Sashe 41
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Har gidan yari suka kaima Hjy Himla ziyara tarame sosai tayi duhu kasa kallonta Abdul yayi cikin kuka Abdul yace " Momy kinsoni fiye dakomi hakan yasa Kika manta da aykata Dede dan kawai nakasance cikin daula da farinciki segashi yau kinacikin irin wannan halin amma ni nakasa cireki seyanzu nace kaicona dama kin kuntatamin rayuwa ta dama kince nabar kallon nasama dani dama idan nace inason abu idan baidace danibe dakin dakeni akan nabarshi baki biyemin ba Momy wannan kalmar tayi tasiri akanmu wadda akace son zuciya bacin zuciya nashiga 3 Momy dama baki haifeni ba "
Jin wa'innan maganganun yasa Hjy Himla koma aguje cikin tsananin kuka da kyar Maher yaja Abdul suka bar gurin
Bayan wasu lokuta gimbiya Bahijjat tahaihu lfy tahaifi 'yah mace Akeey Zaffar yamayer da sunan baby Yar kuwa tamkar an tsaga Kara itada baby bayan wasu shekaru sarki Zaid yayi murabus Allah yayarda Saraki yazama Sarki Mai cikakken iko da adalci tamkar mahaifin shi ayanzu Iftahal yaranta 2 ta haifi 2 bayan su Irfan mace da Namiji
TAMMAT BI HAMDULLAH ALHAMDULILLAH 🤲🏻
Ina godiya ga Allah subahanahu wata'ala dayabani ikon kammala wannan book nawa Masha Allah Alhamdulillah alakulli halin ya Allah abinda nayi kuskure acikin shi Allah kayafemin abinda nayi dede Allah kabani ladan shi ameen
Dun bin godiya agareku masoyana Ina jinjina agareku baki daya ana mugun tare semun had'u a saban book Wanda shi na free ne wato JUYI BIYU bayan shi se cigaban Mugun Sartse wato Akwai banbanci Wanda shi ze kasance nakudi ne tabbas zakuji dad'in shi akwai cakwakiya dan haka kowa yashirya
semun had'u ranar Saturday danjin sabon book ☪☪ JUYI BIYU ☪☪
TAKU HAR KULLUM NPEEDY A AJI
MARMYN ZARAH 🤝🏻👌🏻🥰
Jin wa'innan maganganun yasa Hjy Himla koma aguje cikin tsananin kuka da kyar Maher yaja Abdul suka bar gurin
Bayan wasu lokuta gimbiya Bahijjat tahaihu lfy tahaifi 'yah mace Akeey Zaffar yamayer da sunan baby Yar kuwa tamkar an tsaga Kara itada baby bayan wasu shekaru sarki Zaid yayi murabus Allah yayarda Saraki yazama Sarki Mai cikakken iko da adalci tamkar mahaifin shi ayanzu Iftahal yaranta 2 ta haifi 2 bayan su Irfan mace da Namiji
TAMMAT BI HAMDULLAH ALHAMDULILLAH 🤲🏻
Ina godiya ga Allah subahanahu wata'ala dayabani ikon kammala wannan book nawa Masha Allah Alhamdulillah alakulli halin ya Allah abinda nayi kuskure acikin shi Allah kayafemin abinda nayi dede Allah kabani ladan shi ameen
Dun bin godiya agareku masoyana Ina jinjina agareku baki daya ana mugun tare semun had'u a saban book Wanda shi na free ne wato JUYI BIYU bayan shi se cigaban Mugun Sartse wato Akwai banbanci Wanda shi ze kasance nakudi ne tabbas zakuji dad'in shi akwai cakwakiya dan haka kowa yashirya
semun had'u ranar Saturday danjin sabon book ☪☪ JUYI BIYU ☪☪
TAKU HAR KULLUM NPEEDY A AJI
MARMYN ZARAH 🤝🏻👌🏻🥰