Sashe 32
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Kishiga cikin hankalin ki Himla kokin manta waye kike gayama wannan banzar maganar atunanina Koda akan kuskure Abba yayanke ma Abdul hukunci bazakiyi magana ba amma segashi akanma dede kike gayama mahaifin ki irin wannan gaskiya kisakeyin tunani " cikin 'bacin rai sosai Abba yace " barta Zaid ta isane tanunamin d'anta yafi ubanta dan haka duk inda Zaki kije amma wannan hukuncin babu fashi " duban Maher tayi cikin tsananin 'bacin rai tace " kayi nasara amma kasani wallahi senasaka kayi mugun baq'in ciki fiye danawa kasan wannan Kai d'an gold ko ? duk abinda kazartar ya zartu ko hmmm to wallahi zakusha mamaki har ita Bahijjat din kaja mata " daga haka tafita afusace
Comments please
_Marmyn Zarah Ce_
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 57 to 58
Sosai ran mama yayi matu'kar 'baci d'an kam batayi tunanin Himla zata iya furta irin wannan maganganun ba sallamar taron Kaka yayi sabida yadda ranshi ya'baci sosai Iftahal tashiga mamakin hjy Himla to mai take nufi dasetasashi yayi baqin ciki fiye da wanda tayi haka taita wannan tunanin har suka Isa part d'in su bayan sun zauna tadubi Maher tace " My blood nifa maganar Hajiya tasaka hankalina tashi sabida ko kad'an banason wani abu yata'bamin kai " murmushi yayi yasake jawota jikin shi yace " haba my Sonahh 'bacin rai ne kawai babu abinda zata iya yimin kimacire wannan cikin ranki Allah shine zai cigaba da karemu akan dukkan maqiyanmu kece kike tunasar dani kullum cewa addu'a itace babban magamin mumini nakumasan tabbas hakane to mukam mun riqe addu'a duk abinda kikaga yasamemu to karkice addu'a batayi tasiriba a a qarfin qaddarar muce haka amma sanadin addu'a zakiga koma maiye yazo cikin sauqi kin my Sonahh kicire wannan cikin ranki kinji kinsan banason damuwar ki " murmushi Iftahal tayi had'ida jinjina mishi kai
Washegari kamar yadda Kaka yace hakan kuwa yafaru agaban duk jama'an cikin masarautar akayima Addul wannan bulalun tun yana ihu har yagagarayi Hjy Himla kasa zama tayi agun hakama su Ammin Iftahal ma qinzuwa tayi bayan angama aka kamashi aka kaishi part d'in Mahaifiyar shi dubanshi tayi idanunta cike tab dahawaye tace " Abdul nayimaka alqawarin saka Maher cikin tananin ba'kin ciki kamar yadda yasakamu nida Kai Kuma ayau zamubar cikin masarautar Nan zamukoma gidan mu Wanda mahaifin ka yabarmana kayi haquri kaji " nishi kawai Abdul yakesaki sabida azaba babu jimawa doctor yayi sallama cikin part d'in duban shi hjy Himla tayi tace " Kai kumafa a gayyar wa ? " sosai doctor yayi mamaki amma seyace " mama ce takirani tace nazo naduba Abdul " wata irin tsawa Hjy Himla tayi wadda tasaka doctor saurin jabaya
" Bana buqata kayi gaggawar fita daga wannan part d'in tun kafin nawulaqantaka " ganin haka yasa doctor saurin juyawa yafita yana jinjina irin masifar hjy Himla koda yasanar da mama sosai taji babu dad'i akan abinda hjy Himla tayi sallamar doctor tayi yayi tafiyar shi bayan fitar doctor ko 1 hour su Hjy Himla basu sakeyi ba suka fito tareda kayan sakawar su kawai se key d'in motar datasiyama Abdul da kud'in ta amma duk wani abu dayashafi nacikin masarautar ne ko Wanda Kaka yasiya Mata ko mama ko Sarki Zaid bata d'auki koda tsunkeba cikin sauri aka sanar da Sarki Zaid fitowar su tashi yayi yafito cikin mamaki dakatar da dogarawa yayi ya'isa inda take cikin mamaki yace
" Haba Himla maiye haka kike shirin aykatawa ? idan kikayi hakan kenan kin nuna ke d'anki yafi karfin hukunci kenan ko ? yanzu idan kikayi hakan kinanufin Abba da mama harma damu zamuji dad'in hakan ? yafakamata kisakeyin tunani wannan badede bane " wata irin harara tasakar mishi taza tsaki takama hannun Abdul sukabar gurin suna shiga mota tatadata tajata aguje dagudu dogarawan bakin get suka bud'e mata sabida sunga babu alamar zata saurara Koda aka sanar da Kaka cewa yayi shi Kam bazaice tadawoba tunda babu wanda yayi mata lefi hukuncine anyi ko gobe yaqara se anyimai hukunci sosai kowa kam baiji dad'in abin ba amma tunda Kaka yace abarta to yazama dole surabu da ita
A 'bangaran Amarya Bahijjat kuwa ko kad'an Akeey Zaffar bai saurara mataba sabida dama cikin matuqar matsuwa yake sannan ayanzu yanajin son Bahijjat sosai cikin ranshi abinda bai ta'ba tunanin zesake bama wata mace ba segashi zuciyar shi tasake amsar soyayyar wata akaro na 2 kwance Bahijjat tace saman kyakkyawan bed d'in ta sabida duk jikinta ciwo kawai yakeyi aguje baby tashigo hayewa saman bed d'in tayi tafad'a saman jikin Bahijjat tace
" Momy na yau ke zakimin wanka dama nace duk ranan da Momy na tadawo to dady yadenamin wanka se Momy na Kuma Momy ko naraba idan dady yakaini Skul kekuma seki d'akkoni idan muka tashi ko Momy " murmushi Aunty Bahijjat tayi lokaci d'aya taji tsananin son yarinyar tamkar itace tahaifeta dede lokacin Akeey Zaffar yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " iyye wato baby yau batani kikeyiba ko wato kinga Momy ko ? to zomuje ayi wanka karki makara " sake kwanciya tayi jikin Aunty Bahijjat tace " a a ni Momy zatayi min " murmushi yayi yaqaraso bakin bed din Zama yayi yajawo babyn zuwa jikin shi yace " naji Momy zatayi miki amma ba yauba kibar Momy tahuta batada lafiya "
Kuka Baby tasaka tace " Momy kice ciwon yadawo jikina banaso kinayin rashin lafiya " sosai Aunty Bahijjat tayi mamakin wayo irin na baby hakan yasata tashi zaune cikin dabara ta sakko daga bed d'in kama hannun baby tayi tace " kinga natashi lafiya ta lau kinji muje ko " maqale qafad'a baby tayi tace " sede ki d'aukeni sabida shima Dady daukata yakeyi yakaini cikin toilet yamin wanka " murmushi Aunty Bahijjat tayi tad'auketa suka shiga toilet binsu da kallo Akeey Zaffar yayi cikin farinciki da soyayya
Tun daga wannan lokacin Aunty Bahijjat take bama baby tsananin kulawa idan bakasaniba bazakace ba itace ta haifetaba itakam babyn batasan hakanba domin dama batasan Mahaifiyar tata tarasuba ta d'auka tabbas Aunty Bahijjat itace Mahaifiyar tata yadda Aunty Bahijjat kekula da baby yasa Akeey Zaffar tsananin son Aunty Bahijjat jiyakeyi kamar yabud'e cikin zuciyar shi yasakata sabida tsananin so
2 weeks su Maher sukayi suka koma USA sosai su Ammin sukaji kamar karsu tafi to amma yaya zasuyi tunda basu kammala nasu karatun ba an had'asu da wasu hadiman dan kulada Iftahal sosai haka sukabar Egypt cikeda kewar su Ammin itako hjy Himla tunda tatafi har yau babu wanda yasakejin duriyar ta
Bayan wasu watatni cikin Iftahal yashigo cikin watan haihuwa dole Ammin takoma USA tazauna sabida kulada Iftahal sosai zakayi mamaki idan ka kalli irin girman cikin Iftahal Aunty Bahijjat kuwa har yanzu batada ciki izuwa yanzu baby tana yawan damunta akan tanason qani matar Yaya Ibrahim itama cikin nata yagirma itama Aunty Shukura ayanzu tana d'auke da cikin Wata hudu a bangaran Alhaji Tukur kuwa har yanzu Yana kwance cikin halin rayuwa ko muwa kashe dukiyar tashi kawai akeyi amma shiru kakeji
To Alhamdulillah ala kulli halin Ina matuqar godiya agareku masoyana 😂😂😂 har naga idon 😳 besty da maman Baffa kai hajjo nifa bance book yaqareba kukuma sauran fans mai zakuce naga kun tamke fuska tokushi kurumin ku akwai saura yanzu akafara wasan 😂😂😜😜
Ayau safiyar asabar Iftahal tatashi da ciwon naquda tun tana daurewa har takasa Ammin talura da halin datake ciki shiko Maher yanajin haka yashiga cikin rud'ewa babu jira aka nufi asibiti da Iftahal cikin sauri doctors suka rufa kanta babu abinda Iftahal keyi se addu'a tun tanayi anaji har yakaiga takomayi cikin zuciyar ta sabida bakin nata yayi nauyi shiko Maher yakasa barin qofar room d'in hakama Ammin da Shanwul abu kamar wasa har dare Iftahal bata haihuba sosai hankalin Maher da Ammin yayi matuqar tashi har washe gari shiru kakeji sosai Iftahal tayi matuqar galabaita amma har kwanaki 2 kenan Iftahal taba haihuba shiga cikin room d'in Maher yayi cikin fad'a damatuqar tashin hankali yadubi doctor yace
" Gaskiya zan canzama matata asibiti kwana 2 fa kenan kunbar min ita sefaman Shan wahala takeyi to banga anfanin zuwa asibitin ba " dafashi Ammin tayi cikin sanyin murya tace " kayi haquri Saraki Koda wani asibiti mukaje tofa dole se Allah yakawo haihuwar nan kaqara haquri kacigaba dayin addu'a " wasu irin hawaye masu zafi sosai suka shiga gangarowa daga cikin idanun Maher qarasawa yayi bakin bed d'in yakamo hannun Iftahal yasaka cikin nashi d'ayan hannun yad'aura saman cikinta cikin raunin murya yace
Comments please
_Marmyn Zarah Ce_
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 57 to 58
Sosai ran mama yayi matu'kar 'baci d'an kam batayi tunanin Himla zata iya furta irin wannan maganganun ba sallamar taron Kaka yayi sabida yadda ranshi ya'baci sosai Iftahal tashiga mamakin hjy Himla to mai take nufi dasetasashi yayi baqin ciki fiye da wanda tayi haka taita wannan tunanin har suka Isa part d'in su bayan sun zauna tadubi Maher tace " My blood nifa maganar Hajiya tasaka hankalina tashi sabida ko kad'an banason wani abu yata'bamin kai " murmushi yayi yasake jawota jikin shi yace " haba my Sonahh 'bacin rai ne kawai babu abinda zata iya yimin kimacire wannan cikin ranki Allah shine zai cigaba da karemu akan dukkan maqiyanmu kece kike tunasar dani kullum cewa addu'a itace babban magamin mumini nakumasan tabbas hakane to mukam mun riqe addu'a duk abinda kikaga yasamemu to karkice addu'a batayi tasiriba a a qarfin qaddarar muce haka amma sanadin addu'a zakiga koma maiye yazo cikin sauqi kin my Sonahh kicire wannan cikin ranki kinji kinsan banason damuwar ki " murmushi Iftahal tayi had'ida jinjina mishi kai
Washegari kamar yadda Kaka yace hakan kuwa yafaru agaban duk jama'an cikin masarautar akayima Addul wannan bulalun tun yana ihu har yagagarayi Hjy Himla kasa zama tayi agun hakama su Ammin Iftahal ma qinzuwa tayi bayan angama aka kamashi aka kaishi part d'in Mahaifiyar shi dubanshi tayi idanunta cike tab dahawaye tace " Abdul nayimaka alqawarin saka Maher cikin tananin ba'kin ciki kamar yadda yasakamu nida Kai Kuma ayau zamubar cikin masarautar Nan zamukoma gidan mu Wanda mahaifin ka yabarmana kayi haquri kaji " nishi kawai Abdul yakesaki sabida azaba babu jimawa doctor yayi sallama cikin part d'in duban shi hjy Himla tayi tace " Kai kumafa a gayyar wa ? " sosai doctor yayi mamaki amma seyace " mama ce takirani tace nazo naduba Abdul " wata irin tsawa Hjy Himla tayi wadda tasaka doctor saurin jabaya
" Bana buqata kayi gaggawar fita daga wannan part d'in tun kafin nawulaqantaka " ganin haka yasa doctor saurin juyawa yafita yana jinjina irin masifar hjy Himla koda yasanar da mama sosai taji babu dad'i akan abinda hjy Himla tayi sallamar doctor tayi yayi tafiyar shi bayan fitar doctor ko 1 hour su Hjy Himla basu sakeyi ba suka fito tareda kayan sakawar su kawai se key d'in motar datasiyama Abdul da kud'in ta amma duk wani abu dayashafi nacikin masarautar ne ko Wanda Kaka yasiya Mata ko mama ko Sarki Zaid bata d'auki koda tsunkeba cikin sauri aka sanar da Sarki Zaid fitowar su tashi yayi yafito cikin mamaki dakatar da dogarawa yayi ya'isa inda take cikin mamaki yace
" Haba Himla maiye haka kike shirin aykatawa ? idan kikayi hakan kenan kin nuna ke d'anki yafi karfin hukunci kenan ko ? yanzu idan kikayi hakan kinanufin Abba da mama harma damu zamuji dad'in hakan ? yafakamata kisakeyin tunani wannan badede bane " wata irin harara tasakar mishi taza tsaki takama hannun Abdul sukabar gurin suna shiga mota tatadata tajata aguje dagudu dogarawan bakin get suka bud'e mata sabida sunga babu alamar zata saurara Koda aka sanar da Kaka cewa yayi shi Kam bazaice tadawoba tunda babu wanda yayi mata lefi hukuncine anyi ko gobe yaqara se anyimai hukunci sosai kowa kam baiji dad'in abin ba amma tunda Kaka yace abarta to yazama dole surabu da ita
A 'bangaran Amarya Bahijjat kuwa ko kad'an Akeey Zaffar bai saurara mataba sabida dama cikin matuqar matsuwa yake sannan ayanzu yanajin son Bahijjat sosai cikin ranshi abinda bai ta'ba tunanin zesake bama wata mace ba segashi zuciyar shi tasake amsar soyayyar wata akaro na 2 kwance Bahijjat tace saman kyakkyawan bed d'in ta sabida duk jikinta ciwo kawai yakeyi aguje baby tashigo hayewa saman bed d'in tayi tafad'a saman jikin Bahijjat tace
" Momy na yau ke zakimin wanka dama nace duk ranan da Momy na tadawo to dady yadenamin wanka se Momy na Kuma Momy ko naraba idan dady yakaini Skul kekuma seki d'akkoni idan muka tashi ko Momy " murmushi Aunty Bahijjat tayi lokaci d'aya taji tsananin son yarinyar tamkar itace tahaifeta dede lokacin Akeey Zaffar yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " iyye wato baby yau batani kikeyiba ko wato kinga Momy ko ? to zomuje ayi wanka karki makara " sake kwanciya tayi jikin Aunty Bahijjat tace " a a ni Momy zatayi min " murmushi yayi yaqaraso bakin bed din Zama yayi yajawo babyn zuwa jikin shi yace " naji Momy zatayi miki amma ba yauba kibar Momy tahuta batada lafiya "
Kuka Baby tasaka tace " Momy kice ciwon yadawo jikina banaso kinayin rashin lafiya " sosai Aunty Bahijjat tayi mamakin wayo irin na baby hakan yasata tashi zaune cikin dabara ta sakko daga bed d'in kama hannun baby tayi tace " kinga natashi lafiya ta lau kinji muje ko " maqale qafad'a baby tayi tace " sede ki d'aukeni sabida shima Dady daukata yakeyi yakaini cikin toilet yamin wanka " murmushi Aunty Bahijjat tayi tad'auketa suka shiga toilet binsu da kallo Akeey Zaffar yayi cikin farinciki da soyayya
Tun daga wannan lokacin Aunty Bahijjat take bama baby tsananin kulawa idan bakasaniba bazakace ba itace ta haifetaba itakam babyn batasan hakanba domin dama batasan Mahaifiyar tata tarasuba ta d'auka tabbas Aunty Bahijjat itace Mahaifiyar tata yadda Aunty Bahijjat kekula da baby yasa Akeey Zaffar tsananin son Aunty Bahijjat jiyakeyi kamar yabud'e cikin zuciyar shi yasakata sabida tsananin so
2 weeks su Maher sukayi suka koma USA sosai su Ammin sukaji kamar karsu tafi to amma yaya zasuyi tunda basu kammala nasu karatun ba an had'asu da wasu hadiman dan kulada Iftahal sosai haka sukabar Egypt cikeda kewar su Ammin itako hjy Himla tunda tatafi har yau babu wanda yasakejin duriyar ta
Bayan wasu watatni cikin Iftahal yashigo cikin watan haihuwa dole Ammin takoma USA tazauna sabida kulada Iftahal sosai zakayi mamaki idan ka kalli irin girman cikin Iftahal Aunty Bahijjat kuwa har yanzu batada ciki izuwa yanzu baby tana yawan damunta akan tanason qani matar Yaya Ibrahim itama cikin nata yagirma itama Aunty Shukura ayanzu tana d'auke da cikin Wata hudu a bangaran Alhaji Tukur kuwa har yanzu Yana kwance cikin halin rayuwa ko muwa kashe dukiyar tashi kawai akeyi amma shiru kakeji
To Alhamdulillah ala kulli halin Ina matuqar godiya agareku masoyana 😂😂😂 har naga idon 😳 besty da maman Baffa kai hajjo nifa bance book yaqareba kukuma sauran fans mai zakuce naga kun tamke fuska tokushi kurumin ku akwai saura yanzu akafara wasan 😂😂😜😜
Ayau safiyar asabar Iftahal tatashi da ciwon naquda tun tana daurewa har takasa Ammin talura da halin datake ciki shiko Maher yanajin haka yashiga cikin rud'ewa babu jira aka nufi asibiti da Iftahal cikin sauri doctors suka rufa kanta babu abinda Iftahal keyi se addu'a tun tanayi anaji har yakaiga takomayi cikin zuciyar ta sabida bakin nata yayi nauyi shiko Maher yakasa barin qofar room d'in hakama Ammin da Shanwul abu kamar wasa har dare Iftahal bata haihuba sosai hankalin Maher da Ammin yayi matuqar tashi har washe gari shiru kakeji sosai Iftahal tayi matuqar galabaita amma har kwanaki 2 kenan Iftahal taba haihuba shiga cikin room d'in Maher yayi cikin fad'a damatuqar tashin hankali yadubi doctor yace
" Gaskiya zan canzama matata asibiti kwana 2 fa kenan kunbar min ita sefaman Shan wahala takeyi to banga anfanin zuwa asibitin ba " dafashi Ammin tayi cikin sanyin murya tace " kayi haquri Saraki Koda wani asibiti mukaje tofa dole se Allah yakawo haihuwar nan kaqara haquri kacigaba dayin addu'a " wasu irin hawaye masu zafi sosai suka shiga gangarowa daga cikin idanun Maher qarasawa yayi bakin bed d'in yakamo hannun Iftahal yasaka cikin nashi d'ayan hannun yad'aura saman cikinta cikin raunin murya yace