Sashe 3
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsaki *Iftahal* tasaki tace " nifa bazan zauna cikin wannan gidanba namutu abanza zuwa gobai nabar gidannan kasan wannan tashi tayi tashiga bedroom d'in sosai yayi matu'kar tsaruwa toilet tashiga tawatsa ruwa tayo alwala tafito akwai komi cikin bedroom d'in dazaka bu'kata wani Mai me laushi da kamshi tashafa had'ida turare wata doguwar riga marar nauyi tasaka cikin kayanta taciro hijab takasa tatada sallah dan har issha'i anyi bayan tagama tayi addu'a sosai musamman akan wannan lamarin datafad'a a sanadin FURUCI!!!!! kamar zata kwanta sekuma taji cikinta yana 'kugi sabida yunwa fita tayi parlour Dan d'aukar abincin
'karar fashewar abu dataji yasata saurin jabaya sekuma wani irin ihu yabiyo baya jitayi yana wayyo Allah kaina zai fashe sekuma taji yasaki wani irin kuka mai sauti juyawa tayi zata koma cikin tsoro setaji Yana cewa " zanbar duniyar kodan nahuta nima wayyo Abbee na wayyo Ammin na " sekuma taji shiru aguje tahaura saman shiga bedroom nafarko tayi ayko tayi saurin jabaya sabida yadda taganshi yazama kamar wani mahaukacin zaki babu riga jikinshi duk ya yagata sumar kanshi dukta hargitse idanunshi suncanza launi wani irin kallo yafarayi mata nufota yayi afusace rumtse idonta *Iftahal* tayi tafarayin addu'a shiru taji natsayin lokaci ahankali tashiga bud'e idon ta abinmamaki ganinshi tayi yadurgushe yari'ke cikin shi yana kuka kamar yaro 'karami addu'ar tacigaba dayi sosai setaga yami'ke dasauri yakoma bayanta ya'buya sosai yari'keta yarumtse idon shi yana fad'in kice sutafi kinji " cikin muryar yarinta addu'a *Iftahal* ta'kara dagewa dayi
Setaji jikinshi yadauki rawa sake 'kwa'kumaita yayi yace " kigoyani kinji cikin rawar baki da maganar yarinta " cikin tsoro tace " kayi ha'kuri bazan iya goyakaba sede nakaika saman bed ka kwanta kaji " d'aga mata Kai yayi alamar eh kamo hannunshi tayi amma Yana manne dajikinta idanunshi arufe Kam har suka isa saman bed da 'kyar tasamu ya kwanta jawota yayi yarungumai yana sakin kuka bud'e idon shi yayi ayko yasaki 'kara had'ida jan rigarta sosai yana fad'in kikoresu gasunan dawu'ka kasheni zasuyi fisgar rigar yayi wadda sanadin haka yasa tayage cusa kanshi yayi cikin 'kirjinta yana neman hanyar 'buya sosai ta'karayin azama waje addu'a azabure yatashi hayewa yayi saman ta yana cusa kanshi cikin 'kirjinta yana kuka addu'a takeyi tana shafamai saman kanshi zuwa can yashiga sauke ajiyar zuciya
Sekuma jikin shi yad'auki zafi sosai nishi yashiga saukewa ahankali tazameshi daga jikinta cikin sauri yakai mata wawura se akan breast d'inta turo baki yayi cikin shagwa'ba yace " inajin sanyi Aunty " ture mishi hannu tayi taja blanket d'in sake maida hannun shi yayi saman breast d'in sake ture hannu nashi tayi kuka yasaki hadda shassheka cikin murya 'kasa'kasa tace " haba " Maher tokayi shirun mana bakadena ganin suba ? " turo baki yayi a shagwa'be yace ni basunanan Maher ba sunana imm immm to kawai Aunty kisamin sunan mai dad'i " ajiyar zuciya " *Iftahal* tasauke tace " ikon Allah wannan wace irin rayuwa ce Allah yabaka lafiya " sake Kai hannu yayi saman breast d'in ta wannan karon da'karfi yakama harseda tasaki 'kara 'ko'karin cire hannun shi tayi amma Ina yakamashi Kam murmushi yayi yace Aunty inason wannan abun akwai laushi sosai meye shi ? " ..... kafin tayi magana kanshi yafara sarawa kafin wani lokaci yasake komawa yanayinshi nad'azu sakamakon murmushin dayayi hannu yasa yasha'ko wuyanta sosai yasha'keta kamar zata mutu cikin wahala da kakari tashiga karanta ayatul kursiyyu sekuwa jikinshi yadauki rawa se kijinshi yayi sanyi yafad'i kamar babu rai cikin rawar jiki tasauka daga bed d'in tana ri'ke wuyanta tana tari idanunta sunyi ja tafita da 'kyar ta'karasa bedroom kulle 'kofar tayi tazauna bakin bed tana maida numfashi hannu tasa takama breast d'inta dake zafi sabida murzar da " *Maher* yayi Mai
Tsayin lokaci sannan *Maher* yafarka mamakin ganinshi saman bed yayi tashi zaune yayi yadafe kanshi cikin zuciyar shi yace yauma ciwon seda yasaketashi wayyo Allah ka yaye min wannan matsalar ganin 'kofarshi abude yasashi yin mamaki afili yace " waye yashigo bedroom d'ina kenan ? " Sekuma yadu'kar dakanshi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi sosai zuciyar shi takeyin 'kuna yanajin zafi sosai kamar yabar duniyar yahuta amma to yaya zaiyi tunda bashi yayi kanshi ba kuma babu yadda zai iya canzamakanshi yadda Allah yatsaromai rayuwa duk cikin zuciyar shi yake wannan maganar tashi yayi yashiga toilet yasakeyin wanka had'ida yin alwala yafito dole yagabatar da sallar a cikin bedroom d'in sabida lokaci yariga yawuce
Bayan ya idar da sallar yafito parlour harya zauna sekuma yatashi yasauka 'kasa sabida yafijin dad'in kallon news a parlour 'kasa cikin sanyin jiki yake tafiya sabida duk jikinshi babu 'karfi gawani irin zafi da zuciyar shi takeyi sekuma abinda yake matu'kar bashi haushi da takaici aduk lokacin da ciwon yatashi mai bayan yadawo cikin hankalin shi seyaji wani irin d'aurewar mara mazan takarshi tami'ke ta'ki kwanciya har natsayin wani lokaci shiyasa bayazuwa Skul sabida wannan lamarin tsaki yasake ja yana fitowa yanufa kitchen har yashiga sekuma yafito bedroom d'in *Iftahal* yanufa turawa yayi yashiga afurgice Iftahal tami'ke ganin mutun tsaye kanta yasata sakin " Innanillahi wa'inna ilaihirraju'uun " sabida dama cikin matu'kar jin tsoro take dan kam gaba d'aya tagama firgita dashi ganin *Maher* d'in tsaye kanta yasata sake zaro ido ganin yadda tafurgita kamar tagawani abin tsoro yasa Maher sakin tsaki yajuya yafita batare dayace komiba binshi tayi da kallo yana fita tayi saurin nufar 'kofar tarufe tanasakin ajiyar zuciya
*Maher* yanafita yasake komawa kitchen black tea yahad'a yadawo cikin parlour kunna TV yayi sama sama yake kallon news d'in badan yanajin dad'in kallon ba ahankali yakeshan black tea d'in d'ayan hannun nashi Kuma yana kan mazantakar shi daketa 'kara mi'kewa yana danneta
Hawa saman bed *Iftahal* tayi duk tsoro yakasa sakinta hannu tasa tashafa wuyanta tanasakin nishi afili tace " Wai nagode Allah saura 'kad'an yakashe ni dayanzu namutu amma kuma gaskiya yabani tausayi sosai a gaskiya yana bu'katar addu'a bawai asibiti kawai ba amma gaskiya wannan ciwon nashi yanada d'aure kai maiye dalilin dayasa yakeyin abu tamkar yaro 'karami duk yamanta kanshi baki d'aya kumato suwaye yake ganin zasukasheshi ? tayaya zansamu wa'innan amsoshin ? ya Allah kakawomin d'auki bazan iya zamada wannan bawan Allah ba dan watarana kasheni zaiyi Kuma yakashe banza dan nasan babu abinda za'ayi gaskiya ne iyayen shi yakamata naro'ka susashi yasakeni kamar yadda wannan yarinyar tace to Allah yasa kafin zuwan su bai kasheniba "
Wannan tunanin *Iftahal* ketayi wani irin kullewa cikinta yayi sabida yunwa dole tami'ke tanufo 'kofar cikin matu'kar tsoro ahankali tabud'e tafito ganin Maher cikin parlour yasata matu'kar razana kasa 'karasawa tayi amma takasa d'auke idon ta daga kanshi cikin zuciyar ta tace " ikon Allah kamar bashiba banyi tunanin ganin shi Cikin parlour nan ayanzuba shida'akace idan ciwonshi yatashi yanayin 2 days batare dayashiga Skul ba amma dubeshi azaune amma sede kamar bayajin dad'in zaman ya Allah karka jarabceni da abin dabazan iyaba "
Shiko Maher yaga fitowar ta amma kallo d'aya yayimata yamaida idonshi kan TV yanasake saka hannun shi yana danne Bananar shi dake Shirin sakashi hauka
Comments and share please
............📖🖊 NPEEDY A AJI marmny Zarah 🥰👍🏻
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan
Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER zansaka muku Number account din a last free page
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻
_Free page_
🅿 5 to 6
Kasa komawa baya *Iftahal* tayi kuma bata'karasaba ganin bashida niyyar tashi yasata 'karasawa akan dole cikin sand'a take tafiya gawani irin bugu da zuciyar ta keyi shiko *Maher* jawoma kwalin sigarin shi yayi yazari 1 yakunna yafarasha ahankali Iftahal tad'auki abincin tajuya cikin sauri takoma bedroom dasauri da sauri takecin abincin sabida masifar yunwar datakeji rurin wayarta yasata razana saurin d'aukar wayar tayi ganin Kiran mahaifinta yasata razana sosai har takatse batad'agaba sabida tsoro da fargaba seda yakira yakai sau 3 sannan tad'aga
Tun kafin tayi sallama mahaifin nata yafarayin magana afusace
" Lalle Iftahal kinbani kunya wato ashe zaki'iya yin aure babu sanin iyayenki gaskiya kinbani mamaki kin zubarmin dakimata kinsan da al'kawarin auran Zayyat akanki ko amma shine kikayi min irin wannan cin mutuncin to kisani daga lokacin danasan kinyi auran ra'ayi nacireki Cikin jerin yarana daga yau babu Ni babu ke Iftahal ma'kudan kud'in dakika amsa nasadakin ki sun isheki hidimar karatun ki sauran hidimar ki kuwa tanaga Attajirin mijin ki Iftahal daga yau kisa aranki cewa ked'in marayniyace sabida kinriga kin kashe iyayen ki tun lokacin da'aka d'aura auran ki shikuma Zayyat zan musanyamai da Aunty ki Shukura duk da tagirmai shi nasan zatayimai biyayya sabida Shukura bata ta'ba kaucema maganata idan Kika sake kikayi kuskuran kiran wayata ko kika tako 'kafarki zuwa Nigeria Iftahal Ni mahaifin ki Alhaji Ishaq banyafe mikiba "
'karar fashewar abu dataji yasata saurin jabaya sekuma wani irin ihu yabiyo baya jitayi yana wayyo Allah kaina zai fashe sekuma taji yasaki wani irin kuka mai sauti juyawa tayi zata koma cikin tsoro setaji Yana cewa " zanbar duniyar kodan nahuta nima wayyo Abbee na wayyo Ammin na " sekuma taji shiru aguje tahaura saman shiga bedroom nafarko tayi ayko tayi saurin jabaya sabida yadda taganshi yazama kamar wani mahaukacin zaki babu riga jikinshi duk ya yagata sumar kanshi dukta hargitse idanunshi suncanza launi wani irin kallo yafarayi mata nufota yayi afusace rumtse idonta *Iftahal* tayi tafarayin addu'a shiru taji natsayin lokaci ahankali tashiga bud'e idon ta abinmamaki ganinshi tayi yadurgushe yari'ke cikin shi yana kuka kamar yaro 'karami addu'ar tacigaba dayi sosai setaga yami'ke dasauri yakoma bayanta ya'buya sosai yari'keta yarumtse idon shi yana fad'in kice sutafi kinji " cikin muryar yarinta addu'a *Iftahal* ta'kara dagewa dayi
Setaji jikinshi yadauki rawa sake 'kwa'kumaita yayi yace " kigoyani kinji cikin rawar baki da maganar yarinta " cikin tsoro tace " kayi ha'kuri bazan iya goyakaba sede nakaika saman bed ka kwanta kaji " d'aga mata Kai yayi alamar eh kamo hannunshi tayi amma Yana manne dajikinta idanunshi arufe Kam har suka isa saman bed da 'kyar tasamu ya kwanta jawota yayi yarungumai yana sakin kuka bud'e idon shi yayi ayko yasaki 'kara had'ida jan rigarta sosai yana fad'in kikoresu gasunan dawu'ka kasheni zasuyi fisgar rigar yayi wadda sanadin haka yasa tayage cusa kanshi yayi cikin 'kirjinta yana neman hanyar 'buya sosai ta'karayin azama waje addu'a azabure yatashi hayewa yayi saman ta yana cusa kanshi cikin 'kirjinta yana kuka addu'a takeyi tana shafamai saman kanshi zuwa can yashiga sauke ajiyar zuciya
Sekuma jikin shi yad'auki zafi sosai nishi yashiga saukewa ahankali tazameshi daga jikinta cikin sauri yakai mata wawura se akan breast d'inta turo baki yayi cikin shagwa'ba yace " inajin sanyi Aunty " ture mishi hannu tayi taja blanket d'in sake maida hannun shi yayi saman breast d'in sake ture hannu nashi tayi kuka yasaki hadda shassheka cikin murya 'kasa'kasa tace " haba " Maher tokayi shirun mana bakadena ganin suba ? " turo baki yayi a shagwa'be yace ni basunanan Maher ba sunana imm immm to kawai Aunty kisamin sunan mai dad'i " ajiyar zuciya " *Iftahal* tasauke tace " ikon Allah wannan wace irin rayuwa ce Allah yabaka lafiya " sake Kai hannu yayi saman breast d'in ta wannan karon da'karfi yakama harseda tasaki 'kara 'ko'karin cire hannun shi tayi amma Ina yakamashi Kam murmushi yayi yace Aunty inason wannan abun akwai laushi sosai meye shi ? " ..... kafin tayi magana kanshi yafara sarawa kafin wani lokaci yasake komawa yanayinshi nad'azu sakamakon murmushin dayayi hannu yasa yasha'ko wuyanta sosai yasha'keta kamar zata mutu cikin wahala da kakari tashiga karanta ayatul kursiyyu sekuwa jikinshi yadauki rawa se kijinshi yayi sanyi yafad'i kamar babu rai cikin rawar jiki tasauka daga bed d'in tana ri'ke wuyanta tana tari idanunta sunyi ja tafita da 'kyar ta'karasa bedroom kulle 'kofar tayi tazauna bakin bed tana maida numfashi hannu tasa takama breast d'inta dake zafi sabida murzar da " *Maher* yayi Mai
Tsayin lokaci sannan *Maher* yafarka mamakin ganinshi saman bed yayi tashi zaune yayi yadafe kanshi cikin zuciyar shi yace yauma ciwon seda yasaketashi wayyo Allah ka yaye min wannan matsalar ganin 'kofarshi abude yasashi yin mamaki afili yace " waye yashigo bedroom d'ina kenan ? " Sekuma yadu'kar dakanshi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi sosai zuciyar shi takeyin 'kuna yanajin zafi sosai kamar yabar duniyar yahuta amma to yaya zaiyi tunda bashi yayi kanshi ba kuma babu yadda zai iya canzamakanshi yadda Allah yatsaromai rayuwa duk cikin zuciyar shi yake wannan maganar tashi yayi yashiga toilet yasakeyin wanka had'ida yin alwala yafito dole yagabatar da sallar a cikin bedroom d'in sabida lokaci yariga yawuce
Bayan ya idar da sallar yafito parlour harya zauna sekuma yatashi yasauka 'kasa sabida yafijin dad'in kallon news a parlour 'kasa cikin sanyin jiki yake tafiya sabida duk jikinshi babu 'karfi gawani irin zafi da zuciyar shi takeyi sekuma abinda yake matu'kar bashi haushi da takaici aduk lokacin da ciwon yatashi mai bayan yadawo cikin hankalin shi seyaji wani irin d'aurewar mara mazan takarshi tami'ke ta'ki kwanciya har natsayin wani lokaci shiyasa bayazuwa Skul sabida wannan lamarin tsaki yasake ja yana fitowa yanufa kitchen har yashiga sekuma yafito bedroom d'in *Iftahal* yanufa turawa yayi yashiga afurgice Iftahal tami'ke ganin mutun tsaye kanta yasata sakin " Innanillahi wa'inna ilaihirraju'uun " sabida dama cikin matu'kar jin tsoro take dan kam gaba d'aya tagama firgita dashi ganin *Maher* d'in tsaye kanta yasata sake zaro ido ganin yadda tafurgita kamar tagawani abin tsoro yasa Maher sakin tsaki yajuya yafita batare dayace komiba binshi tayi da kallo yana fita tayi saurin nufar 'kofar tarufe tanasakin ajiyar zuciya
*Maher* yanafita yasake komawa kitchen black tea yahad'a yadawo cikin parlour kunna TV yayi sama sama yake kallon news d'in badan yanajin dad'in kallon ba ahankali yakeshan black tea d'in d'ayan hannun nashi Kuma yana kan mazantakar shi daketa 'kara mi'kewa yana danneta
Hawa saman bed *Iftahal* tayi duk tsoro yakasa sakinta hannu tasa tashafa wuyanta tanasakin nishi afili tace " Wai nagode Allah saura 'kad'an yakashe ni dayanzu namutu amma kuma gaskiya yabani tausayi sosai a gaskiya yana bu'katar addu'a bawai asibiti kawai ba amma gaskiya wannan ciwon nashi yanada d'aure kai maiye dalilin dayasa yakeyin abu tamkar yaro 'karami duk yamanta kanshi baki d'aya kumato suwaye yake ganin zasukasheshi ? tayaya zansamu wa'innan amsoshin ? ya Allah kakawomin d'auki bazan iya zamada wannan bawan Allah ba dan watarana kasheni zaiyi Kuma yakashe banza dan nasan babu abinda za'ayi gaskiya ne iyayen shi yakamata naro'ka susashi yasakeni kamar yadda wannan yarinyar tace to Allah yasa kafin zuwan su bai kasheniba "
Wannan tunanin *Iftahal* ketayi wani irin kullewa cikinta yayi sabida yunwa dole tami'ke tanufo 'kofar cikin matu'kar tsoro ahankali tabud'e tafito ganin Maher cikin parlour yasata matu'kar razana kasa 'karasawa tayi amma takasa d'auke idon ta daga kanshi cikin zuciyar ta tace " ikon Allah kamar bashiba banyi tunanin ganin shi Cikin parlour nan ayanzuba shida'akace idan ciwonshi yatashi yanayin 2 days batare dayashiga Skul ba amma dubeshi azaune amma sede kamar bayajin dad'in zaman ya Allah karka jarabceni da abin dabazan iyaba "
Shiko Maher yaga fitowar ta amma kallo d'aya yayimata yamaida idonshi kan TV yanasake saka hannun shi yana danne Bananar shi dake Shirin sakashi hauka
Comments and share please
............📖🖊 NPEEDY A AJI marmny Zarah 🥰👍🏻
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan
Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER zansaka muku Number account din a last free page
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻
_Free page_
🅿 5 to 6
Kasa komawa baya *Iftahal* tayi kuma bata'karasaba ganin bashida niyyar tashi yasata 'karasawa akan dole cikin sand'a take tafiya gawani irin bugu da zuciyar ta keyi shiko *Maher* jawoma kwalin sigarin shi yayi yazari 1 yakunna yafarasha ahankali Iftahal tad'auki abincin tajuya cikin sauri takoma bedroom dasauri da sauri takecin abincin sabida masifar yunwar datakeji rurin wayarta yasata razana saurin d'aukar wayar tayi ganin Kiran mahaifinta yasata razana sosai har takatse batad'agaba sabida tsoro da fargaba seda yakira yakai sau 3 sannan tad'aga
Tun kafin tayi sallama mahaifin nata yafarayin magana afusace
" Lalle Iftahal kinbani kunya wato ashe zaki'iya yin aure babu sanin iyayenki gaskiya kinbani mamaki kin zubarmin dakimata kinsan da al'kawarin auran Zayyat akanki ko amma shine kikayi min irin wannan cin mutuncin to kisani daga lokacin danasan kinyi auran ra'ayi nacireki Cikin jerin yarana daga yau babu Ni babu ke Iftahal ma'kudan kud'in dakika amsa nasadakin ki sun isheki hidimar karatun ki sauran hidimar ki kuwa tanaga Attajirin mijin ki Iftahal daga yau kisa aranki cewa ked'in marayniyace sabida kinriga kin kashe iyayen ki tun lokacin da'aka d'aura auran ki shikuma Zayyat zan musanyamai da Aunty ki Shukura duk da tagirmai shi nasan zatayimai biyayya sabida Shukura bata ta'ba kaucema maganata idan Kika sake kikayi kuskuran kiran wayata ko kika tako 'kafarki zuwa Nigeria Iftahal Ni mahaifin ki Alhaji Ishaq banyafe mikiba "