Sashe 17
Gidan Gado 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yauwa Abokina ya bayanin filin mu, kasan mun zauna da Yaya Ameen na mai bayani kuma duk ya fahince ni, yacemun akwai wata plaza da ake neman masu siye a kasuwa kusa da shagon mu, shine yace mu siya kawai mu zuba kekunan dinki da kayan dinki, da manyan kaftanai da riguna dinkakku irin na sarauta, kun san Zaria sunyi suna a irin wannan fanni, to shine nace bari in sameka muyi mgnar, gskya hakan yayi kuwa Abokina, gskya Yaya Ameen ya kawo shawara mai kyau.
Washe gari su Yaya Ameen sunje sun sayi plaza an gama komai a cikin kwana bakwai, saboda akwai kudi, a hannun su, plaza yayi kyau sosai su Baffa Yahaya da Baffa Jibrin da Baffa Habibu, sunje sun ga guri yayi kyau sosai, anyi musu sauka a gurin kuma, anyi musu addu, oi za,a fara Aiki a gurin ranar laraba, Maman Jafar tayi bin kwakwaf din dazataji plazan waye Amma ta kasa sani, tunda ance na Yaya Ameen ne, nan da nan Bakin ciki ya wanzu a cikin zuciyan yan gidan Fulani masu mai murna nayi masu Hassada nayi,
Note:wai ace yan uwa yau dan uwanka ne Abun alheri zai sameshi maimakon ka tayashi murna, a,a sai bakin ciki, taya zamuga cigaba a rayuwa don Allah mu gyara halin mu yan uwa sai muga cigaba, a rayuwar mu, Allah yasa mufi karfin zuciyan mu,
Su Yaya Ameen da Yaya Jafar da Yaya Umar komai ya tafi musu yanda suke so, MAMI SPECIAL SEWING MACHINE AND DESIGNERS PLAZA, Yaya Jafar ya bada shawaran a sama plazan sunan Mami mutumiyarshi, duk saboda kar mutane su gane plazan waye,
*************************
Sallama yayi ta Ansa mai shi Kadai ya shigo gidan, yana isa kusa da ita ya zauna "Amarya bakya laifi, "dakata Mallam dama ka daukoni ne danginka su wulakantani iyeeh? Haba Baby na rungumeta yayi, kara fashewa da kuka tayi na kissa, nan da nan Ango ya rude, ya fara sakin layi nima dai na tattaro biro na da littafina, na gudo nace Allah yasa dai Wainnan Amarya da Angon nan ma su samu suyi dan sallah nafila da Addu'a, don naga Alama Angon a hannu yake, 🙈 nayi nan bani na fada ba🏃🏃
*************************
INDIA
Karatu yayi zafi don yanzu su Zarah basa wani samun zama, sosai, "Yauwa Sittynerh wai wace na ganku tare jiya a Department kaman na Santa wlh, ya sunanta? "Sunanta Raleeyat Ya'u kano, "kai wlh nikuwa na taba jin sunan fa Sittynerh kuma tun da dadewa, Amma na manta inda na Santa, nocking akayi musu, "Bloodynerh ana nocking fa, "bari naje na duba, to, Hanyar fita tayi taje bakin kofa, sai taji gabanta ya fadi, tana bude kofar suka hada ido da wanda take tsaye bakin kofar, kawai jiri taji ya debeta zata fadi da sauri Zahra ta tareta,
To kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU
Kowa Ummimi ta gani to nima dai ban saniba✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*( THE BRIDE)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*🌹🌹EPISODE FOURTY FOUR&FIVE🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
Aunty mu na kanmu (Aunty Hauwa) ina tayaki murnan fara sabon novel dinki mai suna BACIN TA Allah yasa kin fara a sa,a yasa zamu Anfana da, abunda littafin zai fadakar Ameen🙏🙏
Still Dedicated to you Aunty mu muna godiya da kulawa (Aunty Hauwa)
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
Sun isa Yola karfe ukun dare duk da ma sunyi gudu sosai, An sauki Amarya a gidan Momy su Yaya Amar, sai bayan an gama duk wani Event za, a kai Amarya gidan ta, bayan yan uwanta sunje sun gani Sai su wuce,
Kun san fulani akwai iya karrama baki musamman fulanin Yola, duk da dare suka isa An musu shatara na Arziki, kama daga Abinci ne Abun Shane gurin zama, don part guda aka bude musu a gidan Daddy Babba,
Tunda suka isa gidan suka rude saboda haduwan gidan, niko nace wani Haduwa ai sai gidan Amarya, wai don ma darene, ranar kasa barci sukayi, anata labarin gidan da santin gidan, "keko Billy kin more wlh kinji dadi kin sami mai kudin da kike mafarkin samu, Allah yasa mu a sanshi ki, da kyar Billy ta bude baki ta Amsa mata da cewa, "Ai na gaya muku iklymsi nifa bani ba talaka fa, kawai a haifeni cikin talauci in kara Aure cikin talauci tab ina bazai yuwu ba, "uhmm ke dai Billy ki gode ma Allah aiko family ku ba wasu talakawa bane sunada rufin Asiri, cewan wata kawar Billy, "kefa Halimsy komai kice zaki wani ma mutum nasiha, kawai ki rike kayanki, ni nasan mu akan su Mubarak talakawane, wayyo Allah ni har fa na hango event din dazamuyi gobe, duniya zasuga Mijin dana Aura na nunama tsara, tashi tayi ta kama rawa duka dakin dariya suka samata, niko nace wannan Amarya ba kamun kai,
"Nifa gskya Abokina inaga Dinner kawai za, ayi don na kosa a kawomun Amarya na "tofah Sadiq kanajin mutuminka koh, "uhmm ai naga Alama mutumina ya kosa fa, gaba daya ya zama mare kunya, "Uhmm a dai dage ayi Abun kunya Yaya Ameen dai yana jinka, 🙈🙈"Au ashe yayan mu na jina, "a,a ai banaji da dare Mutumina, gaba daya dariya suka kwashe dashi, Uhmm ni wlh Hankalina yana gurin su Baby tun jiya ban samu munyi waya dasu ba, bikin nan naka ya mana cikas, kai Abokina kanafa ji da kannin naka fa, inji Yaya Ameen, "Uhmm a dai gama gulman ni na dade da ganoka son wannan Figaggiyar kanwar taka kakeyi Allah ya kyauta, intayi wari maji, duka Amar ya Kaima Mubarak, Yaya Ameen ya tare, "haba man meye na dukan Ango daga fadar gskya, "Au har fa kai Yayan mu, na bar muku dakin bari inje in kira Baby na yafi, "hhhh oho dai Indai tayi wari maji,
*************************
"Sittynerh kin gane lecture din jiya kuwa? Ke dai Bari Bloodynerh nifa Hankalina yana gida Ana can anata shagalin biki, mu munanan muna fama da karatu, "tab ni wlh har mancewa da wani biki nakeyi nifa da dai bikin Yaya Amar ne, "wai me Yayana ya miki kika tsaneshi tun ba yau ba ina lura dake ko Maganar yayana baki so in miki, har yau fa baku taba haduwa ba ko gaidashi baki tabayi ba Abun fa na batamun rai, kawai sharewa nakeyi Bloody, in wani Abu Yayana ya miki ki fadamun ina son inga kina shiri da Yayana kamar yadda kikeyi da Yaya Amar, ko kiran waya yayi nace gashi ku gaisa bakya karba, shima yayan sai yace a rabu dake ace yana gaidaki, kudin dukanku wai meke damunku, iyee juya baya tayi tana share hawayen da suka zubo mata, rungumeta tayi ta Baya don Allah Sittynerh kiyi hkr, wlh nikai na ban san meke damuna, ki tayani da addu,a kawai kar kiyi fushi dani, zan shiga cikin wani hali, kuma kinga zai shafi karatun mu, juyowa tayi da sauri itama ta rungumeta suka cigaba da kukan su, sai da sukayi mai isan su, sannan sukayi shiru, kowa da abunda yake tunani a ranshi, Wayan Baby ne yayi kara ta dauko da sauri, lah sitty Yayah Amar ne to dauka mana, picking tayi My sweet Baby na kuna lpy kuwa, lpy lau Yayana yasu Mamy da su Momy na, ya taron bikin Yaya Mubarak, Alhmdulillah Baby biki gashinan munata sha, ina Autan Mamy ne ina jinka Yaya Amar, ya kukaji da taro, haka dai suka sha hiransu ya musu alkawari gobe duk da Basu, dasu za, ayi Dinner zai kirasu Vedio call, yauwa my Yayan, sukayi sallama kasan cewan lokacin zuwa lecture nasu, yayi.
*************************
Biki yayi Biki can na hango su Iklimsy da Ikram anci Uban kwalliya har baka ganesu, sun fito Ana taku dai dai ga motoci nan birjuk, Anata diban mutane don zuwa gurin Dinner, su Momy ne da Mamy dasu Addah Adama ne suka fito cikin wata rantsatstsen materia, da ka gansu kaga kudi ya zauna, Manyan Mata kenan da sauran kawayensu, can sai Gasu Maman su Iklimsy da sauran kannin Maman Billy sun fito dasuka ga su Mamy sai suka raina kansu, haka dai aka dunga diban mutane Ana tafiya dasu, Motar Amarya da Ango ne a karshe,
"Niko Maman Iklima kinga wata Mata dana ganta da uwar Mijin Bilki kuwa, sunyi bala, in kama da Aisha Maman su Ummimi fa, ashe bani kadai bane, kawai wannan ta danfi Aisha jiki ne, Da haske wannan kaman balarabiya take, to wai meme shirin faruwa ne wai, kudai cigaba da bin alkalamina.
*************************
Gurin biki ya hadu tsayawa lissafa muku haduwar gurin ma aikine, kudi sunyi kuka a gurin, tunda Amarya ta iso hall kanta ya kara girma, ta san yes kudi ya zauna,
Yaya Amar ne keta aikin Hada su Baby da yan uwa Ana gaisawa gurin Dinner Amma Basu samu daman gaisawa da Ango da Amarya sabda taron jama, a sai dai sun hango su a nesa, can na hango su Kawan aunty da aunty a tsakiyar fili, suna cashewa, can basai na hango sis Adama kusa da takwaranta tanata aswaki da kaji😜, a,a can na hango yan kundin Arewa suna chasewa hardasu Asmeey, da sauran su,
Anci ansha an rakashe, Sai muce Allah ya bada zaman hkr,
*************************
Washe gari yan zaria sun fara haramar komawa gida, sbda daga gurin Dinner aka wuce da Amarya gidanta, ai ruwan kansu ya kare da suka ga irin gidan da aka kerama Billy, aljannar duniya kenan, da Asuba suka dauki Hanyar Zazzau Birnin Shehu, aka bar Amarya da Angon ta,
"Nifa ba wanda zai rakani anjima, "to fah kunajin rashin kunya irin na wannan Ango, dariya suka sa musu,
Washe gari su Yaya Ameen sunje sun sayi plaza an gama komai a cikin kwana bakwai, saboda akwai kudi, a hannun su, plaza yayi kyau sosai su Baffa Yahaya da Baffa Jibrin da Baffa Habibu, sunje sun ga guri yayi kyau sosai, anyi musu sauka a gurin kuma, anyi musu addu, oi za,a fara Aiki a gurin ranar laraba, Maman Jafar tayi bin kwakwaf din dazataji plazan waye Amma ta kasa sani, tunda ance na Yaya Ameen ne, nan da nan Bakin ciki ya wanzu a cikin zuciyan yan gidan Fulani masu mai murna nayi masu Hassada nayi,
Note:wai ace yan uwa yau dan uwanka ne Abun alheri zai sameshi maimakon ka tayashi murna, a,a sai bakin ciki, taya zamuga cigaba a rayuwa don Allah mu gyara halin mu yan uwa sai muga cigaba, a rayuwar mu, Allah yasa mufi karfin zuciyan mu,
Su Yaya Ameen da Yaya Jafar da Yaya Umar komai ya tafi musu yanda suke so, MAMI SPECIAL SEWING MACHINE AND DESIGNERS PLAZA, Yaya Jafar ya bada shawaran a sama plazan sunan Mami mutumiyarshi, duk saboda kar mutane su gane plazan waye,
*************************
Sallama yayi ta Ansa mai shi Kadai ya shigo gidan, yana isa kusa da ita ya zauna "Amarya bakya laifi, "dakata Mallam dama ka daukoni ne danginka su wulakantani iyeeh? Haba Baby na rungumeta yayi, kara fashewa da kuka tayi na kissa, nan da nan Ango ya rude, ya fara sakin layi nima dai na tattaro biro na da littafina, na gudo nace Allah yasa dai Wainnan Amarya da Angon nan ma su samu suyi dan sallah nafila da Addu'a, don naga Alama Angon a hannu yake, 🙈 nayi nan bani na fada ba🏃🏃
*************************
INDIA
Karatu yayi zafi don yanzu su Zarah basa wani samun zama, sosai, "Yauwa Sittynerh wai wace na ganku tare jiya a Department kaman na Santa wlh, ya sunanta? "Sunanta Raleeyat Ya'u kano, "kai wlh nikuwa na taba jin sunan fa Sittynerh kuma tun da dadewa, Amma na manta inda na Santa, nocking akayi musu, "Bloodynerh ana nocking fa, "bari naje na duba, to, Hanyar fita tayi taje bakin kofa, sai taji gabanta ya fadi, tana bude kofar suka hada ido da wanda take tsaye bakin kofar, kawai jiri taji ya debeta zata fadi da sauri Zahra ta tareta,
To kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU
Kowa Ummimi ta gani to nima dai ban saniba✍️✍️✍️
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: 💗💗💗💗💗💗
*GIDAN GADO*
💗💗💗💗💗💗
*( THE BRIDE)*
*WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.*
*🌹🌹EPISODE FOURTY FOUR&FIVE🌹🌹*
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
Aunty mu na kanmu (Aunty Hauwa) ina tayaki murnan fara sabon novel dinki mai suna BACIN TA Allah yasa kin fara a sa,a yasa zamu Anfana da, abunda littafin zai fadakar Ameen🙏🙏
Still Dedicated to you Aunty mu muna godiya da kulawa (Aunty Hauwa)
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.
whatpad
Zeeyterh Rahzeey yaree@
Sun isa Yola karfe ukun dare duk da ma sunyi gudu sosai, An sauki Amarya a gidan Momy su Yaya Amar, sai bayan an gama duk wani Event za, a kai Amarya gidan ta, bayan yan uwanta sunje sun gani Sai su wuce,
Kun san fulani akwai iya karrama baki musamman fulanin Yola, duk da dare suka isa An musu shatara na Arziki, kama daga Abinci ne Abun Shane gurin zama, don part guda aka bude musu a gidan Daddy Babba,
Tunda suka isa gidan suka rude saboda haduwan gidan, niko nace wani Haduwa ai sai gidan Amarya, wai don ma darene, ranar kasa barci sukayi, anata labarin gidan da santin gidan, "keko Billy kin more wlh kinji dadi kin sami mai kudin da kike mafarkin samu, Allah yasa mu a sanshi ki, da kyar Billy ta bude baki ta Amsa mata da cewa, "Ai na gaya muku iklymsi nifa bani ba talaka fa, kawai a haifeni cikin talauci in kara Aure cikin talauci tab ina bazai yuwu ba, "uhmm ke dai Billy ki gode ma Allah aiko family ku ba wasu talakawa bane sunada rufin Asiri, cewan wata kawar Billy, "kefa Halimsy komai kice zaki wani ma mutum nasiha, kawai ki rike kayanki, ni nasan mu akan su Mubarak talakawane, wayyo Allah ni har fa na hango event din dazamuyi gobe, duniya zasuga Mijin dana Aura na nunama tsara, tashi tayi ta kama rawa duka dakin dariya suka samata, niko nace wannan Amarya ba kamun kai,
"Nifa gskya Abokina inaga Dinner kawai za, ayi don na kosa a kawomun Amarya na "tofah Sadiq kanajin mutuminka koh, "uhmm ai naga Alama mutumina ya kosa fa, gaba daya ya zama mare kunya, "Uhmm a dai dage ayi Abun kunya Yaya Ameen dai yana jinka, 🙈🙈"Au ashe yayan mu na jina, "a,a ai banaji da dare Mutumina, gaba daya dariya suka kwashe dashi, Uhmm ni wlh Hankalina yana gurin su Baby tun jiya ban samu munyi waya dasu ba, bikin nan naka ya mana cikas, kai Abokina kanafa ji da kannin naka fa, inji Yaya Ameen, "Uhmm a dai gama gulman ni na dade da ganoka son wannan Figaggiyar kanwar taka kakeyi Allah ya kyauta, intayi wari maji, duka Amar ya Kaima Mubarak, Yaya Ameen ya tare, "haba man meye na dukan Ango daga fadar gskya, "Au har fa kai Yayan mu, na bar muku dakin bari inje in kira Baby na yafi, "hhhh oho dai Indai tayi wari maji,
*************************
"Sittynerh kin gane lecture din jiya kuwa? Ke dai Bari Bloodynerh nifa Hankalina yana gida Ana can anata shagalin biki, mu munanan muna fama da karatu, "tab ni wlh har mancewa da wani biki nakeyi nifa da dai bikin Yaya Amar ne, "wai me Yayana ya miki kika tsaneshi tun ba yau ba ina lura dake ko Maganar yayana baki so in miki, har yau fa baku taba haduwa ba ko gaidashi baki tabayi ba Abun fa na batamun rai, kawai sharewa nakeyi Bloody, in wani Abu Yayana ya miki ki fadamun ina son inga kina shiri da Yayana kamar yadda kikeyi da Yaya Amar, ko kiran waya yayi nace gashi ku gaisa bakya karba, shima yayan sai yace a rabu dake ace yana gaidaki, kudin dukanku wai meke damunku, iyee juya baya tayi tana share hawayen da suka zubo mata, rungumeta tayi ta Baya don Allah Sittynerh kiyi hkr, wlh nikai na ban san meke damuna, ki tayani da addu,a kawai kar kiyi fushi dani, zan shiga cikin wani hali, kuma kinga zai shafi karatun mu, juyowa tayi da sauri itama ta rungumeta suka cigaba da kukan su, sai da sukayi mai isan su, sannan sukayi shiru, kowa da abunda yake tunani a ranshi, Wayan Baby ne yayi kara ta dauko da sauri, lah sitty Yayah Amar ne to dauka mana, picking tayi My sweet Baby na kuna lpy kuwa, lpy lau Yayana yasu Mamy da su Momy na, ya taron bikin Yaya Mubarak, Alhmdulillah Baby biki gashinan munata sha, ina Autan Mamy ne ina jinka Yaya Amar, ya kukaji da taro, haka dai suka sha hiransu ya musu alkawari gobe duk da Basu, dasu za, ayi Dinner zai kirasu Vedio call, yauwa my Yayan, sukayi sallama kasan cewan lokacin zuwa lecture nasu, yayi.
*************************
Biki yayi Biki can na hango su Iklimsy da Ikram anci Uban kwalliya har baka ganesu, sun fito Ana taku dai dai ga motoci nan birjuk, Anata diban mutane don zuwa gurin Dinner, su Momy ne da Mamy dasu Addah Adama ne suka fito cikin wata rantsatstsen materia, da ka gansu kaga kudi ya zauna, Manyan Mata kenan da sauran kawayensu, can sai Gasu Maman su Iklimsy da sauran kannin Maman Billy sun fito dasuka ga su Mamy sai suka raina kansu, haka dai aka dunga diban mutane Ana tafiya dasu, Motar Amarya da Ango ne a karshe,
"Niko Maman Iklima kinga wata Mata dana ganta da uwar Mijin Bilki kuwa, sunyi bala, in kama da Aisha Maman su Ummimi fa, ashe bani kadai bane, kawai wannan ta danfi Aisha jiki ne, Da haske wannan kaman balarabiya take, to wai meme shirin faruwa ne wai, kudai cigaba da bin alkalamina.
*************************
Gurin biki ya hadu tsayawa lissafa muku haduwar gurin ma aikine, kudi sunyi kuka a gurin, tunda Amarya ta iso hall kanta ya kara girma, ta san yes kudi ya zauna,
Yaya Amar ne keta aikin Hada su Baby da yan uwa Ana gaisawa gurin Dinner Amma Basu samu daman gaisawa da Ango da Amarya sabda taron jama, a sai dai sun hango su a nesa, can na hango su Kawan aunty da aunty a tsakiyar fili, suna cashewa, can basai na hango sis Adama kusa da takwaranta tanata aswaki da kaji😜, a,a can na hango yan kundin Arewa suna chasewa hardasu Asmeey, da sauran su,
Anci ansha an rakashe, Sai muce Allah ya bada zaman hkr,
*************************
Washe gari yan zaria sun fara haramar komawa gida, sbda daga gurin Dinner aka wuce da Amarya gidanta, ai ruwan kansu ya kare da suka ga irin gidan da aka kerama Billy, aljannar duniya kenan, da Asuba suka dauki Hanyar Zazzau Birnin Shehu, aka bar Amarya da Angon ta,
"Nifa ba wanda zai rakani anjima, "to fah kunajin rashin kunya irin na wannan Ango, dariya suka sa musu,