Sashe 10
Rabo Ajali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kwananta hudu a asibiti aka sallameta ta dawo gida da muggan kudirai a cikin ranta, a zuciyarta tace wannan karan ita zata zama shaidaniyar kanta dan taga yanzu aikin chummy baya tafiya mata yadda ya kamata,
haka ta cigaba da jinyar jikinta da kula da yarta wacce taci suna FAREEDAH,
oyiza kullum idonta na kan side din zeenatu taga ko sun bar Affan shi kaďai amma bata samun wannan damar saboda yadda yadikko ke manne dashi a ko dayaushe,
sai da yadikko tayi wata biyu a gidan tana kula da zeenatu,
tun ana saura sati ďaya ta tafi kullum dare bata aikin da ya wuce yi ma zeenatu faďa akan ta kula da kanta da ďanta da kuma adduoi,
zeenatu saidai tayi dariya dan abin na yadikko ya zame mata kamar waka tunda kullum sai anyi maimaicinshi..
Cont 14
Salma ta kalli mahaifiyarta tace mummy kika ce wannan nawa wannan na affan ko,
oyiza tace a'a wannan ne naki, ki kula fa sosai, ta gyaďa kanta ta fita da gudu fareeda na binta a baya,
Affan zaune suna bin karatun lptp din yara na "alifun ba'un" shi da jabeer lokacin shekararsu biyu da rabi shi da fareeda ita kuma salma ta kusa 6, dafashi salma tayi yayi saurin ďago kanshi, a razane ya matsa dan mugun tsoronta yake ji saboda dukkan da take mishi,
zama tayi kusa dashi ta kara duba ice cream din dan ta tabbatar da wanda mummy tace na affan din ne, mika mishi tayi tana murmushi tace gashi inji mummy,
farida cikin gwaranci tace "wanshan ne naci," salma ta harareta tace wannan ne, farida ta dage akan dayan ne saboda tafi salma wayau, kuka ta fashe dashi da taga alamar salma bazata bashi wanda mummyn tace ta bashi ba,
da sauri zeenatu ta fito tace lafiya me aka miki farida,
salma tace ice cream mummy ta bani in kawo ma affan kuma wannan ne nashi wai ita dole sai dai in bashi Nawa, farida cikin kuka tace "wanshan ne mummy ta kaya mici sugar" kuma "cha kiji" ,
gaban zeenatu ya faďi sosai tace to duk bari in raba muku gardama ke salma je ki kara tambayota wanne ne na affan din,
da gudu suka fita suka bar zeenatu cikin jimamin maganar farida,
innalillahi kadai take fada tana kara rokon Allah ya tsare mata ďanta da a kullum sai an kawo mishi harin kisa tun yana karaminshi,
shafa kansu tayi shi da jabeer tace ma jabeer tashi kuje gidan Antie Ma'u kafin umminka ta dawo kaji,
ya gyada mata kai ya kama hannun affan dan yafi affan wayau, har sun fita ta tuna da kar su hadu da su salma ta bashi ice cream din yasha,
binsu tayi da sauri tace ku dawo bari Gaje ta dawo daga kasuwa sai ta kaiku kunji, ta kamo hannunsu suka shigo ciki dai2 lokacin su salma suka dawo da ice cream daya suka ce gashi wannan ne nashi,
zeenatu ta amsa tace to kuce ya gode sosai, salma tace mummy tace yasha a gaban mu sai mu tafi, zeenatu tace to an gama yaran kirki bari in raba musu shi da jabeer,
ta mike ta shiga kitchen, Allah ya taimaketa akwai nashi na jiya a fridge, daukowa tayi ta raba musu shi da jabeer ta fito ta mika musu tace gashi maza ku sha ku tafi gidan anty ma'u wanda bai shanye ba a gida zai zauna, suka karba suka fara rige rigen sha,
salma da farida suka fita da gudu tun kafin su kai ďaki suke rige rigen faďin mummy yasha,
suna karasawa ta toshe bakinsu tace ku rufemin baki ku wuce ku bani guri, suka wuce ciki suka dau nasu suna sha,
zama oyiza tayi cikin farin ciki dan tasan yau babu makawa aikinta yaci tunda har sun tabbatar mata yasha,,
har bayan isha tana kasa kunne taji ihu, amma shuru takeji hankalinta ya fara tashi,,
karfe 9 lokacin taji dawowar alhj basheer ta mike ta fito ita da yaranta,
zaune ta taddashi affan na kan ruwan cikinshi suna hira suna kyalkyace dariya kamar da sa'anshi yakeyi,
wani abu ne ya tokare mata wuya wanda ta kasa controlling dinshi har ya kaita ga jan razanannan tsaki, taja hannun farida dake kokarin zuwa gurin babanta tace dalla wuce kuje ďaki, an faďa muku ta taku yakeyi, ai ku muna ya'ya ne a gidan nan amma ba ya'ya ba,
alhj basheer ya dago da sauri yace haba safiya,
me yasa kike faďin haka, da affan da su salma duk daya ne agurina,
da karfi tace biyu ne, karka kara cewa ďaya ne, ka riga ka nuna musu tun yanzu basu da wata daraja a idonka saboda sun zo a ya'ya mata,
nan ta shiga masifa kamar zata tsaga gidan, bakin ciki ne dankare a zuciyarta saboda yadda in tayi abu akan affan baya kamashi,
alhj basheer bai kalleta ba ya kara rungume affan da ya tsorata ya mike ya wuce ciki ya barta anan tana bala'i......
Mrs tijjani shattima....
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 1⃣5⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya a gidan alhj basheer,
kullum da sabon makirci da muguntar da oyiza ke fitowa dashi na tsafi da kuma na magunguna amma dayake rayuwarmu da mutuwarmu tana gurin rabbil izzati babu abinda ya faru da zeenatu da affan duk da wani lokacin in tayi tana cin nasara saboda ance tsafi gaskiyar maishi sai dai duk tsafin mutum in har ka dogara da Allah to ko ya kamaka na ďan lokaci ne zai sake ka,
a yan shekarun da suka wuce oyiza ta kara karfi cikin kungiyar asiri dan yanzu haka tana cikin kungiyoyi masu karfin gaske guda hudu, zeenatu kuwa addua takeyi ba dare ba rana akan Allah ya kare su ita ďanta ya ďaurasu akan makiyansu...
Affan da jabeer zaune ďakin hajja suna cin danwake,
jabeer ya kalli affan yace kaii yau banga su anty salma a skool ba, affan ya juyar da kanshi yace ohoo musu wai dan daddy yace shi zai kaini zana C.E exams su su jira driver shine sukayi fushi mummynsu tace bazasu ba,
Hajja dake gefe tana saka suwaitar kulu tace ca nakeyi ajinku daya da farida kenan bata rubuta jarabawar ba,
jabeer yayi dariyar shakiyanci yace dondi kenan hajja, ay anyi mata repeating yanzu p4 take,
Affan yace p4 din ma da ya aka bari ta kai,
ni ay ban taba ganin wacce brain dinta baya ďaukar karatu irin farida ba cewar jabeer,
Affan yace tabb ay wallhy gara farida a haka, dan anty salma knws nottn banda mugunta,
ma'u ta ďeko dakin hajja da tsohon cikinta da kullum suke adduar Allah yasa zaunanne ne tace ashe baku wuce gida ba, na ďauka ma kun tsufa a gida,
jabeer yace eh "Mama" sunan da yake kiranta dashi kenan saboda a gurinta ya girma bacci kadai ke maidashi gida", yanzu zamu tafi muna nan muna cin ďanwaken tsohuwa,
Ma'u ta juya tace ai ya kamata kuje gida ku faďa musu kun gama jarabawar sai kuma a ďan fita yawo tunda ba mata bane ku,
suka rufe kwanon danwaken suka mike sukayi sallama da hajja da ma'u,, sun kusa da kofar fita kausar yar suwaiba tana rarrafe a tsakar gida tsirara ta mike ta rike wani abu tana dabo ta fetso kashi saura kaďan ya taba wandon Affan,
da gudu suka fita jabeer na mishi dariya harda rike ciki yana tayashi dubawa ko ya taba wandonshi, dakyar ya karasa gida yana masifa ya wuce bayi saida yayi wanka ya canza kaya sannan ya fito ya shiga ďakin mahaifiyarshi,
zaune ya sameta tana waya ya zauna kusa da ita, sai da ta gama wayar ta juyo ta kalleshi tana murmushi tace daga ina haka,
yace gidan maman jabeer, tace ya jarabawar kun gama ko, yace mun gama umma sai dai ayi mana adduar samun nasara,
tace addua kullum yinta akeyi Affan, saidai a ďaura, ni dai ina kara jaddada maka ka rike ibada da karatun qur'ani da tsoron Allah wadannan abubuwan in ka rikesu sun isheka duniya da lahira,
yace in shaa Allah umma, Allah ya kara mana karfin imani, tace ameen,
ya mike zai fita kenan Asiya ta shigo da sauri,
tace ina wuni umma, zeenatu tace lfy lau dan asy, ya na ganki haka,
tace ummi ce tace in zo in fada miki anty ma'u ta haihu yanzun nan tana can gidan ma,
da sauri zeenatu ta mike cike da murna tace me muka samu, asiya tace nima ban sani ba,
ta dauko hijab ďinta suka fita da sauri a ranta tana adduar Allah yasa zaunanne ne abin da ta haifa,
tun kafin su shiga ciki kukan yarinyar ke musu kuwwa cikin kunne,
kuka takeyi irin na jarirai da iya karfinta wata nurse a unguwar tana gyarata,
Affan a kofar gida ya tsaya dan yana tsoron ya shiga ya kara arba da kausar dan bai sani ba ko wannan karan a jikinshi zatayi kashin,
A cikin gida kuwa murna sukeyi lokacin an gama kimtsasu anyi ma mai jego allura tana kwance tana hutawa,
duk makota anata shigowa tayata murna banda suwaiba da tace meye na barka a gurin gawa, mudai je zuwa nan da anjima itama zata bi layin yan uwanta su cike su bakwai,
karaf wannan furucin na suwaiba ya shiga kunnen jabeer, hararta yayi ya mikama mamanshi babyn suka fita shida Asiya, a kofar gida suka hadu da affan suka wuce gidansu..
Anyi suna dai2 na masu rufin asiri,
mai jego ta samu kaya da kudi masu yawan gaske haka mahaifinta ya samu kudi sosai haihuwar tazo mishi da goshi, jaririya taci sunan Hajja "Hajara" Abida tace a dinga kiranta da "AFEEYAH", suwaiba kuwa bakin ciki kamar zai kasheta da taga har kwana bakwai jinjira na raye ga kaya da kudi da uwarta ta samu kamar za'a bude shago dasu, sam ta kasa boye bakin cikinta har saida sukayi fada da Abida ta gaggaya mata bakaken maganganun da yasata shigewa ďaki ba shiri dan Abida ba kanwar lasa bace itama...
haka ta cigaba da jinyar jikinta da kula da yarta wacce taci suna FAREEDAH,
oyiza kullum idonta na kan side din zeenatu taga ko sun bar Affan shi kaďai amma bata samun wannan damar saboda yadda yadikko ke manne dashi a ko dayaushe,
sai da yadikko tayi wata biyu a gidan tana kula da zeenatu,
tun ana saura sati ďaya ta tafi kullum dare bata aikin da ya wuce yi ma zeenatu faďa akan ta kula da kanta da ďanta da kuma adduoi,
zeenatu saidai tayi dariya dan abin na yadikko ya zame mata kamar waka tunda kullum sai anyi maimaicinshi..
Cont 14
Salma ta kalli mahaifiyarta tace mummy kika ce wannan nawa wannan na affan ko,
oyiza tace a'a wannan ne naki, ki kula fa sosai, ta gyaďa kanta ta fita da gudu fareeda na binta a baya,
Affan zaune suna bin karatun lptp din yara na "alifun ba'un" shi da jabeer lokacin shekararsu biyu da rabi shi da fareeda ita kuma salma ta kusa 6, dafashi salma tayi yayi saurin ďago kanshi, a razane ya matsa dan mugun tsoronta yake ji saboda dukkan da take mishi,
zama tayi kusa dashi ta kara duba ice cream din dan ta tabbatar da wanda mummy tace na affan din ne, mika mishi tayi tana murmushi tace gashi inji mummy,
farida cikin gwaranci tace "wanshan ne naci," salma ta harareta tace wannan ne, farida ta dage akan dayan ne saboda tafi salma wayau, kuka ta fashe dashi da taga alamar salma bazata bashi wanda mummyn tace ta bashi ba,
da sauri zeenatu ta fito tace lafiya me aka miki farida,
salma tace ice cream mummy ta bani in kawo ma affan kuma wannan ne nashi wai ita dole sai dai in bashi Nawa, farida cikin kuka tace "wanshan ne mummy ta kaya mici sugar" kuma "cha kiji" ,
gaban zeenatu ya faďi sosai tace to duk bari in raba muku gardama ke salma je ki kara tambayota wanne ne na affan din,
da gudu suka fita suka bar zeenatu cikin jimamin maganar farida,
innalillahi kadai take fada tana kara rokon Allah ya tsare mata ďanta da a kullum sai an kawo mishi harin kisa tun yana karaminshi,
shafa kansu tayi shi da jabeer tace ma jabeer tashi kuje gidan Antie Ma'u kafin umminka ta dawo kaji,
ya gyada mata kai ya kama hannun affan dan yafi affan wayau, har sun fita ta tuna da kar su hadu da su salma ta bashi ice cream din yasha,
binsu tayi da sauri tace ku dawo bari Gaje ta dawo daga kasuwa sai ta kaiku kunji, ta kamo hannunsu suka shigo ciki dai2 lokacin su salma suka dawo da ice cream daya suka ce gashi wannan ne nashi,
zeenatu ta amsa tace to kuce ya gode sosai, salma tace mummy tace yasha a gaban mu sai mu tafi, zeenatu tace to an gama yaran kirki bari in raba musu shi da jabeer,
ta mike ta shiga kitchen, Allah ya taimaketa akwai nashi na jiya a fridge, daukowa tayi ta raba musu shi da jabeer ta fito ta mika musu tace gashi maza ku sha ku tafi gidan anty ma'u wanda bai shanye ba a gida zai zauna, suka karba suka fara rige rigen sha,
salma da farida suka fita da gudu tun kafin su kai ďaki suke rige rigen faďin mummy yasha,
suna karasawa ta toshe bakinsu tace ku rufemin baki ku wuce ku bani guri, suka wuce ciki suka dau nasu suna sha,
zama oyiza tayi cikin farin ciki dan tasan yau babu makawa aikinta yaci tunda har sun tabbatar mata yasha,,
har bayan isha tana kasa kunne taji ihu, amma shuru takeji hankalinta ya fara tashi,,
karfe 9 lokacin taji dawowar alhj basheer ta mike ta fito ita da yaranta,
zaune ta taddashi affan na kan ruwan cikinshi suna hira suna kyalkyace dariya kamar da sa'anshi yakeyi,
wani abu ne ya tokare mata wuya wanda ta kasa controlling dinshi har ya kaita ga jan razanannan tsaki, taja hannun farida dake kokarin zuwa gurin babanta tace dalla wuce kuje ďaki, an faďa muku ta taku yakeyi, ai ku muna ya'ya ne a gidan nan amma ba ya'ya ba,
alhj basheer ya dago da sauri yace haba safiya,
me yasa kike faďin haka, da affan da su salma duk daya ne agurina,
da karfi tace biyu ne, karka kara cewa ďaya ne, ka riga ka nuna musu tun yanzu basu da wata daraja a idonka saboda sun zo a ya'ya mata,
nan ta shiga masifa kamar zata tsaga gidan, bakin ciki ne dankare a zuciyarta saboda yadda in tayi abu akan affan baya kamashi,
alhj basheer bai kalleta ba ya kara rungume affan da ya tsorata ya mike ya wuce ciki ya barta anan tana bala'i......
Mrs tijjani shattima....
[15/12 09:34] Anty aisha ya'u kura: ◆◆ RABO AJALI ◆◆ 1⃣5⃣ By Aysha Ya'u Kurah
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya a gidan alhj basheer,
kullum da sabon makirci da muguntar da oyiza ke fitowa dashi na tsafi da kuma na magunguna amma dayake rayuwarmu da mutuwarmu tana gurin rabbil izzati babu abinda ya faru da zeenatu da affan duk da wani lokacin in tayi tana cin nasara saboda ance tsafi gaskiyar maishi sai dai duk tsafin mutum in har ka dogara da Allah to ko ya kamaka na ďan lokaci ne zai sake ka,
a yan shekarun da suka wuce oyiza ta kara karfi cikin kungiyar asiri dan yanzu haka tana cikin kungiyoyi masu karfin gaske guda hudu, zeenatu kuwa addua takeyi ba dare ba rana akan Allah ya kare su ita ďanta ya ďaurasu akan makiyansu...
Affan da jabeer zaune ďakin hajja suna cin danwake,
jabeer ya kalli affan yace kaii yau banga su anty salma a skool ba, affan ya juyar da kanshi yace ohoo musu wai dan daddy yace shi zai kaini zana C.E exams su su jira driver shine sukayi fushi mummynsu tace bazasu ba,
Hajja dake gefe tana saka suwaitar kulu tace ca nakeyi ajinku daya da farida kenan bata rubuta jarabawar ba,
jabeer yayi dariyar shakiyanci yace dondi kenan hajja, ay anyi mata repeating yanzu p4 take,
Affan yace p4 din ma da ya aka bari ta kai,
ni ay ban taba ganin wacce brain dinta baya ďaukar karatu irin farida ba cewar jabeer,
Affan yace tabb ay wallhy gara farida a haka, dan anty salma knws nottn banda mugunta,
ma'u ta ďeko dakin hajja da tsohon cikinta da kullum suke adduar Allah yasa zaunanne ne tace ashe baku wuce gida ba, na ďauka ma kun tsufa a gida,
jabeer yace eh "Mama" sunan da yake kiranta dashi kenan saboda a gurinta ya girma bacci kadai ke maidashi gida", yanzu zamu tafi muna nan muna cin ďanwaken tsohuwa,
Ma'u ta juya tace ai ya kamata kuje gida ku faďa musu kun gama jarabawar sai kuma a ďan fita yawo tunda ba mata bane ku,
suka rufe kwanon danwaken suka mike sukayi sallama da hajja da ma'u,, sun kusa da kofar fita kausar yar suwaiba tana rarrafe a tsakar gida tsirara ta mike ta rike wani abu tana dabo ta fetso kashi saura kaďan ya taba wandon Affan,
da gudu suka fita jabeer na mishi dariya harda rike ciki yana tayashi dubawa ko ya taba wandonshi, dakyar ya karasa gida yana masifa ya wuce bayi saida yayi wanka ya canza kaya sannan ya fito ya shiga ďakin mahaifiyarshi,
zaune ya sameta tana waya ya zauna kusa da ita, sai da ta gama wayar ta juyo ta kalleshi tana murmushi tace daga ina haka,
yace gidan maman jabeer, tace ya jarabawar kun gama ko, yace mun gama umma sai dai ayi mana adduar samun nasara,
tace addua kullum yinta akeyi Affan, saidai a ďaura, ni dai ina kara jaddada maka ka rike ibada da karatun qur'ani da tsoron Allah wadannan abubuwan in ka rikesu sun isheka duniya da lahira,
yace in shaa Allah umma, Allah ya kara mana karfin imani, tace ameen,
ya mike zai fita kenan Asiya ta shigo da sauri,
tace ina wuni umma, zeenatu tace lfy lau dan asy, ya na ganki haka,
tace ummi ce tace in zo in fada miki anty ma'u ta haihu yanzun nan tana can gidan ma,
da sauri zeenatu ta mike cike da murna tace me muka samu, asiya tace nima ban sani ba,
ta dauko hijab ďinta suka fita da sauri a ranta tana adduar Allah yasa zaunanne ne abin da ta haifa,
tun kafin su shiga ciki kukan yarinyar ke musu kuwwa cikin kunne,
kuka takeyi irin na jarirai da iya karfinta wata nurse a unguwar tana gyarata,
Affan a kofar gida ya tsaya dan yana tsoron ya shiga ya kara arba da kausar dan bai sani ba ko wannan karan a jikinshi zatayi kashin,
A cikin gida kuwa murna sukeyi lokacin an gama kimtsasu anyi ma mai jego allura tana kwance tana hutawa,
duk makota anata shigowa tayata murna banda suwaiba da tace meye na barka a gurin gawa, mudai je zuwa nan da anjima itama zata bi layin yan uwanta su cike su bakwai,
karaf wannan furucin na suwaiba ya shiga kunnen jabeer, hararta yayi ya mikama mamanshi babyn suka fita shida Asiya, a kofar gida suka hadu da affan suka wuce gidansu..
Anyi suna dai2 na masu rufin asiri,
mai jego ta samu kaya da kudi masu yawan gaske haka mahaifinta ya samu kudi sosai haihuwar tazo mishi da goshi, jaririya taci sunan Hajja "Hajara" Abida tace a dinga kiranta da "AFEEYAH", suwaiba kuwa bakin ciki kamar zai kasheta da taga har kwana bakwai jinjira na raye ga kaya da kudi da uwarta ta samu kamar za'a bude shago dasu, sam ta kasa boye bakin cikinta har saida sukayi fada da Abida ta gaggaya mata bakaken maganganun da yasata shigewa ďaki ba shiri dan Abida ba kanwar lasa bace itama...