Sashe 16
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi yayi yasake matsowa kusada ita babu zato taji ya wanketa da mari mai matu'kar zafi 'kara tasaki hakan yasa Ammin fitowa ganin Abdul agaban Bahijjat itakuma tadafe kuncinta yasa Ammin tafahimci abinda Abdul yayi ma Bahijjat cikin fad'a tace " haba Abdul maiye haka da girmanka kake cin zalin 'kanwar ka idan wani abu tayimaka ay seka sanar dani nayi mata fad'a ko " murmushi Abdul yayi yace " Babu ruwan ki Ammi tsakanin mata da miji ne Kinga babu buqatar sanar dake " daga haka yajuya yafita yana sakin shi'umin murmushi bin shi Ammin tayi da kallo tana jinjina rashin kunyar Abdul juyawa Bahijjat tayi cikin kuka tarungume Ammi tace " Ammi dan Allah karku bari a auramin wannan azzalumin kingani tun yanzu yafara nuna muguwar d'abi'arshi Ammi dan Allah " dede lokacin Zaffar yashigo shi d'ah ne ga yayan Ammin tsayin 5 yrs kenan da yin auran shi amma kas lokacin haihuwar matar shi tafari Allan yayi mata rasuwa bayan tahaifi kyakkyawar yarinya Mai Kama da ita tun daga wannan lokacin Zaffar yarufe shafin wata mace bashida abin dubawa se 'yarshi wato baby wadda taci sunan Mahaifiyar ta yad'auki dukkan lokacin shi da kulawar shi yabama yarinyar shine yakeyi mata komi yaqi bakowa ita duk da cikin yan'uwan shi dayawa sun nuna sunaso ciki hadda Ammi kimanin shekarun baby 4 kenan akwai wayo gurin baby sosai wannan kenan
Yana shiga yadubi Ammi yadubi Bahijjat dake kuka sama yayi sannan ya gaida Ammin gaidashi Bahijjat tayi sannan tabar gurin takoma qaramin parlour bayan fitar Bahijjat Ammi tadubi Zaffar tace " lalle ashe yau zamusha ruwan sama cikin garinnan Zaffar yau cikin gidan nan ? anya kuwa shine bagizo idanuna sukeyiba ?" d'an murmushi Zaffar yayi yace " nine Ammin bagizo bane " hmmm " Ammin tace sabida mamaki sannan tace " lalle de kam amma Ina baby yau naganka babu ita murmushi yayi yace " ay baby angirma tana Skul nima yau Ina hutu banje Hospital ba shiyasa 'kila se zuwa yamma " dede lokacin Bahijjat takawo ma Zaffar abun motsa baki da lemon bayan ta aje tajuya hira Ammin da Zaffar suka shigayi zuwa can Ammin tace
" Wai nikam Zaffar yaya batun aure ne ? kasani zamanka hakafa bazai yiyu ba Zaffar idan kaqi yin wani auran tofa kamar baka yadda da qaddarar da Allah yad'aura maka bane Zaffar kad'aure kayi aure kodan baby dole tana buqatar samun kulawa daga mace sannan kullum tanayimaka kukan Ina Momy kaga idan kayi aure baby zatabar kukan rashin Momyn tata Dan Allah Zaffar " ajiyar zuciya yayi sannan yace
" Ammin bawai na'kiyin aure bane sabida kasa yarda da qaddara a a Ammin sedan bazan iya sake son wata 'ya mace ba Ammin banaso nayi aure amma yazama nakasa sauke haqqin matar sabida gaskiya tunda Nuratu tarasu narufe zuciya ta na kulle idanuna daga kowace irin mace ayanzu babu abinda nike kallo naji dad'i kamar baby kuyi ha'kuri Ammin bazan iya sake saka wata mace cikin zuciya ta ba zanjira har namutu naje natadda matata Nuratu ina roqon Allah yahad'a mu cikin gidan aljanna tare "
Ajiyar zuciya Ammin tasauke tace " amin ya Allah amma Zaffar amatsayina na qanwar Mahaifiyar ka ina roqon wata alfarma kuma banaso kayi musu idan har na'isa Zaffar inaso ka auri 'yata Bahijjat " saurin dubanta yayi sannan yadubi hanyar da Bahijjat tabi bayan takawo mishi abun motsa baki bud'e baki yayi zaiyi magana Ammin tace " karkace komi ni zanji da komi Zaffar dan Allah karkace a a tabbas zakasamu tsananin kulawa agun Bahijjat Kuma daga lokacin da Bahijjat tashiga gidan ka baby tabar kukan rashin Mahaifiya idan har dagaskene bakason damuwar baby balle kukanta to kasamar mata da wata Mahaifiyar wacce zata maye mata gurbin tata Mahaifiyar "
Iska Zaffar yafesar yace " shi kenan Ammin amma fa banajin zanso Bahijjat zanyine dan ke Kuma dan baby amma badan ra'ayin kainaba " sosai Ammin taji dad'in hakan tashi yayi yayimata sallama yafita Kiran Bahijjat tayi cikin sanyin jiki Bahijjat tafito tariga duk taji komi zama tayi kusada Ammin cikin wani irin yanayi murya a raunane tace " Ammin Abbee yariga ya amsa cewa Abdul zan aura Kuma Ammin Zaffar basona yakeyiba inajin tsoron auran Wanda bana gabanshi " jawota Ammin tayi jikinta tace
" Kwantar da hankalin ki Bahijjat nasan Zaffar zesoki Kuma zakiji dad'in zama dashi sannan maganar auran ki da Abdul abune mai sau'ki wajan warware shi amma idan Kika sanar da Saraki cewa bakison Abdul ke Zaffar kike so tonasan zeyima mama magana Kuma kinsan yadda mama takeson Saraki duk abinda yakeso zatayimai Babu musu bari zankirashi dakaina muyi magana dalilin dayasa nace ki auri Zaffar idan babu maganar auran wani tofa babu mafita kuma badan Zaffar yana matsayin d'ah agareniba nake son ki aure shi a a kyawun halin shi da kamalar shi tasa nike miki shi'awar auran shi dakuma gujema auran Abdul " murmushin farinciki Bahijjat tasaki sosai taji dad'in abinda Ammin tace amma tana tunanin yadda zatayi zaman aure da Zaffar dan tasan halin Zaffar danuna halin ko in kula damutun
Bayan Bahijjat tatashi Ammin takira Saraki take sanar da shi suna gama waya Saraki yakira mama magana yayi mata a takaice " _mama barka da yau fatan kina lfy naji kince maganar auran aunty Bahijjat to amma mama ni yanzu bankai matsayin asanar daniba ? kema kinyarda ni marar hankalin ne mama ? komade Yaya kuka d'auka ni amatsayina na shaqiqin Aunty Bahijjat tuni nariga nayima akeey Zaffar al'kawarin auran Aunty Bahijjat Kuma itama nasanar da ita kuma ta amince dama jira nikeyi Abbee yazo nasanar dashi to amma ni bazance kucanza ra'ayin kuba amma idan kuka qi to tabbas kund'aukeni marar hankalin nabarku lafiya_ "
Kafin mama tasakecewa komi tuni Maher yakashe Kiran sosai hankalin mama yatashi tuni tasa aka kiramata maimartaba da hjy Himla da su Ammin Babu 'bata lokaci kowa ya hallara cikin parlour bayan kowa yazauna mama tadube su tace " ke Himla akan maganar auran Bahijjat da Abdul ayanzu Kam Babu ita kafin maganar Abdul tuni Saraki ya amshi maganar Zaffar wato d'an wan Batol se yanzu yake sanar dani Sabida haka Abdul yayi haquri yanemi wata mu aura me " wani irin farinciki kowa yaji amma banda hjy Himla data miqe tace
" Amma gaskiya mama hakan beyiba yanzu ace har Saraki yakai matsayin amsarma Bahijjat miji bacin matsayin qani yake gunta gaskiya idan akayi hakan babu adalci yaron da Babu tabbacin yana cikin hankalin shi yake sanar daku k...... " Ke Himla kishiga cikin hankalin ki Mahaifiyar tamu kike yima magana haka tobari kijj Saraki shine magajina duk da yake qarami cikin su to tamkar shine babba sabida shine namiji idan bana guri shine jagoran su dan haka yanada cikakkiyar damar za'bama Bahijjat miji dukda tana matsayin Aunty shi sannan daga yau karki sake fad'in kalmar hauka akan Saraki Shiba hauka yakeyiba lalurace Allah yasaukar mishi Kuma in sha Allah tazo 'karshe mama Ina godiya agareku dakuka babbatar ma Saraki cewa ya Isa dakoma cikin masarautar nan Ammin Saraki kisanar da Zaffar na amince yaturo magabatan shi "
Daga haka Sarki Zaid yafita Ammin da Umma Suma sallama sukayima mama suka bar parlour itako hjy Himla afusace tabar parlour tana shiga cikin parlour ta tad'auki wayarta takira bokan ta yanad'agawa tace " boka akwai matsala fa wannan banzan Saraki yana lalata min komi dan Allah kasheshi nike buqata tuntuni amma kakasa haba boka gaskiya nagaji idan bazaka iyaba to kasanar dani nacanza guri " dariya boka yasaki sannan yace " haba hjy Himla karki bani kunya Mana komi yakusa zuwa qarshe yanzu matsalar mu wannan matar tashice bamu iya yimata komi sabida tanatare da addu'a akoda yaushe Kuma ayanzu haka tafara shayer dashi addu'ar Kuma yafara samun sau'ki amma yanzu matakin dana d'auka shine zamu gigita ta tahanyar bata tsoro zamusa adinga furgitata sosai ta yarda dole zatabar gidan ki saurara kiji Nan kusa zatabar gidan Maher "
Ajiyar zuciya hjy Himla tayi sannan tace " to naji amma inaso kalalata auran Bahijjat da Zaffar da'ake Shirin qullawa " dariya yabushe da ita sannan yace " angama kisaurari ayki kawai amma inajiran ganin saqon Kaya masu nauyi " tsaki hjy Himla taja tace " yaushe na ayko akakawo maka kud'i to kasani inajiran naga ayki yaci kafin nasake ayko dawasu kayan " daga haka takashe wayar "
Zama tayi kan cushion tana huci dede lokacin Abdul yashigo ganin yadda ran Mahaifiyar tashi yake a hatashe yasa Abdul dakatawa tambayar ta yashigayi cikin fushi Abdul yace " Mom wallahi tunda aka hanani auran Bahijjat sena lalata mata rayuwa wallahi senasata taje gidan mijin batare da budurci ba tuni nike kwad'ayin surar jikin Bahijjat Mom zasunan ni suka hana auran Bahijjat " murmushin mugunta hjy Himla tayi tace " kayi duk abinda kake ganin zaisaka kahuce my son " murmushi yasaki yace " zanyi kuwa Mom
USA
Akwana atashi babu wuya ayau ne doctor yake kan hanyar zuwa USA Abbee Kuma yasaka a Nigeria abubuwa dayawa sunfaru kafin wannan lokacin sosai Iftahal tayi muguwar rama sabida ko abinci bata iyaci hatta ruwa idan zatasha inba tayi addui ba seyakoma kamar jini duk tagama furgicewa yauma kamar kullum hankalin ta cikin Matu'kar tashe yake Sabida tayi duk tunanin dayakamata amma tarasa yadda zatayi wajan hana doctor yin wannan allurar shigowar Maher yasa Iftahal saurin zaunawa isowa yayi yazauna kan cushion ciro sigari yayi yakunna yafarasha kallonshi Iftahal tashigayi sosai tanajin matu'kar tausayin shi da tsananin qaunar shi cikin zuciyar ta d'an dubanta yayi se'alokacin yaga tayi wata irin muguwar rama sosai yaji mamakin hakan a hankali yadubeta yace
Yana shiga yadubi Ammi yadubi Bahijjat dake kuka sama yayi sannan ya gaida Ammin gaidashi Bahijjat tayi sannan tabar gurin takoma qaramin parlour bayan fitar Bahijjat Ammi tadubi Zaffar tace " lalle ashe yau zamusha ruwan sama cikin garinnan Zaffar yau cikin gidan nan ? anya kuwa shine bagizo idanuna sukeyiba ?" d'an murmushi Zaffar yayi yace " nine Ammin bagizo bane " hmmm " Ammin tace sabida mamaki sannan tace " lalle de kam amma Ina baby yau naganka babu ita murmushi yayi yace " ay baby angirma tana Skul nima yau Ina hutu banje Hospital ba shiyasa 'kila se zuwa yamma " dede lokacin Bahijjat takawo ma Zaffar abun motsa baki da lemon bayan ta aje tajuya hira Ammin da Zaffar suka shigayi zuwa can Ammin tace
" Wai nikam Zaffar yaya batun aure ne ? kasani zamanka hakafa bazai yiyu ba Zaffar idan kaqi yin wani auran tofa kamar baka yadda da qaddarar da Allah yad'aura maka bane Zaffar kad'aure kayi aure kodan baby dole tana buqatar samun kulawa daga mace sannan kullum tanayimaka kukan Ina Momy kaga idan kayi aure baby zatabar kukan rashin Momyn tata Dan Allah Zaffar " ajiyar zuciya yayi sannan yace
" Ammin bawai na'kiyin aure bane sabida kasa yarda da qaddara a a Ammin sedan bazan iya sake son wata 'ya mace ba Ammin banaso nayi aure amma yazama nakasa sauke haqqin matar sabida gaskiya tunda Nuratu tarasu narufe zuciya ta na kulle idanuna daga kowace irin mace ayanzu babu abinda nike kallo naji dad'i kamar baby kuyi ha'kuri Ammin bazan iya sake saka wata mace cikin zuciya ta ba zanjira har namutu naje natadda matata Nuratu ina roqon Allah yahad'a mu cikin gidan aljanna tare "
Ajiyar zuciya Ammin tasauke tace " amin ya Allah amma Zaffar amatsayina na qanwar Mahaifiyar ka ina roqon wata alfarma kuma banaso kayi musu idan har na'isa Zaffar inaso ka auri 'yata Bahijjat " saurin dubanta yayi sannan yadubi hanyar da Bahijjat tabi bayan takawo mishi abun motsa baki bud'e baki yayi zaiyi magana Ammin tace " karkace komi ni zanji da komi Zaffar dan Allah karkace a a tabbas zakasamu tsananin kulawa agun Bahijjat Kuma daga lokacin da Bahijjat tashiga gidan ka baby tabar kukan rashin Mahaifiya idan har dagaskene bakason damuwar baby balle kukanta to kasamar mata da wata Mahaifiyar wacce zata maye mata gurbin tata Mahaifiyar "
Iska Zaffar yafesar yace " shi kenan Ammin amma fa banajin zanso Bahijjat zanyine dan ke Kuma dan baby amma badan ra'ayin kainaba " sosai Ammin taji dad'in hakan tashi yayi yayimata sallama yafita Kiran Bahijjat tayi cikin sanyin jiki Bahijjat tafito tariga duk taji komi zama tayi kusada Ammin cikin wani irin yanayi murya a raunane tace " Ammin Abbee yariga ya amsa cewa Abdul zan aura Kuma Ammin Zaffar basona yakeyiba inajin tsoron auran Wanda bana gabanshi " jawota Ammin tayi jikinta tace
" Kwantar da hankalin ki Bahijjat nasan Zaffar zesoki Kuma zakiji dad'in zama dashi sannan maganar auran ki da Abdul abune mai sau'ki wajan warware shi amma idan Kika sanar da Saraki cewa bakison Abdul ke Zaffar kike so tonasan zeyima mama magana Kuma kinsan yadda mama takeson Saraki duk abinda yakeso zatayimai Babu musu bari zankirashi dakaina muyi magana dalilin dayasa nace ki auri Zaffar idan babu maganar auran wani tofa babu mafita kuma badan Zaffar yana matsayin d'ah agareniba nake son ki aure shi a a kyawun halin shi da kamalar shi tasa nike miki shi'awar auran shi dakuma gujema auran Abdul " murmushin farinciki Bahijjat tasaki sosai taji dad'in abinda Ammin tace amma tana tunanin yadda zatayi zaman aure da Zaffar dan tasan halin Zaffar danuna halin ko in kula damutun
Bayan Bahijjat tatashi Ammin takira Saraki take sanar da shi suna gama waya Saraki yakira mama magana yayi mata a takaice " _mama barka da yau fatan kina lfy naji kince maganar auran aunty Bahijjat to amma mama ni yanzu bankai matsayin asanar daniba ? kema kinyarda ni marar hankalin ne mama ? komade Yaya kuka d'auka ni amatsayina na shaqiqin Aunty Bahijjat tuni nariga nayima akeey Zaffar al'kawarin auran Aunty Bahijjat Kuma itama nasanar da ita kuma ta amince dama jira nikeyi Abbee yazo nasanar dashi to amma ni bazance kucanza ra'ayin kuba amma idan kuka qi to tabbas kund'aukeni marar hankalin nabarku lafiya_ "
Kafin mama tasakecewa komi tuni Maher yakashe Kiran sosai hankalin mama yatashi tuni tasa aka kiramata maimartaba da hjy Himla da su Ammin Babu 'bata lokaci kowa ya hallara cikin parlour bayan kowa yazauna mama tadube su tace " ke Himla akan maganar auran Bahijjat da Abdul ayanzu Kam Babu ita kafin maganar Abdul tuni Saraki ya amshi maganar Zaffar wato d'an wan Batol se yanzu yake sanar dani Sabida haka Abdul yayi haquri yanemi wata mu aura me " wani irin farinciki kowa yaji amma banda hjy Himla data miqe tace
" Amma gaskiya mama hakan beyiba yanzu ace har Saraki yakai matsayin amsarma Bahijjat miji bacin matsayin qani yake gunta gaskiya idan akayi hakan babu adalci yaron da Babu tabbacin yana cikin hankalin shi yake sanar daku k...... " Ke Himla kishiga cikin hankalin ki Mahaifiyar tamu kike yima magana haka tobari kijj Saraki shine magajina duk da yake qarami cikin su to tamkar shine babba sabida shine namiji idan bana guri shine jagoran su dan haka yanada cikakkiyar damar za'bama Bahijjat miji dukda tana matsayin Aunty shi sannan daga yau karki sake fad'in kalmar hauka akan Saraki Shiba hauka yakeyiba lalurace Allah yasaukar mishi Kuma in sha Allah tazo 'karshe mama Ina godiya agareku dakuka babbatar ma Saraki cewa ya Isa dakoma cikin masarautar nan Ammin Saraki kisanar da Zaffar na amince yaturo magabatan shi "
Daga haka Sarki Zaid yafita Ammin da Umma Suma sallama sukayima mama suka bar parlour itako hjy Himla afusace tabar parlour tana shiga cikin parlour ta tad'auki wayarta takira bokan ta yanad'agawa tace " boka akwai matsala fa wannan banzan Saraki yana lalata min komi dan Allah kasheshi nike buqata tuntuni amma kakasa haba boka gaskiya nagaji idan bazaka iyaba to kasanar dani nacanza guri " dariya boka yasaki sannan yace " haba hjy Himla karki bani kunya Mana komi yakusa zuwa qarshe yanzu matsalar mu wannan matar tashice bamu iya yimata komi sabida tanatare da addu'a akoda yaushe Kuma ayanzu haka tafara shayer dashi addu'ar Kuma yafara samun sau'ki amma yanzu matakin dana d'auka shine zamu gigita ta tahanyar bata tsoro zamusa adinga furgitata sosai ta yarda dole zatabar gidan ki saurara kiji Nan kusa zatabar gidan Maher "
Ajiyar zuciya hjy Himla tayi sannan tace " to naji amma inaso kalalata auran Bahijjat da Zaffar da'ake Shirin qullawa " dariya yabushe da ita sannan yace " angama kisaurari ayki kawai amma inajiran ganin saqon Kaya masu nauyi " tsaki hjy Himla taja tace " yaushe na ayko akakawo maka kud'i to kasani inajiran naga ayki yaci kafin nasake ayko dawasu kayan " daga haka takashe wayar "
Zama tayi kan cushion tana huci dede lokacin Abdul yashigo ganin yadda ran Mahaifiyar tashi yake a hatashe yasa Abdul dakatawa tambayar ta yashigayi cikin fushi Abdul yace " Mom wallahi tunda aka hanani auran Bahijjat sena lalata mata rayuwa wallahi senasata taje gidan mijin batare da budurci ba tuni nike kwad'ayin surar jikin Bahijjat Mom zasunan ni suka hana auran Bahijjat " murmushin mugunta hjy Himla tayi tace " kayi duk abinda kake ganin zaisaka kahuce my son " murmushi yasaki yace " zanyi kuwa Mom
USA
Akwana atashi babu wuya ayau ne doctor yake kan hanyar zuwa USA Abbee Kuma yasaka a Nigeria abubuwa dayawa sunfaru kafin wannan lokacin sosai Iftahal tayi muguwar rama sabida ko abinci bata iyaci hatta ruwa idan zatasha inba tayi addui ba seyakoma kamar jini duk tagama furgicewa yauma kamar kullum hankalin ta cikin Matu'kar tashe yake Sabida tayi duk tunanin dayakamata amma tarasa yadda zatayi wajan hana doctor yin wannan allurar shigowar Maher yasa Iftahal saurin zaunawa isowa yayi yazauna kan cushion ciro sigari yayi yakunna yafarasha kallonshi Iftahal tashigayi sosai tanajin matu'kar tausayin shi da tsananin qaunar shi cikin zuciyar ta d'an dubanta yayi se'alokacin yaga tayi wata irin muguwar rama sosai yaji mamakin hakan a hankali yadubeta yace