Sashe 16
Gidan Gado 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gida ya fara cika da jama, a yan biki dangin su Maman Jafar duk sun hallara, dayake Amarori ne, 😜
Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa,
Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu,
Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure,
Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe ma su Umma
Bai isheka ba, "kasan meye Dan uwa nifa yanzu Mota nake so na siya, "kai Mota ka bari ba yanzu fa tukunna,
*************************
Oh yarana zamuyi missing dinku, fitowa gaba daya sukayi Family din zasu musu rakiya zuwa airport, wai ina Mubarak dinne? "Daddy yace ku tafi kawai baijin Dadi, "Ok Amar ne ya girgixa kai shi gaba daya yanzu ya kasa gane kan Abokin nashi tunda suka hadu da yarinyar nan, shiyasa kwata kwata ya tsani yarinyar, tafiya sukeyi Amma Hankalin shi nakan Ummimi da ya saita mirror yana kallonta duk in sun hada ido sai ya kashe mata ido, tun Zahra bata fahince me ke faruwa ba har ta gane, ita dariya ma suka bata, wai maiye nufin su ne, ita datake ma Yayanta Kamu karfa Yaya Amar yayi musu shigan sauri fa, niko nace kwalen su duk su gama kamun Yaya Amar ya riga ya saye zuciyan Baby😜,
Sun isa airport lpy kowa ya fito duk wanda ka kalla fuskan shi ba wani harka, suna jimamin rabuwa da yan matan su, sun isa ba dadewa aka fara kiran fasinjan India, Zahra aka fara kira ta juya ta rungume iyayen nata tana kuka, sai da Yaya Amar ya turata sannan ta tafi, sannan aka kira Ummimi, juyawa tayi zata tafi Momy taje da sauri ta rungumeta ta Baya Baby zanyi kewanki Allah ya tsaremun ku ya bada abunda akaje nema, Ameen Momy, Yaya Amar ne yaxo yace rabasu da Momy yana janta tana jan Momy tana kuka, da kyar ya banvareta jikin Momy suka je gaban jirgin harta juya zata hau ta dawo da gudu ta rungume Yaya Amar, shiko daskarewa yayi a tsaye, saboda jinta da yayi a jikin shi, da sauri ta sakeshi ta haura jirgin da gudu,
Murmushi yayi yanata yanda yaji lokacin data rungumeshi wani yar yaji tun daga dan yatsan shi,
Kaman su dawwama a haka yakeji, rashin jirgin sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya shiga,
To yan makaranta sai muce Allah ya bada sa,a da Abunda akaje nema, Ameen,
**********************"**
"Ni wlh Ikram bazan gayyaci yan ungwan nan ba duk Basu waye ba, kawayena na low-cost da GRA dasu Tudun wada zan gayyata yanzu muje in na dawo gyaran jiki sai mu je kai cewgum,
Kwanci tashi ba wuya yau kwanan su Zahra shida da tafiya inda gobe ne kuma Daura aure,
Zauren gidan Fulani ya cika yayi makil kasancewan Daura auren na karfe bakwai ne sbda Ana daurawa zasu juya da Amarya sbda yanayin Hanya, can na Hango Ango ansha kyau kaman ka sace shi, ka gudu sai washe baki yakeyi, can na hango su Yaya Amar Aminin Ango ansha kyau shima don anko sukayi,
"Ahayyee nanaye Yarinya tayi goshi Ansan hada jini damu ba wasa ba, duk gidan fulani ba yarinyar fa aka ma lefe haka Lefe set shida komai yaji ai dole in taka rawa, Harda zinare da makullin mota Sabon yayi, yan bakin ciki sai dai ku mutu, Yaya Jafar ne ya shigo ina shegiyar Amaryan an Daura to a tattara a kara gaba mun ji kunne dama duk kin isheni "ai wlh sai kayi kewanta, inji wata Aunty su,
Kai duk munin Amarya ran bikinta sai tayi kyau can na hango muku Amarya tasha kyau ni ban ganeta ba ma da sai da na kara matsawa kusa, gogaggun kawayenta ne data gayyato suke take mata baya, kowa tasha make up kannan yaji attarch, dayane sai sunje can ne za, ayi duk program din, shiyasa Ana gama daurawa aka fara himman tafiya,
Kowa ya fito an diba wanda zasu ciki da Harda Maman su Ummimi Abbu yace bazata ba, hakanan ta hkr, suka dauki hanyan Yola, don isa da wuri, don programs kusan Kala uku za, ayi ita Amarya ma guda shida taso, Mamy ta ce uku yayi,
To sai muce Allah ya tsare Hanya Amarya sai munzo dinner da sauran su dole AI mu kwaso shoki nida kawayen Amarya don ni ina team din Billy Amarya har na hango ni ina kwaso shoki💃💃💃🤣🤣
*************************
.
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU KUJI yanda za, a kare wai dama Mama bata san danginta bane to nima dai abun ya dauremun kai, kudai cigaba da bin alkalamina✍️✍️✍️
YAR MUTAN ZAZZAU NE
Share
Vote
Comment
Please 🙏
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(THE GROOM FAMILY)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE FOURTY SIX&SEVEN🌹🌹
Sisters Adama dake da sister Asmy wannan page din kyautane a gareku inajin dadin Comment dinku, Allah ya bar zumunci,
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
"Kin kyauta ma rayuwar ki, yarinya ki tashi zamuje can gidan su Hajiya a nunnunaki a dangin miji, "to aunty juyawa tayi ta shiga daki ta dauko mayafi a zuciyarta kuwa zaginsu take tayi, naga Alama sai na tashi tsaye da wa'innan dangin Mijin zan kira Umma ince ta Kai mun so gurin Mai gobe da nisa, badai kunyi sake na shigo ba wlh sai na rabaku da danku, "wai ina Amaryan ne, gani nan zuwa aunty, bayan ta fito ne suka kama hanyar Zuwa ainihin Family House din su Mubarak Talban fulani Family, don nunata a dangi, kuma ayi budan kai,
Bayan an gama nunata a Family, sai aka wuce da ita Talba palace gurin Mai girma Talba, don yayi mata fada a matsayin shi na kakan Ango da Hajiya kilishin Talba Hamshakiyan Mata wanda ta Ansa sunanta, tana kishingide a kilisa, "Ran Talba ya dade ga Amaryar ka mun kawo maka kasa mata albrka, sai da yafi minti goma yana karemata kallo, duk Billy ta tsargu da kallon da yake mata kuma ta gaji da tsugunon, "Uhmmm Alhmdulillah Amarya barkan ki da shigowa Talba Family, Yanxu wai wannan jikan Muhammad Moddibo Yareema ne, Allah sarki Moddibo mutumin kirki, Allah yasa kin gado kakanki, in har kin gadoshi zamu zauna lafiya, sbda mu Talba Family bama bukatan wanda zatazo ta tarwatsa mana Zuri'a kinaji na kuwa? "Eh inshaallah, "To Allah ya muku Albrka, Ashe duk abun nan da, akeyi Yaya Mubarak na gefe, sai yanxu na lura dashi a gurin, to Hajia Kilishi ga Amaryar ki nan, naga iko da isa ranar Billy ta raina kanta a gurin Hajia Kilishi, don sunfi Awa suna zaune a gurin kafin ta tanka musu, kasancewar kowa yasan Halin isanta da ikonta ba wanda yayi magana, duk ita suke saurare, sai da ta nishadu sannan tace ma Billy ta taso tazo gurinta, tashi Billy tayi tana sassarfa ta isa gurin Matar datayi mata kwarjini, ta zauna, "keh!!! Waya baki izinin Zama,? Da sauri Billy ta tashi ta tsugunna a gabanta, "ina Mubarak din? "Gani Hajia sai na kiraka ne,? "A,a Hajia tashi yayi ya isa kusa da ita, ya tsugunna kusa da matarshi yana fatan kar ta ce zata rabashi da matarshi don yasan inta zartar da hukunci ya zartu, "Mubarak me ka gani a jikin wannan yarinyar, iyeh? "Ni badon ance mun jikan Muhammad Moddibo bane ita ba da a yanxu a nan sai ka saketa, ni yarinyar batamun ba, idon ta a soye, daga ganinta batada tarbiya, Amma yanzu sassaucin dazan maka shine dole zaka kara Aure, Nanda shekara biyu, da sauri Mubarak ya dago, "Eh abunda kunnenka yaji haka na fada, ta gyara zaman glass dinta, "ku tashi ku bani guri na gama zance, Billy daskarewa tayi a gurin kawai kukane ya subuce mata, jiyakeyi kamar ya rungume matarshi ya rarrasheta, Amma ba dama, shi wlh Matar nan ta fara isarsu kawai ta dunga musu mulkin mallaka,
Bayan an kaita su Daddy da su Momy sun mata Nasiha, aka wuce da ita gidanta ranar tasha kuka, sai taji duk auran ma ya fitamata a rai, wai a wannan Family zatayi rayuwa, dole Umma ta kara tashi mata tsaye, kuwa,
*************************
Maman su Ummimi ne ta fito daga sashin su zata leka ta ga in da wani Aiki ta ragemusu, kaddai ace baka fito anyi Aiki da kai ba, "To wannan kuma fa Aunty Habiba me tazo yi kin san yar tsuntuwa tunda aka tsinceta aka ba Hajia tsohuwa ita shine ake cewa wai yar gidan nan ne, Alhalin kafi mutum Asali, shine fa taki auruwa aka kakaba ma Baban su Aminu, Ahayyee shewa sukayi suka tafa,
Juyawa Mama tayi ta kasa karasowa gurin nasu, tana kuka, zata shiga sashin su kenan ta hadu dasu Jafar suna kirga kudi, da sauri ta share hawayenta, "yarana ina kuka samo wannan uban kudin,? Firgigit sukayi "lah Mama ina kika fito, "bashi na tanvayeku ba, 😔, "wlh wani contract din dunkuna ne Mijin Bilki ya bamu wanda zasu sa ran biki, shine fa muke lissafin kudin da zamu kashe, "To Allah ya bada sa, a "Ameen Maman mu,
Kai dan uwa ka iya karya fa, hhhh tafawa sukayi, "to yanzu ya zamuyi da kudin nan kaga jiya Abbu ya bamu kudin registration, mu mayar mai da kudin shi muce an dauki nauyin mu, kai kasan Abbu wlh sai ya gane fa, zai tanbayi Yaya Ameen ne fa, kasan meye mu fadimai gskya kawai kasan zai fahimcemu, ok ka Bari ai zai dawo Daura aure,
Kasan wancan tsohuwan tazo fa ni ko sashin ma bazan kara shiga ba sai sun tafi, zuri, an gidan su Umma ko gayya masifa, sun wani zo tun sauran sati biyu biki sun cika mana gida, "kaifa mutumina baka da kirki, duk iyayenka ne fa, "to ina ruwana ni, kai ya kamata muje chilling yau fa, "Ah haba nawa kasan nifa ina jin tsoron kar wataran mu hadu da idon sani fa a club din nan, kai dallah share, ka cika tsoro fa kawai muje mu shana ni dama rashin kudi yasa ban zuwa kullum Amma yanzu kudi ya zauna, Ai wlh Naji dadin Soyayyan nan kaman kar ma ayi aure, 😜niko nace lallai Yaya Jafar kana yayan kudi kenan har bakaso ayi bikin duk kudin da ka kwamushe ma su Umma
Bai isheka ba, "kasan meye Dan uwa nifa yanzu Mota nake so na siya, "kai Mota ka bari ba yanzu fa tukunna,
*************************
Oh yarana zamuyi missing dinku, fitowa gaba daya sukayi Family din zasu musu rakiya zuwa airport, wai ina Mubarak dinne? "Daddy yace ku tafi kawai baijin Dadi, "Ok Amar ne ya girgixa kai shi gaba daya yanzu ya kasa gane kan Abokin nashi tunda suka hadu da yarinyar nan, shiyasa kwata kwata ya tsani yarinyar, tafiya sukeyi Amma Hankalin shi nakan Ummimi da ya saita mirror yana kallonta duk in sun hada ido sai ya kashe mata ido, tun Zahra bata fahince me ke faruwa ba har ta gane, ita dariya ma suka bata, wai maiye nufin su ne, ita datake ma Yayanta Kamu karfa Yaya Amar yayi musu shigan sauri fa, niko nace kwalen su duk su gama kamun Yaya Amar ya riga ya saye zuciyan Baby😜,
Sun isa airport lpy kowa ya fito duk wanda ka kalla fuskan shi ba wani harka, suna jimamin rabuwa da yan matan su, sun isa ba dadewa aka fara kiran fasinjan India, Zahra aka fara kira ta juya ta rungume iyayen nata tana kuka, sai da Yaya Amar ya turata sannan ta tafi, sannan aka kira Ummimi, juyawa tayi zata tafi Momy taje da sauri ta rungumeta ta Baya Baby zanyi kewanki Allah ya tsaremun ku ya bada abunda akaje nema, Ameen Momy, Yaya Amar ne yaxo yace rabasu da Momy yana janta tana jan Momy tana kuka, da kyar ya banvareta jikin Momy suka je gaban jirgin harta juya zata hau ta dawo da gudu ta rungume Yaya Amar, shiko daskarewa yayi a tsaye, saboda jinta da yayi a jikin shi, da sauri ta sakeshi ta haura jirgin da gudu,
Murmushi yayi yanata yanda yaji lokacin data rungumeshi wani yar yaji tun daga dan yatsan shi,
Kaman su dawwama a haka yakeji, rashin jirgin sune ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya shiga,
To yan makaranta sai muce Allah ya bada sa,a da Abunda akaje nema, Ameen,
**********************"**
"Ni wlh Ikram bazan gayyaci yan ungwan nan ba duk Basu waye ba, kawayena na low-cost da GRA dasu Tudun wada zan gayyata yanzu muje in na dawo gyaran jiki sai mu je kai cewgum,
Kwanci tashi ba wuya yau kwanan su Zahra shida da tafiya inda gobe ne kuma Daura aure,
Zauren gidan Fulani ya cika yayi makil kasancewan Daura auren na karfe bakwai ne sbda Ana daurawa zasu juya da Amarya sbda yanayin Hanya, can na Hango Ango ansha kyau kaman ka sace shi, ka gudu sai washe baki yakeyi, can na hango su Yaya Amar Aminin Ango ansha kyau shima don anko sukayi,
"Ahayyee nanaye Yarinya tayi goshi Ansan hada jini damu ba wasa ba, duk gidan fulani ba yarinyar fa aka ma lefe haka Lefe set shida komai yaji ai dole in taka rawa, Harda zinare da makullin mota Sabon yayi, yan bakin ciki sai dai ku mutu, Yaya Jafar ne ya shigo ina shegiyar Amaryan an Daura to a tattara a kara gaba mun ji kunne dama duk kin isheni "ai wlh sai kayi kewanta, inji wata Aunty su,
Kai duk munin Amarya ran bikinta sai tayi kyau can na hango muku Amarya tasha kyau ni ban ganeta ba ma da sai da na kara matsawa kusa, gogaggun kawayenta ne data gayyato suke take mata baya, kowa tasha make up kannan yaji attarch, dayane sai sunje can ne za, ayi duk program din, shiyasa Ana gama daurawa aka fara himman tafiya,
Kowa ya fito an diba wanda zasu ciki da Harda Maman su Ummimi Abbu yace bazata ba, hakanan ta hkr, suka dauki hanyan Yola, don isa da wuri, don programs kusan Kala uku za, ayi ita Amarya ma guda shida taso, Mamy ta ce uku yayi,
To sai muce Allah ya tsare Hanya Amarya sai munzo dinner da sauran su dole AI mu kwaso shoki nida kawayen Amarya don ni ina team din Billy Amarya har na hango ni ina kwaso shoki💃💃💃🤣🤣
*************************
.
Kudai cigaba da bin YAR MUTAN ZAZZAU KUJI yanda za, a kare wai dama Mama bata san danginta bane to nima dai abun ya dauremun kai, kudai cigaba da bin alkalamina✍️✍️✍️
YAR MUTAN ZAZZAU NE
Share
Vote
Comment
Please 🙏
[6/29, 08:41] +234 803 742 0816: ________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
[email protected]
💗💗💗💗💗💗
GIDAN GADO
💗💗💗💗💗💗
(THE GROOM FAMILY)
WRITTEN BY ZEEYTERH YAR MAMA YAR MUTAN ZAZZAU.
🌹🌹EPISODE FOURTY SIX&SEVEN🌹🌹
Sisters Adama dake da sister Asmy wannan page din kyautane a gareku inajin dadin Comment dinku, Allah ya bar zumunci,
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
"Kin kyauta ma rayuwar ki, yarinya ki tashi zamuje can gidan su Hajiya a nunnunaki a dangin miji, "to aunty juyawa tayi ta shiga daki ta dauko mayafi a zuciyarta kuwa zaginsu take tayi, naga Alama sai na tashi tsaye da wa'innan dangin Mijin zan kira Umma ince ta Kai mun so gurin Mai gobe da nisa, badai kunyi sake na shigo ba wlh sai na rabaku da danku, "wai ina Amaryan ne, gani nan zuwa aunty, bayan ta fito ne suka kama hanyar Zuwa ainihin Family House din su Mubarak Talban fulani Family, don nunata a dangi, kuma ayi budan kai,
Bayan an gama nunata a Family, sai aka wuce da ita Talba palace gurin Mai girma Talba, don yayi mata fada a matsayin shi na kakan Ango da Hajiya kilishin Talba Hamshakiyan Mata wanda ta Ansa sunanta, tana kishingide a kilisa, "Ran Talba ya dade ga Amaryar ka mun kawo maka kasa mata albrka, sai da yafi minti goma yana karemata kallo, duk Billy ta tsargu da kallon da yake mata kuma ta gaji da tsugunon, "Uhmmm Alhmdulillah Amarya barkan ki da shigowa Talba Family, Yanxu wai wannan jikan Muhammad Moddibo Yareema ne, Allah sarki Moddibo mutumin kirki, Allah yasa kin gado kakanki, in har kin gadoshi zamu zauna lafiya, sbda mu Talba Family bama bukatan wanda zatazo ta tarwatsa mana Zuri'a kinaji na kuwa? "Eh inshaallah, "To Allah ya muku Albrka, Ashe duk abun nan da, akeyi Yaya Mubarak na gefe, sai yanxu na lura dashi a gurin, to Hajia Kilishi ga Amaryar ki nan, naga iko da isa ranar Billy ta raina kanta a gurin Hajia Kilishi, don sunfi Awa suna zaune a gurin kafin ta tanka musu, kasancewar kowa yasan Halin isanta da ikonta ba wanda yayi magana, duk ita suke saurare, sai da ta nishadu sannan tace ma Billy ta taso tazo gurinta, tashi Billy tayi tana sassarfa ta isa gurin Matar datayi mata kwarjini, ta zauna, "keh!!! Waya baki izinin Zama,? Da sauri Billy ta tashi ta tsugunna a gabanta, "ina Mubarak din? "Gani Hajia sai na kiraka ne,? "A,a Hajia tashi yayi ya isa kusa da ita, ya tsugunna kusa da matarshi yana fatan kar ta ce zata rabashi da matarshi don yasan inta zartar da hukunci ya zartu, "Mubarak me ka gani a jikin wannan yarinyar, iyeh? "Ni badon ance mun jikan Muhammad Moddibo bane ita ba da a yanxu a nan sai ka saketa, ni yarinyar batamun ba, idon ta a soye, daga ganinta batada tarbiya, Amma yanzu sassaucin dazan maka shine dole zaka kara Aure, Nanda shekara biyu, da sauri Mubarak ya dago, "Eh abunda kunnenka yaji haka na fada, ta gyara zaman glass dinta, "ku tashi ku bani guri na gama zance, Billy daskarewa tayi a gurin kawai kukane ya subuce mata, jiyakeyi kamar ya rungume matarshi ya rarrasheta, Amma ba dama, shi wlh Matar nan ta fara isarsu kawai ta dunga musu mulkin mallaka,
Bayan an kaita su Daddy da su Momy sun mata Nasiha, aka wuce da ita gidanta ranar tasha kuka, sai taji duk auran ma ya fitamata a rai, wai a wannan Family zatayi rayuwa, dole Umma ta kara tashi mata tsaye, kuwa,
*************************