Sashe 4
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin Iftahal tayi magana tuni Alhaji Ishaq yakashe wayar shi jefar dawayar Iftahal tayi tasaki kuka sosai mai tsuma zuciya tsayin lokaci tana kuka cikin fusata tasakko daga bed d'in wayar tad'auka tanufo hanyar fita banko 'kofar tayi babu tsoro balle shakka tanufi inda Maher yake cikin kuka sosai tashiga cewa
" Maher tabbas kayi babbar cuta agareni yanzu gashi kasa mahaifina yayi mugun fushi dani nasan Mahaifiya tama haka tayaya kake tunanin zanyi rayuwa cikin kwanciyar hankali bayan iyayena suna fushi dani dan Allah kaceci rayuwa ta Maher kasakeni kabarni natafi nikam na ha'kurama da karatun gara nakoma gaban iyayena Dan Allah tabbas nayarda nayi kuskuran yin wannan FURUCI!!! kayi ha'kuri Maher kar kazama silar rabani da iyayena "
Sosai kukan yaci'karfinta ta dur'kushe agabanshi tanasakin matsanancin kuka amsar wayar hannun ta yayi yakashe sigarin hannun shi yami'ke sannan yace " kije ki kwanta " tafiya yafarayi cikin sauri Iftahal tami'ke tasha gabanshi tanasakin matsanancin kuka sosai Maher yahad'a fuska sabida yadda ranshi yayi matu'kar 'baci afusace yasureta cak yanufi bedroom d'in ta yanashiga yanufi saman bed yad'aurata saurin jawoshi Iftahal tayi yafad'a saman 'kirjinta cikin kuka tacigaba dacewa " babu inda zaka sekasakeni " sosai tari'ke wuyan rigar shi tayadda babu yadda za'ayi yatashi
Cikin natsastsiyar muryar shi yace
" Sakeni banabu'katar ko hannun mace yata'bani balle jikinta kuma banason kuka janye jikin ki daga gareni time d'in baccina yayi " sosai Iftahal taji zafin maganar Maher hakan yasa tace " wato kai bakada damuwa ? kasani cikin masifa kananeman barina cikin ta to sede mu kwana anan kuma ahaka har seka furtamin kalmar saki "
Sosai ranshi ya'baci tureta yayi cikin zafin rai yaja tsuki d'aukar wayarta yayi yafita Kai tsaye yahaura sama bedroom yashiga yazauna bakin bed dafe kanshi yayi yana nazari zuwa can kuma yami'ke ya d'akko wayar shi number mahaifin Iftahal yad'auka cikin wayar ta yakira bugu 2 Alhaji Ishaq yad'aga duk da yaga ba number Nigeria bace Koda yad'aga shiru yaji shiko Maher yana tunanin yadda zaiyi magana mai tsayine abinda bai sababa muryar Alhaji Ishaq yaji yana fad'in
" Wai waye ne yakirani kuma yayi shiru abinshi ? " ajiyar zuciya Maher yasauke cikin natsastsiyar muryar shi yace " barka dawarhaka Abba dan Allah inaso katsaya kasaurareni badan niba dan Allah nace " ina jinka " cewar Alhaji Ishaq iska mahar yafesar daga ba'kin shi sannan yace
" Abba nine wanda ya auri 'yar ka amma bisa FURUCIN!!! ta nayi hakan ne dan nanuna mata cewa kalmar aure ba abin wasa bace Kuma dan tagane cewa FURUCI!! babban abune yanada kyau kafin kafurtashi kayi nazarin shi zuwa gaba mai zai haifar sabida idan yafito bayakomawa Abba wannan dalilin ne yasaka na auri Yar ka nabiya sadakin datake ganin babu wanda zai iya biya amma ni bason 'yar ka nikeyiba asalima ni babu hurumin mace cikin rayuwa ta inaso kayafemata banaso nazama silar raba d'ah da mahaifi yin hakan babban zunubi ne Abba idan har kayafe mata nikuma zan saketa ka aura mata wanda kake so iya haka ya isa yasata tadinga kiyaye FURUCIN!! ta Abba kadaure kayi yafiya agareta dan tadawo 'kar'kashin ikon ka nifa banason Yar ka bakuma zan sotaba sabida duk duniya babu macan dazan sakata cikin zuciyata sabida babu ra'ayin hakan cikin raina kayi ha'kuri Abba nima kayafemin nasan kaji 'bacin rai sabida ni "
Wani irin numfashi Maher yasauke sabida yawan maganar dayayi yanajin kamar numfashin shi zai d'auke karo nafarko dayayi magana mai tsayi haka tsaki Alhaji Ishaq yasaki cikin fusata yace
" Kagama tobari kaji nariga nacire Iftahal daga cikin 'ya'ya na nakuma manta da ita dan haka kar nasake jin ko muryar ku daga ita har Kai sannan kasake sanar da ita cewa duk ranar datasake ta tako 'kafarta cikin Nigeria ban yafe mataba narufe babin Iftahal cikin rayuwa ta hakama mahaifiyar ta "
Sosai Maher yaji babu dad'i cikin damuwa yace " shi kenan Abba amma zanyima al'kawari guda 2 dukda banason 'yar ka amma zan zame mata Uwa da uba bazan bari tarasa komiba amma ni bazan iya zama da ita matsayin mata ba sabida babu ra'ayin hakan atare dani ranar dazata kammala karatun ta to a wannan ranar ne zan saketa kuma nabata damar fidda wanda takeso na aura matashi ko wanene abu na 2 Kai ne zaka tako USA ko Egypt sabida ita cike da tsananin Soyayyar ta dakuma kewar ta karubuta wannan ka aje lokacin yananan zuwa "
Sosai Abba yafusata yace " ni ? haba yaro har abada " daga haka yakashe wayar shi shima Maher jefar dawayar tashi yayi yajuya ya kwanta yanafad'in yanzu shikenan nayi sanad'in raba uba da 'yar shi gaskiya banso hakan ba amma nayi al'kawarin had'asu anan gaba cikin tsananin Soyayyar datafi ta dah " blanket yaje yarufe kanshi duka pllow yasaka a tsakiyar cinyoyin shi yamatse Bananar shi yanasakin Nishi mai 'karfi had'ida muguwar bugun zuciya kamar yadda yasaba kasancewa akullum
A 'bangaran Iftahal kuwa matsanancin kuka tashigayi sosai tanayin nadamar furta wannan FURUCIN!!!!! a wannan daran duk iya satar bacci amma yakasa sace Iftahal
NIGERIA
Sosai Hajiya Sadiya tashiga cikin damuwa akan yadda mijin nata yad'auki zafi akan Iftahal akan dole tagoyi bayan shi sabida mugun tsaurin shi shi mutun ne tsayayye Kuma mai tsauri bayason Sha Shanci afusace yadubeta yace " Hajiya Sadiya banason wata ala'ka tasake shiga tsakanin ki da Iftahal Koda takiran wayane idan kikayi hakan to bada yawuna ba " yana fad'in hakan yafita daga bedroom d'in parlour yakoma yazauna cikin 'bacin rai babban d'anshi dake zaune a parlour yana kallo yadube shi yace
" Kai Ibrahim jekakiramin Zayyat kutaho tare " cikin rawar jiki Ibrahim yafita zuwa part d'in su bayan fitar Ibrahim Alhaji Ishaq yashiga 'kwalama Shukura Kira cikin sauri tafito tazo gaban shi ta zukunna shima Usman fitowa yayi wato 'kanin Iftahal wanda yake matsayin auta daga shi Ummi batasake haihuwa ba gefan Abba yazauna Kiran Hajiya Sadiya Abba yakumayi tafito cikin sanyin jiki tazauna dede lokacin Ibrahim da Zayyat sukashigo zama sukayi batare da sunce komiba gyaran murya Abba yayi sannan yace
" Gaba d'ayan ku inaso daga yau kowannen ku yamanta da Iftahal idan kuma nakama wani dayin ma'amala da ita to wallahi zan d'auki mugun mataki akanshi tunda tanuna ita ta'isa dakanta to taje sannan inaso kowa yasani namaida al'kawarin auran Iftahal dake kan Zayyat yakoma kanki ke Shukura tunda dama kin'ki fitar da miji wannan umarninane babu canji za'a had'a auran naku dana Ibrahim nanda 2 months dan haka kowa seyayi nashi shirye shiryen Shukura " tashi tsaye Usman yayi yace
" Abba Aunty Shukura Kuma itafa Auntyn muce har shi yaya Zayyat d'in yaya Ibrahim ne kawai yayan ta to tayaya 'kani zai auri Yaya gaskiya Abba ..... " Tsawa Abba yadakamishi dafad'in
" To sannu ubana wanda yafini sanin komi idan nasakejin bakinka sena cimaka sabida haka kowa yasani nagama magana Kuma babu canji " daga haka Abba yami'ke yabar parlour jinjina kai Ummi tayi sannan tanisa tace " iname umartar ku dakuyi ha'kuri da wannan hukuncin na mahaifin ku dan Kam kunsan babu canji ke Shukura kisani namiji bayama mace kad'an Kai Kuma Zayyat babu maganar Aunty Shukura daga yau kafara kallon ta matsayin matar ka " daga haka tami'ke tanufi bedroom tashi Usman yayi yabita Shima Yaya Ibrahim mi'kewa yayi yafita d'ago kanta Shukura tayi idanunta suncika tab da hawaye cikin rawar murya tace
" Zayyat nasan Abba yana matu'kar son abinda duk kakeso dan Allah kace mishi bazaka iya aure naba dan Allah bazan iya kallon ka matsayin mijina ba nadade da kallon ka a matsayin 'kanina ba lalle ne kasamu biyayya taba Zayyat bazan iya sauke wasu hak'kokin ba kaceceni kaceci kanka " mi'kewa Zayyat yayi yasaki ajiyar zuciya sannan yace
" Aunty Shukura kinsani Abba yad'auke ni tamkar d'an dayahaifa yanama fifita Ni akan 'ya'yan cikin shima tun bayan rasuwar iyayena yari'ke ni tamkar d'an shi babu wani banbanci ko dady nane se haka kamar yadda bazaki iya yin musu da wannan hukuncin ba tonima haka kiyi ha'kuri Aunty Shukura amma idan kinada mafita to kibita nima ina tunanin yadda zanyi zaman aure da Aunty na to amma Yaya zanyi komi Abba yazartar akaina dede amma naso ace yabari nakammala karatuna tunda shekarar 'karshe nike to amma duk abinda Abba yazartar dede ne nabarki lafiya "
Daga haka Zayyat yafita yana jinjina wannan lamarin itako Shukura mi'kewa tayi tanufi bedroom d'in Ummi tanasakin matsanancin kuka tana shiga tafad'a kan jikin Ummi tasake fashewa da kuka cikin kuka sosai tace " Ummi yanzu shikenan inaji ina gani zan auri wanda yake matsayin 'kani agareni Ummi dan Allah kiyi wani abu akan wannan lamarin dan Allah Ummi dawane ido zan kalli Zayyat a matsayin mijina gaskiya Iftahal FURUCIN!!! Ki nima yasaka ni cikin tashin hankali Ummi dan Allah "
Rungumai ta Ummi tayi cikin lallashi tace " Shukura ha'kuri zakiyi kiyi addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkairi sabida gaskiya babu abinda zan iyayi nikam Iftahal manike matu'kar tausayi tayaya zataji dad'in rayuwa cikin fushin mahaifin ta ya Allah kakawo mana mafita cikin wannan lamarin
USA
Cikin sanyin jiki Iftahal tasakko daga saman bed tanufi toilet alwala tayo tafito tatada sallah sosai takeyin kuka cikin sallar had'ida ro'kon Allah akan wannan halin datake ciki har kiran sallar asuba Iftahal tanakan abin sallar bayan tagama yin sallar asuba tami'ke tanajin wani irin matsanancin ciwon Kai toilet tashiga tawatsa ruwa tafito cikin natsuwa take shiryawa har zuwa lokacin tanasauke ajiyar zuciyar kukan datasha bayan tagama shiryawa tsaf tadubi agogon cikin bedroom d'in 7:05 ajiyar zuciya tasauke sannan tace babu amfanin shiga Skul d'in ma dan Kam karatun agareni Sam babu wata fa'ida gara kawai nabarshi zaifi kawai "
" Maher tabbas kayi babbar cuta agareni yanzu gashi kasa mahaifina yayi mugun fushi dani nasan Mahaifiya tama haka tayaya kake tunanin zanyi rayuwa cikin kwanciyar hankali bayan iyayena suna fushi dani dan Allah kaceci rayuwa ta Maher kasakeni kabarni natafi nikam na ha'kurama da karatun gara nakoma gaban iyayena Dan Allah tabbas nayarda nayi kuskuran yin wannan FURUCI!!! kayi ha'kuri Maher kar kazama silar rabani da iyayena "
Sosai kukan yaci'karfinta ta dur'kushe agabanshi tanasakin matsanancin kuka amsar wayar hannun ta yayi yakashe sigarin hannun shi yami'ke sannan yace " kije ki kwanta " tafiya yafarayi cikin sauri Iftahal tami'ke tasha gabanshi tanasakin matsanancin kuka sosai Maher yahad'a fuska sabida yadda ranshi yayi matu'kar 'baci afusace yasureta cak yanufi bedroom d'in ta yanashiga yanufi saman bed yad'aurata saurin jawoshi Iftahal tayi yafad'a saman 'kirjinta cikin kuka tacigaba dacewa " babu inda zaka sekasakeni " sosai tari'ke wuyan rigar shi tayadda babu yadda za'ayi yatashi
Cikin natsastsiyar muryar shi yace
" Sakeni banabu'katar ko hannun mace yata'bani balle jikinta kuma banason kuka janye jikin ki daga gareni time d'in baccina yayi " sosai Iftahal taji zafin maganar Maher hakan yasa tace " wato kai bakada damuwa ? kasani cikin masifa kananeman barina cikin ta to sede mu kwana anan kuma ahaka har seka furtamin kalmar saki "
Sosai ranshi ya'baci tureta yayi cikin zafin rai yaja tsuki d'aukar wayarta yayi yafita Kai tsaye yahaura sama bedroom yashiga yazauna bakin bed dafe kanshi yayi yana nazari zuwa can kuma yami'ke ya d'akko wayar shi number mahaifin Iftahal yad'auka cikin wayar ta yakira bugu 2 Alhaji Ishaq yad'aga duk da yaga ba number Nigeria bace Koda yad'aga shiru yaji shiko Maher yana tunanin yadda zaiyi magana mai tsayine abinda bai sababa muryar Alhaji Ishaq yaji yana fad'in
" Wai waye ne yakirani kuma yayi shiru abinshi ? " ajiyar zuciya Maher yasauke cikin natsastsiyar muryar shi yace " barka dawarhaka Abba dan Allah inaso katsaya kasaurareni badan niba dan Allah nace " ina jinka " cewar Alhaji Ishaq iska mahar yafesar daga ba'kin shi sannan yace
" Abba nine wanda ya auri 'yar ka amma bisa FURUCIN!!! ta nayi hakan ne dan nanuna mata cewa kalmar aure ba abin wasa bace Kuma dan tagane cewa FURUCI!! babban abune yanada kyau kafin kafurtashi kayi nazarin shi zuwa gaba mai zai haifar sabida idan yafito bayakomawa Abba wannan dalilin ne yasaka na auri Yar ka nabiya sadakin datake ganin babu wanda zai iya biya amma ni bason 'yar ka nikeyiba asalima ni babu hurumin mace cikin rayuwa ta inaso kayafemata banaso nazama silar raba d'ah da mahaifi yin hakan babban zunubi ne Abba idan har kayafe mata nikuma zan saketa ka aura mata wanda kake so iya haka ya isa yasata tadinga kiyaye FURUCIN!! ta Abba kadaure kayi yafiya agareta dan tadawo 'kar'kashin ikon ka nifa banason Yar ka bakuma zan sotaba sabida duk duniya babu macan dazan sakata cikin zuciyata sabida babu ra'ayin hakan cikin raina kayi ha'kuri Abba nima kayafemin nasan kaji 'bacin rai sabida ni "
Wani irin numfashi Maher yasauke sabida yawan maganar dayayi yanajin kamar numfashin shi zai d'auke karo nafarko dayayi magana mai tsayi haka tsaki Alhaji Ishaq yasaki cikin fusata yace
" Kagama tobari kaji nariga nacire Iftahal daga cikin 'ya'ya na nakuma manta da ita dan haka kar nasake jin ko muryar ku daga ita har Kai sannan kasake sanar da ita cewa duk ranar datasake ta tako 'kafarta cikin Nigeria ban yafe mataba narufe babin Iftahal cikin rayuwa ta hakama mahaifiyar ta "
Sosai Maher yaji babu dad'i cikin damuwa yace " shi kenan Abba amma zanyima al'kawari guda 2 dukda banason 'yar ka amma zan zame mata Uwa da uba bazan bari tarasa komiba amma ni bazan iya zama da ita matsayin mata ba sabida babu ra'ayin hakan atare dani ranar dazata kammala karatun ta to a wannan ranar ne zan saketa kuma nabata damar fidda wanda takeso na aura matashi ko wanene abu na 2 Kai ne zaka tako USA ko Egypt sabida ita cike da tsananin Soyayyar ta dakuma kewar ta karubuta wannan ka aje lokacin yananan zuwa "
Sosai Abba yafusata yace " ni ? haba yaro har abada " daga haka yakashe wayar shi shima Maher jefar dawayar tashi yayi yajuya ya kwanta yanafad'in yanzu shikenan nayi sanad'in raba uba da 'yar shi gaskiya banso hakan ba amma nayi al'kawarin had'asu anan gaba cikin tsananin Soyayyar datafi ta dah " blanket yaje yarufe kanshi duka pllow yasaka a tsakiyar cinyoyin shi yamatse Bananar shi yanasakin Nishi mai 'karfi had'ida muguwar bugun zuciya kamar yadda yasaba kasancewa akullum
A 'bangaran Iftahal kuwa matsanancin kuka tashigayi sosai tanayin nadamar furta wannan FURUCIN!!!!! a wannan daran duk iya satar bacci amma yakasa sace Iftahal
NIGERIA
Sosai Hajiya Sadiya tashiga cikin damuwa akan yadda mijin nata yad'auki zafi akan Iftahal akan dole tagoyi bayan shi sabida mugun tsaurin shi shi mutun ne tsayayye Kuma mai tsauri bayason Sha Shanci afusace yadubeta yace " Hajiya Sadiya banason wata ala'ka tasake shiga tsakanin ki da Iftahal Koda takiran wayane idan kikayi hakan to bada yawuna ba " yana fad'in hakan yafita daga bedroom d'in parlour yakoma yazauna cikin 'bacin rai babban d'anshi dake zaune a parlour yana kallo yadube shi yace
" Kai Ibrahim jekakiramin Zayyat kutaho tare " cikin rawar jiki Ibrahim yafita zuwa part d'in su bayan fitar Ibrahim Alhaji Ishaq yashiga 'kwalama Shukura Kira cikin sauri tafito tazo gaban shi ta zukunna shima Usman fitowa yayi wato 'kanin Iftahal wanda yake matsayin auta daga shi Ummi batasake haihuwa ba gefan Abba yazauna Kiran Hajiya Sadiya Abba yakumayi tafito cikin sanyin jiki tazauna dede lokacin Ibrahim da Zayyat sukashigo zama sukayi batare da sunce komiba gyaran murya Abba yayi sannan yace
" Gaba d'ayan ku inaso daga yau kowannen ku yamanta da Iftahal idan kuma nakama wani dayin ma'amala da ita to wallahi zan d'auki mugun mataki akanshi tunda tanuna ita ta'isa dakanta to taje sannan inaso kowa yasani namaida al'kawarin auran Iftahal dake kan Zayyat yakoma kanki ke Shukura tunda dama kin'ki fitar da miji wannan umarninane babu canji za'a had'a auran naku dana Ibrahim nanda 2 months dan haka kowa seyayi nashi shirye shiryen Shukura " tashi tsaye Usman yayi yace
" Abba Aunty Shukura Kuma itafa Auntyn muce har shi yaya Zayyat d'in yaya Ibrahim ne kawai yayan ta to tayaya 'kani zai auri Yaya gaskiya Abba ..... " Tsawa Abba yadakamishi dafad'in
" To sannu ubana wanda yafini sanin komi idan nasakejin bakinka sena cimaka sabida haka kowa yasani nagama magana Kuma babu canji " daga haka Abba yami'ke yabar parlour jinjina kai Ummi tayi sannan tanisa tace " iname umartar ku dakuyi ha'kuri da wannan hukuncin na mahaifin ku dan Kam kunsan babu canji ke Shukura kisani namiji bayama mace kad'an Kai Kuma Zayyat babu maganar Aunty Shukura daga yau kafara kallon ta matsayin matar ka " daga haka tami'ke tanufi bedroom tashi Usman yayi yabita Shima Yaya Ibrahim mi'kewa yayi yafita d'ago kanta Shukura tayi idanunta suncika tab da hawaye cikin rawar murya tace
" Zayyat nasan Abba yana matu'kar son abinda duk kakeso dan Allah kace mishi bazaka iya aure naba dan Allah bazan iya kallon ka matsayin mijina ba nadade da kallon ka a matsayin 'kanina ba lalle ne kasamu biyayya taba Zayyat bazan iya sauke wasu hak'kokin ba kaceceni kaceci kanka " mi'kewa Zayyat yayi yasaki ajiyar zuciya sannan yace
" Aunty Shukura kinsani Abba yad'auke ni tamkar d'an dayahaifa yanama fifita Ni akan 'ya'yan cikin shima tun bayan rasuwar iyayena yari'ke ni tamkar d'an shi babu wani banbanci ko dady nane se haka kamar yadda bazaki iya yin musu da wannan hukuncin ba tonima haka kiyi ha'kuri Aunty Shukura amma idan kinada mafita to kibita nima ina tunanin yadda zanyi zaman aure da Aunty na to amma Yaya zanyi komi Abba yazartar akaina dede amma naso ace yabari nakammala karatuna tunda shekarar 'karshe nike to amma duk abinda Abba yazartar dede ne nabarki lafiya "
Daga haka Zayyat yafita yana jinjina wannan lamarin itako Shukura mi'kewa tayi tanufi bedroom d'in Ummi tanasakin matsanancin kuka tana shiga tafad'a kan jikin Ummi tasake fashewa da kuka cikin kuka sosai tace " Ummi yanzu shikenan inaji ina gani zan auri wanda yake matsayin 'kani agareni Ummi dan Allah kiyi wani abu akan wannan lamarin dan Allah Ummi dawane ido zan kalli Zayyat a matsayin mijina gaskiya Iftahal FURUCIN!!! Ki nima yasaka ni cikin tashin hankali Ummi dan Allah "
Rungumai ta Ummi tayi cikin lallashi tace " Shukura ha'kuri zakiyi kiyi addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkairi sabida gaskiya babu abinda zan iyayi nikam Iftahal manike matu'kar tausayi tayaya zataji dad'in rayuwa cikin fushin mahaifin ta ya Allah kakawo mana mafita cikin wannan lamarin
USA
Cikin sanyin jiki Iftahal tasakko daga saman bed tanufi toilet alwala tayo tafito tatada sallah sosai takeyin kuka cikin sallar had'ida ro'kon Allah akan wannan halin datake ciki har kiran sallar asuba Iftahal tanakan abin sallar bayan tagama yin sallar asuba tami'ke tanajin wani irin matsanancin ciwon Kai toilet tashiga tawatsa ruwa tafito cikin natsuwa take shiryawa har zuwa lokacin tanasauke ajiyar zuciyar kukan datasha bayan tagama shiryawa tsaf tadubi agogon cikin bedroom d'in 7:05 ajiyar zuciya tasauke sannan tace babu amfanin shiga Skul d'in ma dan Kam karatun agareni Sam babu wata fa'ida gara kawai nabarshi zaifi kawai "