Sashe 19
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin sauri Maher yajuyo ya'idasa sakkowa saurin miqewa doctor yayi ganin Maher kallon mamaki yayi mishi sabida yasan wannan allurar bazatabar shi tashi yanzuba Koda kuwa tabarshi yatashi bazai iya fitowaba sabida gaba d'aya ga'bo'bin shi zasu kasance babu qarfi cikin rawar murya doctor yace " Prince lafiya kuwa ? " Wani irin kallo Maher yayi mishi yanufi bedroom d'in Iftahal yana shiga yaci karo da ita kwance saman carpet tariqe cikinta cikin sauri yaqarasa gareta ya tallafota da qyar tad'aga idanta takalleshi tace " dan Allah kakani asibiti " daga haka takasa qaracewa komi cikin razana da furgicin halin daya ganta yayi saurin surarta yafito da ita ganin haka yasa doctor saurin miqewa yanufo yace " Yaya meke faruwa ? " Muje kwantar da ita saman cushion naduba muga maiye matsalar ahankali Iftahal tace " a a Prince nayi imanin shine yasamin guba cikin ruwan danasha seyake yakasheni karka bari yadubani kakeni asibiti dan Allah " cikin yaran Araf take fad'amishi duk wannan shiko doctor baisan abinda takecewa ba wani irin mugun kallon yawatsamishi yace
" Niba sakare bane dazan yarda wani qato yata'bamin mata " daga haka yanufi hanyar fita dasauri yana qwala kiran Shanwul cikin sauri Shanwul yahayo saman karo yaci dasu cikin tsawa Maher yace " jeka tada mota " aguje Shanwul yajuya kafin su sakko tuni Shanwul yatada mota suna sakkowa akabude musu qofar motar suka shiga Shanwul yaja aguje sosai jikin Iftahal yayi sanyi addu'a kawai takeyi shiko Maher yakasa d'auke idan shi daga kanta ahankali tace " Prince Abba na dan Allah Koda namutu kasashi yayafemin wayyo Allah Ummina " kamo hannun ta yayi cikin tausayawa yace
" Babu abinda zai sameki kinji zakiga yafiyar su in sha Allah " suna isa aka amsheta cikin gaggawa aka shiga da ita hana kowa shiga sukayi amma Ina Maher yaqi dole suka barshi tsayin lokaci suna binciken matsalar sannan suka gane qwayar datasha allurori suka shiga yimata shigo wani doctor yayi hannun shi riqeda allura zaiyimata maher yayi saurin riqe hannun shi yace " namiji baya saka hannun shi saman jikin matata bama doctor Sera ko doctor Alina tayi mata sannan kafita "
Ganin babu alamar wasa afuskar Maher yasa doctor yamiqa allurar yafita tsayin lokaci sannan doctor Sera tadubi Maher tace
" Guba madam tasha Kuma mai matuqar had'ari sede anyi sa'a kad'an tasha kuma ankawota asibiti cikin lokaci gashi tanada ciki Allah yatsare su daga ita har babyn yanzu zatayi bacci sosai idan tatashi zatayi amai sosai daga nan zata koma dede "
Jinjina Kai kawai Maher yayi Amma maganar babyn datayi yasashi jin 'bacin rai sabida yatsani tuna wannan kalmar wani irin kallo yayi mata yaja tsaki afili yace " Ni tayaya zan amshi wannan babyn inada tabbacin banida alaqa dashi Iftiih!!! bari kitashi sekin sanar dani uban wannan cikin Kota halin yaya inada masifar kishi sabida haka bazan iya zama dakeba dama can babu niyyar hakan cikin zuciya ta "
Shiko Shanwul dake waje Yana ganin fitar doctor yabita har office bayan tazauna yace " doctor maike damun Gimbiyar mu ? " duban shi tayi tace " kaje kuyi magana da Prince " murmushi yayi yace " hmmm kinsanfa halin Prince sare basanar dani zaiyiba " shiru Doctor Sera tayi sannan tasanar dashi komi sabida tasan shine Wanda Prince yayar da dashi dan ta sanar dashi babu wata matsala sosai yafurgita dajin maganar guba amma dayaji matun ciki seyaji wani irin farinciki musamman da akace yananan cikin babu abinda yafaru dashi amma yashiga tunanin tayaya tasamu guba fita yayi daga office d'in cikin zuciyar shi yace lalle kuwa gimbiya kina buqatar kulawa sosai ciro wayar shi yayi yashiga Kiran layin Ammin bugu 3 tad'aga tana d'agawa Shanwul yagaidata cikin girmamawa yace
" Allah yaqara miki lafiya dama Gimbiya ce babu lafiya muna asibiti ayanzu haka " cikin tashin hankali Ammin tace " lafiya Shanwul badai Saraki ne yayi mata wani abu ba bayan ciwon shi yatashi ?" murmushi Shanwul yasaki Mai sauti yace " a a ranki yadad'e hasalima tun zuwan gimbiya cikin gidan Prince ciwon shi yarage tashi sosai yanzu de doctor tace am gimbiya tana d'auke da ciki am ma ana munkusa samun baby "
Wani irin farinciki Ammin taji wanda takasa banbance kalarshi da yanayin sa cikin yanayin muryar tsananin farinciki tace " yau d'in nan zan shirya tahowa USA Sabida Gimbiya tana buqatar kulawar uwa Shanwul wannan babban albishir dakayimin kanada babbar tukuyci dan haka nabaka dama kafad'i duk abinda kake so cikin fad'in duniyar nan nukuma zanyi makashi kayi tunanin shi kafin zuwana "
Tana gama wayar tadubi aunty Bahijjat dake gefanta cikin farinciki tasanar da ita wani irin ihun farinciki Aunty Bahijjat tasaki dede lokacin Zaffar yashigo ganin shi yasa Aunty Bahijjat fita cikin sauri part d'in mama tanufa cikin farinciki
Tofa wannan irin murna haka gaskiya Iftahal tawani 'bangaran FURUCIN!!! ki Al'kairi ne
Semun had'u zuwa dare danjin yadda wannan masarautar zata kasance shin ko Maher zai yarda yasanar wa Ammin cewa cikin nashine ko itama zai cemata banashi bane
ALLAH YASADAMU ZUWA DARE 8:30 pm Nagode
Comments please
_Marmyn Zarah ce_ 👌🏻😘
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 29 to 30
Tana shiga ta tafad'a jikin mama tanafad'in" Kaka yau abinda kike farki yatabbata tabbas Sarakin mu yasamu lafiya " saurin duban ta mama tayi tace " dagaske kikeyi Bahijjat ? " Rungumai ta Bahijjat tayi cikin farinciki tace " kusan haka mama wani albishir zanyi miki amma tukuycin Abu 1 nikeso shine kisaka baki Ammin taje dani USA " " murmushi mama tayi tace
" Idan har albishr d'in yacancanci wannan tukuycin to babu makawa zuwa dake USA " murmushin jin dad'i Bahijjat tayi tace " ayko yakai mama kinaji matar Saraki tanada juna 2 " saurin kallonta mama tayi tace " ke Bahijjat banason irin wannan zolayar " murmushi Bahijjat tasake saki tace wallahi mama ba zolaya bane kima tambayi Ammi yanzu akayi waya cewar tanada juna 2 tanama asibiti " mi'kewa mama tayi tace " ayko idan hakane nima yazama dole naje inda suke " zaro ido Bahijjat tayi tace
" Kije Kuma mama to wazakibar ma jinyar wannan tsohon ? " duban hanyar bedroom mama tayi tace " kumafa hakane Bahijjat babu yadda za'ayi nabarshi babu ni kusadashi kya amma nayi matuqar farinciki daba karatu takeyiba da nan zansa adawo da ita dankam zatafi samun kulawa " d'aukar wayar ta mama tayi cikin sauri tashiga Kiran wayar maimartaba shiko adede wannan lokacin suna hanyar zuwa airport dan dawowa gida Yana d'agawa mama tasanar dashi wannan batun
Wani irin farinciki yaji marar misali sannan yace " mama ay inaga daga nan zanwuce USA inason ganin Iftahal naga halin datake ciki " murmushi mama tayi tace " a a Zaid kadawo gida tukun kabari mata suje kasanfa babu kowa akan kujerar ka tayaya zaka barta har tsawon kwanaki kabari a kwaina 2 sekaje yanzu de kakira kaji Yaya jikin nata "
Amsawa yayi cikin girmamawa sannan yakashe wayar bayan mama tagama yin wayar tadubi Bahijjat tace kije kawai kiyi shiri dake za'a dan inada tabbacin Zaki kulamin da ita " murmushi jin dad'i Bahijjat tayi tace " Sosai makuwa Kaka " daga haka tafita part d'in Ammin takoma bata ciki tana wajan Umma sunataya juna murna Zaffar ne kawai cikin parlour gaban shi ancikashi dakayan motsa baki amma ko 1 bai ta'baba ganin shi yasa Bahijjat saurin natsuwa cikin zuciyar ta tace " ashe wannan uban yan miskilancin yanana zama tayi daga gefan shi tace
" Barka dazuwa " bai kalli gefan datakeba yace " yauwa ya kike " lafiya Lau Ina baby na ? " tana wajan Momy " yabata amsa ataqaice miqewa yayi yace " nizan koma sabida Ammin tace dole senaje USA zuwa gobe in Sha Allah " jin hakan yasa Bahijjat saurin cewa " am nima Kaka tace dani za'a " d'aga kafad'a yayi daga haka yajuya zaifita cikin sanyin murya tace " Allah yakaika gida lafiya " amin yace " yafita kafin wani lokaci cikin wannan babbar masarautar tad'auka da bayanin cikin Iftahal kowa sefaman farinciki yakeyi itako hjy Himla batanan batasan maike faruwaba
USA
Wajan 6pm Iftahal tafarka ahankali tashiga bud'e idonta tasaukesu kan Maher shiko jinginar da kanshi yayi jikin kujerar dayake zaune yana tunanin yadda akayi su Abbee sukasan batun cikin Iftahal gashi sun hanashi sakat dakiran waga hakan yasashi kashe wayar gaba d'aya Yun qurawa tayi ahankali amma kafin tatashi tafarayin yunqurin amai jin hakan yasa Maher dawowa daga duniyar tunanin nashi saurin tashi yayi yariqeta amma Ina kafin wani lokaci tuni tafara wankeshi da amai
Wani irin baqinciki Maher yaji cikin fusata yace 'batamin Kaya dakyau kinajin sauqi sekin wankesu dakanki Babu Wanda zai wanke mikish sake duban jikin shi yayi se a lokacin yalura bakayan dayasaka bane cikin mamaki yace tayaya hakan tafaru
Comments please
_Marmyn Zarah ce_ 👌🏻🥰😘
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
" Niba sakare bane dazan yarda wani qato yata'bamin mata " daga haka yanufi hanyar fita dasauri yana qwala kiran Shanwul cikin sauri Shanwul yahayo saman karo yaci dasu cikin tsawa Maher yace " jeka tada mota " aguje Shanwul yajuya kafin su sakko tuni Shanwul yatada mota suna sakkowa akabude musu qofar motar suka shiga Shanwul yaja aguje sosai jikin Iftahal yayi sanyi addu'a kawai takeyi shiko Maher yakasa d'auke idan shi daga kanta ahankali tace " Prince Abba na dan Allah Koda namutu kasashi yayafemin wayyo Allah Ummina " kamo hannun ta yayi cikin tausayawa yace
" Babu abinda zai sameki kinji zakiga yafiyar su in sha Allah " suna isa aka amsheta cikin gaggawa aka shiga da ita hana kowa shiga sukayi amma Ina Maher yaqi dole suka barshi tsayin lokaci suna binciken matsalar sannan suka gane qwayar datasha allurori suka shiga yimata shigo wani doctor yayi hannun shi riqeda allura zaiyimata maher yayi saurin riqe hannun shi yace " namiji baya saka hannun shi saman jikin matata bama doctor Sera ko doctor Alina tayi mata sannan kafita "
Ganin babu alamar wasa afuskar Maher yasa doctor yamiqa allurar yafita tsayin lokaci sannan doctor Sera tadubi Maher tace
" Guba madam tasha Kuma mai matuqar had'ari sede anyi sa'a kad'an tasha kuma ankawota asibiti cikin lokaci gashi tanada ciki Allah yatsare su daga ita har babyn yanzu zatayi bacci sosai idan tatashi zatayi amai sosai daga nan zata koma dede "
Jinjina Kai kawai Maher yayi Amma maganar babyn datayi yasashi jin 'bacin rai sabida yatsani tuna wannan kalmar wani irin kallo yayi mata yaja tsaki afili yace " Ni tayaya zan amshi wannan babyn inada tabbacin banida alaqa dashi Iftiih!!! bari kitashi sekin sanar dani uban wannan cikin Kota halin yaya inada masifar kishi sabida haka bazan iya zama dakeba dama can babu niyyar hakan cikin zuciya ta "
Shiko Shanwul dake waje Yana ganin fitar doctor yabita har office bayan tazauna yace " doctor maike damun Gimbiyar mu ? " duban shi tayi tace " kaje kuyi magana da Prince " murmushi yayi yace " hmmm kinsanfa halin Prince sare basanar dani zaiyiba " shiru Doctor Sera tayi sannan tasanar dashi komi sabida tasan shine Wanda Prince yayar da dashi dan ta sanar dashi babu wata matsala sosai yafurgita dajin maganar guba amma dayaji matun ciki seyaji wani irin farinciki musamman da akace yananan cikin babu abinda yafaru dashi amma yashiga tunanin tayaya tasamu guba fita yayi daga office d'in cikin zuciyar shi yace lalle kuwa gimbiya kina buqatar kulawa sosai ciro wayar shi yayi yashiga Kiran layin Ammin bugu 3 tad'aga tana d'agawa Shanwul yagaidata cikin girmamawa yace
" Allah yaqara miki lafiya dama Gimbiya ce babu lafiya muna asibiti ayanzu haka " cikin tashin hankali Ammin tace " lafiya Shanwul badai Saraki ne yayi mata wani abu ba bayan ciwon shi yatashi ?" murmushi Shanwul yasaki Mai sauti yace " a a ranki yadad'e hasalima tun zuwan gimbiya cikin gidan Prince ciwon shi yarage tashi sosai yanzu de doctor tace am gimbiya tana d'auke da ciki am ma ana munkusa samun baby "
Wani irin farinciki Ammin taji wanda takasa banbance kalarshi da yanayin sa cikin yanayin muryar tsananin farinciki tace " yau d'in nan zan shirya tahowa USA Sabida Gimbiya tana buqatar kulawar uwa Shanwul wannan babban albishir dakayimin kanada babbar tukuyci dan haka nabaka dama kafad'i duk abinda kake so cikin fad'in duniyar nan nukuma zanyi makashi kayi tunanin shi kafin zuwana "
Tana gama wayar tadubi aunty Bahijjat dake gefanta cikin farinciki tasanar da ita wani irin ihun farinciki Aunty Bahijjat tasaki dede lokacin Zaffar yashigo ganin shi yasa Aunty Bahijjat fita cikin sauri part d'in mama tanufa cikin farinciki
Tofa wannan irin murna haka gaskiya Iftahal tawani 'bangaran FURUCIN!!! ki Al'kairi ne
Semun had'u zuwa dare danjin yadda wannan masarautar zata kasance shin ko Maher zai yarda yasanar wa Ammin cewa cikin nashine ko itama zai cemata banashi bane
ALLAH YASADAMU ZUWA DARE 8:30 pm Nagode
Comments please
_Marmyn Zarah ce_ 👌🏻😘
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 29 to 30
Tana shiga ta tafad'a jikin mama tanafad'in" Kaka yau abinda kike farki yatabbata tabbas Sarakin mu yasamu lafiya " saurin duban ta mama tayi tace " dagaske kikeyi Bahijjat ? " Rungumai ta Bahijjat tayi cikin farinciki tace " kusan haka mama wani albishir zanyi miki amma tukuycin Abu 1 nikeso shine kisaka baki Ammin taje dani USA " " murmushi mama tayi tace
" Idan har albishr d'in yacancanci wannan tukuycin to babu makawa zuwa dake USA " murmushin jin dad'i Bahijjat tayi tace " ayko yakai mama kinaji matar Saraki tanada juna 2 " saurin kallonta mama tayi tace " ke Bahijjat banason irin wannan zolayar " murmushi Bahijjat tasake saki tace wallahi mama ba zolaya bane kima tambayi Ammi yanzu akayi waya cewar tanada juna 2 tanama asibiti " mi'kewa mama tayi tace " ayko idan hakane nima yazama dole naje inda suke " zaro ido Bahijjat tayi tace
" Kije Kuma mama to wazakibar ma jinyar wannan tsohon ? " duban hanyar bedroom mama tayi tace " kumafa hakane Bahijjat babu yadda za'ayi nabarshi babu ni kusadashi kya amma nayi matuqar farinciki daba karatu takeyiba da nan zansa adawo da ita dankam zatafi samun kulawa " d'aukar wayar ta mama tayi cikin sauri tashiga Kiran wayar maimartaba shiko adede wannan lokacin suna hanyar zuwa airport dan dawowa gida Yana d'agawa mama tasanar dashi wannan batun
Wani irin farinciki yaji marar misali sannan yace " mama ay inaga daga nan zanwuce USA inason ganin Iftahal naga halin datake ciki " murmushi mama tayi tace " a a Zaid kadawo gida tukun kabari mata suje kasanfa babu kowa akan kujerar ka tayaya zaka barta har tsawon kwanaki kabari a kwaina 2 sekaje yanzu de kakira kaji Yaya jikin nata "
Amsawa yayi cikin girmamawa sannan yakashe wayar bayan mama tagama yin wayar tadubi Bahijjat tace kije kawai kiyi shiri dake za'a dan inada tabbacin Zaki kulamin da ita " murmushi jin dad'i Bahijjat tayi tace " Sosai makuwa Kaka " daga haka tafita part d'in Ammin takoma bata ciki tana wajan Umma sunataya juna murna Zaffar ne kawai cikin parlour gaban shi ancikashi dakayan motsa baki amma ko 1 bai ta'baba ganin shi yasa Bahijjat saurin natsuwa cikin zuciyar ta tace " ashe wannan uban yan miskilancin yanana zama tayi daga gefan shi tace
" Barka dazuwa " bai kalli gefan datakeba yace " yauwa ya kike " lafiya Lau Ina baby na ? " tana wajan Momy " yabata amsa ataqaice miqewa yayi yace " nizan koma sabida Ammin tace dole senaje USA zuwa gobe in Sha Allah " jin hakan yasa Bahijjat saurin cewa " am nima Kaka tace dani za'a " d'aga kafad'a yayi daga haka yajuya zaifita cikin sanyin murya tace " Allah yakaika gida lafiya " amin yace " yafita kafin wani lokaci cikin wannan babbar masarautar tad'auka da bayanin cikin Iftahal kowa sefaman farinciki yakeyi itako hjy Himla batanan batasan maike faruwaba
USA
Wajan 6pm Iftahal tafarka ahankali tashiga bud'e idonta tasaukesu kan Maher shiko jinginar da kanshi yayi jikin kujerar dayake zaune yana tunanin yadda akayi su Abbee sukasan batun cikin Iftahal gashi sun hanashi sakat dakiran waga hakan yasashi kashe wayar gaba d'aya Yun qurawa tayi ahankali amma kafin tatashi tafarayin yunqurin amai jin hakan yasa Maher dawowa daga duniyar tunanin nashi saurin tashi yayi yariqeta amma Ina kafin wani lokaci tuni tafara wankeshi da amai
Wani irin baqinciki Maher yaji cikin fusata yace 'batamin Kaya dakyau kinajin sauqi sekin wankesu dakanki Babu Wanda zai wanke mikish sake duban jikin shi yayi se a lokacin yalura bakayan dayasaka bane cikin mamaki yace tayaya hakan tafaru
Comments please
_Marmyn Zarah ce_ 👌🏻🥰😘
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE