ganin tsawon ginin bene hawa huďu suka wurgo Affan ta kai,,
su kansu saida suka runtse idonsu saboda ganin tsayin gurin amma dayake zuciyarsu a kangare take nan da nan suka sake suka juyo gurin farin kyallen da zeenatu take,
a firgice suka haďa baki suka ce ina ta shiga,
oyizah ta kwalalo ido tana duba ko ina a gurin amma basuga koda sawun kafar zeenatu ba bare ita,, hankalinsu yayi masifar tashi suka shiga duba ko'ina na cikin gidan amma basuga zeenatu ba, oyizah ta buga tagumi tace to ina ta shiga, bana tunanin da kafarta ta tashi saboda ko sanda Affan ya ganmu Kurwarta na gurin chummy,
to waye zai dauke gangar jikinta? Buladuna yace oyee kin tabbatar babu kowa a gidannan,
tace babu kowa,
su farida sun fita sannan na aiki mai aikinta guri mai nisa I don't think ta dawo kuma ko ta dawo ay baza ta hawo nan ba, dayan cikin kosawa yace mu tafi kawai tunda mun samu abinda mukeso me zamuyi da gangar jiki, buladuna yace hakane, lets go oyee,
cikin rashin kuzari ta bisu kan buzun tsafinsu suka bace daga gidan..
Ba karamin tashin hankali suka shiga ba da chummy tace kurwar zeenatu ko 5mints baiyi ba ta nemeshi ta rasa, oyizah idonta yayi jawur tace to ina yaje,? kodai ya koma jikinta ne, shikenan asiri na ya tonu,,,
Chummy tace calm down oyee, duk inda take yanzu hankalinta baya jikinta, saidai tana tare da wacce take mata addua yanxu haka, wannan dalilin ne kadai ya hanani dawo da ita, amma zansa suyi nesa sosai kuma zanyi mata abin da har ta mutu bazata taba motsi ba bare ta tashi ta dawo ta tona mana asiri,
oyizah ta dafe kanta tace my lord wacece wacce suke tare yanzu ďin,
chummy tace na kasa gane ko wacece, but koma wacece tanada kusanci da gidan,
oyizah ta shiga kogin tunani, a zuciyarta tace to wacece wannan za ta dauke zeenatu, ita dai tasan babu wacce keda kusanci da zeenatu sai Abida to ko Abida ce ta dauke ta, wata zuciyar tace to ta ina abida ta shigo gidan da daddare, ta dinga tunanin da baida amsa ta kara kallon chummy cikin tsananin damuwa tace my lord ya akayi har ta samu damar guduwa,,
Chummy bata iya bata amsa ba ta kalli wani katon glass din da ta tura Fanne da Fanna tayi kwafa cikin takaicin abinda sukayi mata,
dariya fanne tayi tace munci dubu sai ceto, sai dai ki rufemu anan dan wallhy indai muna bude babu wani rai da zai kara salwanta a gurinku,
oyizah taji kamar zata shakesu sabo takaici amma babu hali,
ta kalli chummy tace my lord ya kamata a gama da yarannan if not zasu dinga bata mana aiki,
chummy tayi murmushin mugunta tace very soon oyee,,,
saida suka gama tsaface tsafacensu sannan kowa ya bace itama '"chummy" ta tafi gurin jigajigan matsafa na gaba da ita dan samo sababin lakanin tsafi...
Mrs tijjani shattima...
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 2⃣0⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Tsaye take cikin zauren gidansu tana leken kofar gidansu jabeer ko zata hango shi,
tun bayan magriba take tsaye a gurin amma har bayan isha'i bata hango inuwarshi ba,
juyawa tayi zata koma ciki kamar zatayi kuka taji an rike hannunta ta baya, tsayawa tayi ba tare da ta juyo ba hawayen da ya gama taruwa a idonta ya fara zubowa,
a hankali ya juyota ya ciro wayarshi yana haska fuskarta,
murmushi yayi da yaga hawaye akan kumatunta yasa hannu ya fara share mata a hankali yace shikenan ke kuka bashi da wuya a gurinki,
da abun kuka da wanda ba na kuka ba duk sai kin musu kuka, yanzu faďa min abinda aka miki,
ta kara fashewa da kukan da daga ji na shagwaba ne tace ba kai bane--- sai kuma tayi shuru,
yayi dariya yace ba ni bane mee? Ta kauda kanta tace ban sani ba, ya juyo da kanta yana kallon cikin idonta yace fadamin laifin da nayi in hukunta kaina yanzun nan,
ta turo baki tace tun ďazu nake jiranka anan kuma kasan zan jiraka shine ka tafi gurin wannan kawar taka mai kama da nunar rana,
jabeer ya kwashe da dariya yace wacece me kama da nunar rana?
Afeeya ta kara turo baki tace ohoo ka fini saninta,
jabeer ya kasa tsayar da dariyarshi ya kamo hannuwanta ya hadesu guri ďaya ya sa bakinshi ya sumbace su a hankali haďe da lumshe idonshi, magana ya fara yi ba tare da ya bude idanuwanshi ba yace gurin Affan naje Afee, kinsan babu abinda da zai hanani zuwa gurinki da wuri sai ganin Affan,
ta zare hannunta daya ta kai saman idonshi ta fara jan zara zaran gashin idonshi tace ni dai ban yadda ba ka fada min gaskiya ko in tura hannuna cikin idonka,
ya buďe manyan idanuwanshi da sauri yace ki makantar dani kenan,
tace eh mana sai inga da idon da zaka dinga zuwa yawo,
yace haba Afee nah yanzu in kika makantar dani wacece zata aureni,
ko bakya so ki samu anty wacce zata dinga kula dake,
Afeeya tayi narai narai mayatattun idanuwanta tace yaya jabeer in kayi aure shikenan zan daina ganinka, zaka daina zuwa gurina,? zaka daina kulawa dani ko?,
ya janyota jikinshi yace babu abinda zai hana jabeer kula da Afeeyah in dai yana raye,
bana fatan abinda zaisa rana ta faďi har inyi bacci batare da nasaki a idona ba,
ta kara narkewa a jikinshi kamar karamar yarinya tace to ay in kayi aure zan daina ganinka haka hajja ta ke cemin kullum, da karfi yace inji hajjan, afeeyah ta gyaďa kanta tace eh mana kullum sai ta faďa min da daddare wai in rage sabon da nayi da kai saboda zan sha wahala in kayi aure, ay nasan bazaka bari in sha wahala ba ko?
ya gyaďa mata kanshi zuciyarshi na kara zurfi a cikin soyayyar afee,
da afeeya tafi haka da babu abinda zai hanashi faďa mata abinda yakeji game da ita,
girgizashi tayi yayi firgigit, tace to karkayi aure ko kuma ka aureni sai mu zauna gida ďaya ka dinga goyani muyi bacci tare ko,
ya kalleta sosai yace kina sona?
ta rufe fuskarta tace sosai ma,
yayi dariya ya buďe fuskarta yace da gaske kikeyi, tace dagaske yayana, to in ban soka ba wa zan so, kaima ay kana sona ko?,
yace fiye da yadda nake son kaina wifey na,
ta daka tsalle tace bari inje In faďa ma hajja ta daina min gori, yace muje dai mu faďa mata tare ko,
tace eh hakane ta kamo hannunshi cike da murna suka shiga ciki...
Sai goma saura ya fito daga gidansu afeeyah, zama yayi kan dakalin gidansu yana kiran wayar Affan dan ya fito su ďan rage dare,
sau huďu yana kirah ba'a ďauka ba,
mikewa yayi a ranshi yace may be yayi bacci ko kuma yana can suna hira da umma,
dakinshi ya wuce ya kwanta yana tunanin Afeeyah,
Allah ya sani yana matukar kaunar afeeya, hakuri kawai zaiyi ya jirata ta gama sec skool ya aureta ya maida ita mallakinshi ya bata duk wasu nau'in kulawa da gata marasa yankewa,
da wannan tunanin bacci mai cike da mafarkai yayi awon gaba dashi....
Mrs tijjani shattima....
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 2⃣1⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Karfe 6 na asuba Alhaji basheer ya iso gida a gajiye,
bacci sosai yakeji dan haka ya wuce ďakinshi don ya kwanta ya samu isashshen bacci, ya yi matukar mamakin rashin ganin zeenatu ta fito tarbarshi kamar yadda ta saba, amma sai ya share da tunanin ko itama bacci ne yayi gaba da ita ko kuma dai wani abun daban amma haka nan zeenatu bazata taba kin fitowa tarbarshi ba ko da kuwa bazaii kulata ba, da wannan tunanin bacci ya ďaukeshi...
kan Affan sukayi da gudu oyizah ta ďago shi cikin tashin hankali tana faďin shikenan asirina ya tonu, na shiga uku na lalace, wani bakin kato ya yarda wuka da farin kyallen hannunshi yace yanzu ya zamuyi kenan, dayan cikin dakewa yace mu gama da mamanshi sai mu dawo kanshi,
oyiza ta girgiza kanta tace Nooo mu fara dashi tukunna saboda kar ya farfaďo ya tona min asiri,
bakin katon da naji sun kira da "BULADUNA" yace yanzu me kike so mu mishi, oyizah ta runtse idonta a zuciyarta tace "help me my lord", cikin mintina uku dabara tazo mata ta mike da sauri tace ku kama min shi,
cikin rashin fahimta sukace ina zaki kaishi, ta nuna kasa da hannunta tace anan zai karasa, kunga babu wanda zai zargeni za'a ayi tunanin faďowa yayi by mistk,,
A tare suka haďa baki sukace Good idea, gaskiya oyee u are very sharp shiyasa kungiya take ji dake, tayi murmushi tace "Lts make it snppy", kar wani yazo ya cim mana thou nasan ba kowa a gida,
cikin rashin imani da rashin ganin tsawon ginin bene hawa huďu suka wurgo Affan ta kai,,
su kansu saida suka runtse idonsu saboda ganin tsayin gurin amma dayake zuciyarsu a kangare take nan da nan suka sake suka juyo gurin farin kyallen da zeenatu take,
a firgice suka haďa baki suka ce ina ta shiga,
oyizah ta kwalalo ido tana duba ko ina a gurin amma basuga koda sawun kafar zeenatu ba bare ita,, hankalinsu yayi masifar tashi suka shiga duba ko'ina na cikin gidan amma basuga zeenatu ba, oyizah ta buga tagumi tace to ina ta shiga, bana tunanin da kafarta ta tashi saboda ko sanda Affan ya ganmu Kurwarta na gurin chummy,
to waye zai dauke gangar jikinta? Buladuna yace oyee kin tabbatar babu kowa a gidannan,
tace babu kowa,
su farida sun fita sannan na aiki mai aikinta guri mai nisa I don't think ta dawo kuma ko ta dawo ay baza ta hawo nan ba, dayan cikin kosawa yace mu tafi kawai tunda mun samu abinda mukeso me zamuyi da gangar jiki, buladuna yace hakane, lets go oyee,
cikin rashin kuzari ta bisu kan buzun tsafinsu suka bace daga gidan..
Ba karamin tashin hankali suka shiga ba da chummy tace kurwar zeenatu ko 5mints baiyi ba ta nemeshi ta rasa, oyizah idonta yayi jawur tace to ina yaje,? kodai ya koma jikinta ne, shikenan asiri na ya tonu,,,
Chummy tace calm down oyee, duk inda take yanzu hankalinta baya jikinta, saidai tana tare da wacce take mata addua yanxu haka, wannan dalilin ne kadai ya hanani dawo da ita, amma zansa suyi nesa sosai kuma zanyi mata abin da har ta mutu bazata taba motsi ba bare ta tashi ta dawo ta tona mana asiri,
oyizah ta dafe kanta tace my lord wacece wacce suke tare yanzu ďin,
chummy tace na kasa gane ko wacece, but koma wacece tanada kusanci da gidan,
oyizah ta shiga kogin tunani, a zuciyarta tace to wacece wannan za ta dauke zeenatu, ita dai tasan babu wacce keda kusanci da zeenatu sai Abida to ko Abida ce ta dauke ta, wata zuciyar tace to ta ina abida ta shigo gidan da daddare, ta dinga tunanin da baida amsa ta kara kallon chummy cikin tsananin damuwa tace my lord ya akayi har ta samu damar guduwa,,
Chummy bata iya bata amsa ba ta kalli wani katon glass din da ta tura Fanne da Fanna tayi kwafa cikin takaicin abinda sukayi mata,
dariya fanne tayi tace munci dubu sai ceto, sai dai ki rufemu anan dan wallhy indai muna bude babu wani rai da zai kara salwanta a gurinku,
oyizah taji kamar zata shakesu sabo takaici amma babu hali,
ta kalli chummy tace my lord ya kamata a gama da yarannan if not zasu dinga bata mana aiki,
chummy tayi murmushin mugunta tace very soon oyee,,,
saida suka gama tsaface tsafacensu sannan kowa ya bace itama '"chummy" ta tafi gurin jigajigan matsafa na gaba da ita dan samo sababin lakanin tsafi...
Mrs tijjani shattima...
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 2⃣0⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Tsaye take cikin zauren gidansu tana leken kofar gidansu jabeer ko zata hango shi,
tun bayan magriba take tsaye a gurin amma har bayan isha'i bata hango inuwarshi ba,
juyawa tayi zata koma ciki kamar zatayi kuka taji an rike hannunta ta baya, tsayawa tayi ba tare da ta juyo ba hawayen da ya gama taruwa a idonta ya fara zubowa,
a hankali ya juyota ya ciro wayarshi yana haska fuskarta,
murmushi yayi da yaga hawaye akan kumatunta yasa hannu ya fara share mata a hankali yace shikenan ke kuka bashi da wuya a gurinki,
da abun kuka da wanda ba na kuka ba duk sai kin musu kuka, yanzu faďa min abinda aka miki,
ta kara fashewa da kukan da daga ji na shagwaba ne tace ba kai bane--- sai kuma tayi shuru,
yayi dariya yace ba ni bane mee? Ta kauda kanta tace ban sani ba, ya juyo da kanta yana kallon cikin idonta yace fadamin laifin da nayi in hukunta kaina yanzun nan,
ta turo baki tace tun ďazu nake jiranka anan kuma kasan zan jiraka shine ka tafi gurin wannan kawar taka mai kama da nunar rana,
jabeer ya kwashe da dariya yace wacece me kama da nunar rana?
Afeeya ta kara turo baki tace ohoo ka fini saninta,
jabeer ya kasa tsayar da dariyarshi ya kamo hannuwanta ya hadesu guri ďaya ya sa bakinshi ya sumbace su a hankali haďe da lumshe idonshi, magana ya fara yi ba tare da ya bude idanuwanshi ba yace gurin Affan naje Afee, kinsan babu abinda da zai hanani zuwa gurinki da wuri sai ganin Affan,
ta zare hannunta daya ta kai saman idonshi ta fara jan zara zaran gashin idonshi tace ni dai ban yadda ba ka fada min gaskiya ko in tura hannuna cikin idonka,
ya buďe manyan idanuwanshi da sauri yace ki makantar dani kenan,
tace eh mana sai inga da idon da zaka dinga zuwa yawo,
yace haba Afee nah yanzu in kika makantar dani wacece zata aureni,
ko bakya so ki samu anty wacce zata dinga kula dake,
Afeeya tayi narai narai mayatattun idanuwanta tace yaya jabeer in kayi aure shikenan zan daina ganinka, zaka daina zuwa gurina,? zaka daina kulawa dani ko?,
ya janyota jikinshi yace babu abinda zai hana jabeer kula da Afeeyah in dai yana raye,
bana fatan abinda zaisa rana ta faďi har inyi bacci batare da nasaki a idona ba,
ta kara narkewa a jikinshi kamar karamar yarinya tace to ay in kayi aure zan daina ganinka haka hajja ta ke cemin kullum, da karfi yace inji hajjan, afeeyah ta gyaďa kanta tace eh mana kullum sai ta faďa min da daddare wai in rage sabon da nayi da kai saboda zan sha wahala in kayi aure, ay nasan bazaka bari in sha wahala ba ko?
ya gyaďa mata kanshi zuciyarshi na kara zurfi a cikin soyayyar afee,
da afeeya tafi haka da babu abinda zai hanashi faďa mata abinda yakeji game da ita,
girgizashi tayi yayi firgigit, tace to karkayi aure ko kuma ka aureni sai mu zauna gida ďaya ka dinga goyani muyi bacci tare ko,
ya kalleta sosai yace kina sona?
ta rufe fuskarta tace sosai ma,
yayi dariya ya buďe fuskarta yace da gaske kikeyi, tace dagaske yayana, to in ban soka ba wa zan so, kaima ay kana sona ko?,
yace fiye da yadda nake son kaina wifey na,
ta daka tsalle tace bari inje In faďa ma hajja ta daina min gori, yace muje dai mu faďa mata tare ko,
tace eh hakane ta kamo hannunshi cike da murna suka shiga ciki...
Sai goma saura ya fito daga gidansu afeeyah, zama yayi kan dakalin gidansu yana kiran wayar Affan dan ya fito su ďan rage dare,
sau huďu yana kirah ba'a ďauka ba,
mikewa yayi a ranshi yace may be yayi bacci ko kuma yana can suna hira da umma,
dakinshi ya wuce ya kwanta yana tunanin Afeeyah,
Allah ya sani yana matukar kaunar afeeya, hakuri kawai zaiyi ya jirata ta gama sec skool ya aureta ya maida ita mallakinshi ya bata duk wasu nau'in kulawa da gata marasa yankewa,
da wannan tunanin bacci mai cike da mafarkai yayi awon gaba dashi....
Mrs tijjani shattima....
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 2⃣1⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Karfe 6 na asuba Alhaji basheer ya iso gida a gajiye,
bacci sosai yakeji dan haka ya wuce ďakinshi don ya kwanta ya samu isashshen bacci, ya yi matukar mamakin rashin ganin zeenatu ta fito tarbarshi kamar yadda ta saba, amma sai ya share da tunanin ko itama bacci ne yayi gaba da ita ko kuma dai wani abun daban amma haka nan zeenatu bazata taba kin fitowa tarbarshi ba ko da kuwa bazaii kulata ba, da wannan tunanin bacci ya ďaukeshi...