Sashe 10
Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai Iftahal tarikice tami'ke tafara karanto addu'a taku d'aya yayi yafizgota had'ida sha'kare wuyanta hannuwanta biyu tasaka tari'ke hannuwan shi duk da azabar datakeji da barazanar d'aukewar numfashi amma hakan baisa tadenayin addu'a ba ayau kam Iftahal tacire rai da rayuwa cikin zafin rai yaturata tafad'i kanta yabugu da bed da karfi cikin jin azaba tace la'ilaha'illa'antassubahanaka inni kuntu minazzalumin " sannan tafashe da kuka shikuwa take jikinshi yad'auki rawa zuwacan kuma yafara zaro ido wani ihun ya'kara saki had'ida fad'in Aunty kina ina zasu kasheni guduwa kikayi Aunty ki kwantar dani dan Allah " jin haka yasa Iftahal yun'kurawa tata shi da kyar se alokacin yaganta saurin rungumai ta yayi yana 'boye kanshi cikin kirjinta zanshi tayi suka zauna bakin bed Amma yana 'kwa'kube da ita wani irin matsanancin ciwon Kai Iftahal keji sabida buguwar da kanta yayi ga sha'karar datasha zuwacan yad'ago kanshi yadubai ta yace " Aunty dan Allah karki sake tafiya kibarni kinga idan kinanan guduwa sukeyi subar ni kinji " dubanshi tayi cikin tsoranshi da wahalalliyar murya tace " kadena cemin Aunty Maher nifa matar kace daga yau my wife zakace " turo baki yayi cikin shagwa'ba yace " to naji nima ay basunana Maher ba ni banason wannan sunan kisamin wani " cikin matu'kar tausayin shi tace " to daga yau sunan ka Saraki " rungumai ta yakumayi sosai sekuma yamaida dubanshi kan TV ayko idon shi yayimai tozali da wani fim dasukeyi nabaca free akeyin sexy cikin find d'in take jikinshi yad'auki rawa yakuma rungumai ta sosai ganin inda hankalinshi yakoma yasata kallon TV ayko tayi saurin rumtse idon ta tanafad'in subahanallahi yun'kurawa tayi zata tashi dan kashe TV amma yari'ke ta sosai sema turata dayayi saman bed zaro ido Iftahal tayi cikin furgita tace
" A a Saraki maiye haka ? " hannunshi yakai saman breast d'in ta yace " muma irin wancan zamuyi my wife " zaro ido Iftahal tayi cikin tsananin furgita tace " a a Saraki nifa Aunty kace " girgiza kai yayi yace " kece kikace my wife " daga haka yafara kokowar janye rigarta ganin abinda yake yun'kurin yi yasa Iftahal 'kokarin 'kwatar kanta amma ina iya karfin shi yake 'ko'karin cimma burin shi kafin wani lokaci duk yagama yaga kayan jikin ta itako tayi mugun galabaita duk yagama kumbura mata fuska da mari iya karfin shi yake matsar breast d'in ta itako Iftahal rumtse idon ta kawai tayi Sabida batada karfin 'kwatar kanta ayanzu jin yadda yafara 'ko'karin shigarta yasa Iftahal sakin ihu amma Ina abinka da bacikin hayyaci ba babu wani jira iya 'karfin shi Saraki yashigeta wani irin ihu tasaki sabida wata irin azaba dataji sekuma tafashe da kuka tana ro'konshi dan Allah Saraki karka kasheni bazan iya d'aukar kaba kafi karfina " amma Ina shiko ko ajikinshi sema Kara azama dayayi wajan maida ayki tun Iftahal tanajin mai kefaruwa har tadenajin komi nagame da rayuwar duniya tsayin lokaci sosai sannan yasamu natsuwa itako Iftahal babu alamar rai atare da ita tashi zaune Saraki yayi yamaida kayanshi sannan yadube ta yayi murmushi yace " my wife akwai dad'i sosai jin bata amsaba yasashi girgiza ta Amma shiru murmushi yasakeyi yace bazaki tashiba ko to bari kigani sauka yayi daga bed d'in yanufi kofar fita Yana fita yafara dubedubai yarasa Ina zai nufa cikin parlour yanufa amma kafin ya'karasa kanshi yayi wata irin sarawa take ciwo yadawo sabo dur'kushewa yayi yana nishi zuwa can yabaje saman carpet bayan kamar 30 minutes yafara bud'e idon shi ahankali tashi yayi zaune yanajin zuciyar shi babu dad'i kafin wani lokaci wani irin zazza'bi yataso mishi da 'kyar yami'ke yanufi saman shi yana shiga yafad'a bedroom saman bed yafad'a yaja blanket 'ban garan Iftahal kuwa har yanzu babu alamar numfashi atare da ita
Tofa kode Iftahal tamutu d'in ne ? shikuma Maher yakosan barnar dayayi ko kuwa semun had'i a page nagama taku har kullum Npeedy a aji
_Marmny Zarah_ 😊
Comments please
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 13 to 14
Sosai Maher yakeyin rawar sanyi hatta ha'koran bakinshi had'uwa sukeyi sake 'kudin dinewa yayi ahaka har Allah yasa yasamu bacci abin mamaki a wannan daran sosai Maher yasamu bacci irin wanda raban dayayi irin shi har yamanta misalin 4am Iftahal tafarka sakamakon sanyin asuba daya bigeta dafe kanta tayi sabida wani irin ciwo dayakeyi mata ga fuskar ta duk a kumbure 'ko'karin tashi tafarayi amma takasa kuka takuma saki sosai cikin muryar kuka tace
" Ya Allah kabani ikon tashi na gyara jikina yaushe Maher yabar bedroom d'in nan yasan abin da yayi min kuwa ko baisaniba Allah kasa yasan komi idan kuwa baisaniba nashiga 3 tayaya zan fahimtar dashi " wasu hawayen suka gangaro saman kyakkyawar fuskarta jin anfara kiran sallah yasa Iftahal daurewa cikin 'karfin hali da bin bango tashiga toilet ruwan d'imi ta kunna bayan yataru tashiga ciki Kara tasaki sabida rad'ad'in zafin tana zubda hawaye rumtse idon ta tayi tashiga ciki sosai dandanan tahad'a zufa sabida azabar datakeji tsayin lokaci Iftahal tana gasa jikin ta cikin juriya da karfin hali sabida ba'karamar wuya takeshaba bayan tagama sannan ta tsaftace jikin ta takawar da janabar tafito doguwar riga tajawo tasaka da hijab tashinfid'a abin salla kasayin sallar tayi a tsaye dole tazauna dukda shima zaman babu dad'i sallar issha'i tafarayi wanda batasamu yiba jiya kafin akira sallar asuba dan ayanzu kam asalatu ake Kira
Kiran sallar asalatu yasa Maher farkawa cikin nannauyan baccin dayakeyi tashi yayi zaune yana nazarin abinda yafaru sosai yakejin damuwa tashi yayi yashiga toilet wanka yafarayi sabida yadda yakejin jikin nashi babu dad'i bayan yagama ya tsamtace jikin shi kamar yadda yasaba aduk lokacin da ciwon shi yatashi sabida gushewar hankalin shi to baisan abinda yafaru dashiba shiyasa duk lokacin da yadawo cikin hankalin shi yakeyin wankan tsarki yauma kamar kullum hakan yayi yafito jallabiya yasaka fara tas yafito daga bedroom 'kasa yasakko yaukam yanajin zai iya zuwa masallaci sabida jin jikinshi yakeyi babu nauyi bakamar yadda yasaba jiba sede wannan muguwar bugun zuciyar Yana sakkowa ya kalli hanyar bedroom d'in Iftahal har yad'an gota sekuma yadawo nufar bedroom d'in yayi yashiga ganin ta yayi zaune kan abin sallah sekuma yadubi TV dake kunne har yanzu juyawa yayi sannan yace
" Maiye kuma nakulla TV tunda asuba ? " Idasa fita yayi yasauka zuwa masallaci tsayin lokaci Iftahal tana addu'a bayan idar da sallar asuba sannan tami'ke se alokacin talura da yadda zanin gadon ya'baci da jini cikin 'karfin hali tanufi wardrobe wani bedsheet d'in taciro tayaye wancan cikin 'karfin hali ta shinfid'a wannan shikuma wancan takaishi toilet sannan tadawo ta kwanta tana sauke nishi mai 'karfi sosai jikin ta yayi zafi sabida wani mugun zazza'bin daya kamata jan blanket tayi tarufe jikin ta wani saban kuka taji yazo mata cikin kuka tace
" Nashiga 3 Ni Iftahal yanzu tayaya zan iya fahimtar da Maher cewa shine ya amshi budurci na ya Allah karka d'auramin abinda bazan iya ba ya ubangiji na kakawomin d'auki banida dabara ko mafita se taka ya Allah ina tuba agareka Abba na kayafemin nasan hadda fushin ku yasa rayuwata tayimin zafi ya Allah natuba " dede lokacin Maher yashigo jin sallamar shi yasa Iftahal yin shiru Zama yayi bakin bed saurin share hawayen ta tayi batare data waigoba tace
" Fatan katashi lafiya ? " Bai amsaba zuwa can sannan yace " Wai maiye amfanin barin wannan TV a kunne ? " Cikin dashasshiyar murya tace " gani nayi kaine ka kunna shiyasa ban kasheba nabarshi sabida bansan nufin hakanba " se alokacin yatuna shigowar dayayi cikin bedroom d'in amma yakasa tuna yadda yafita daga bedroom d'in balle abinda yafaru tashi yayi yakashe TV batare dayace komiba sannan yadawo wannan karon a tsaye yatsaya fuskar nan tashi amatu'kar tamke yace " ina kikaje jiya nayi miki wannan tambayar jiya amma bansan wace amsa Kika baniba sabida bazan iya tuna komiba tun daga lokacin sede nabud'e ido na ganni saman bed cikin bedroom d'ina "
Hannu Iftahal tasa tashare hawayen fuskar ta sannan tace " Skul wajan su Salma " rai 'bace Maher yakuma cewa " to da izinin wa ? " Shiru Iftahal tayi sannan takuma cewa " kayi ha'kuri bazan sakeba " cikin muryar kuka jinjina Kai yayi yace " naji amma idan Kika sake zuwa wani waje bada izininaba ranki seyayi mugun 'baci sannan kisani yazama dole kikoma kwana cikin bedroom d'ina sabida cika umarnin Ammi na kishirya inada lecture 10 duk da ciwona yatashi jiya amma yau inajin zan iya shiga Skul d'in tare zamu tafi sabida naji ke 10:30 kike da lecture " cikin sanyin murya tace
" Kayi ha'kuri ni bazan iya shiga Skul ba yau " har yajuya yadawo cikin mamaki amma baice komiba jira yakeyi yaji tace wani abu amma daga haka batasake cewa komiba daurewa yayi dan yagaji dayin maganar yace " bakida lafiya ne ? ajiyar zuciya tayi tace " Kai ne katurani jiya nabuge Kai na shine yakemin ciwo sosai " rumtse idon shi yayi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi yace
" A a Saraki maiye haka ? " hannunshi yakai saman breast d'in ta yace " muma irin wancan zamuyi my wife " zaro ido Iftahal tayi cikin tsananin furgita tace " a a Saraki nifa Aunty kace " girgiza kai yayi yace " kece kikace my wife " daga haka yafara kokowar janye rigarta ganin abinda yake yun'kurin yi yasa Iftahal 'kokarin 'kwatar kanta amma ina iya karfin shi yake 'ko'karin cimma burin shi kafin wani lokaci duk yagama yaga kayan jikin ta itako tayi mugun galabaita duk yagama kumbura mata fuska da mari iya karfin shi yake matsar breast d'in ta itako Iftahal rumtse idon ta kawai tayi Sabida batada karfin 'kwatar kanta ayanzu jin yadda yafara 'ko'karin shigarta yasa Iftahal sakin ihu amma Ina abinka da bacikin hayyaci ba babu wani jira iya 'karfin shi Saraki yashigeta wani irin ihu tasaki sabida wata irin azaba dataji sekuma tafashe da kuka tana ro'konshi dan Allah Saraki karka kasheni bazan iya d'aukar kaba kafi karfina " amma Ina shiko ko ajikinshi sema Kara azama dayayi wajan maida ayki tun Iftahal tanajin mai kefaruwa har tadenajin komi nagame da rayuwar duniya tsayin lokaci sosai sannan yasamu natsuwa itako Iftahal babu alamar rai atare da ita tashi zaune Saraki yayi yamaida kayanshi sannan yadube ta yayi murmushi yace " my wife akwai dad'i sosai jin bata amsaba yasashi girgiza ta Amma shiru murmushi yasakeyi yace bazaki tashiba ko to bari kigani sauka yayi daga bed d'in yanufi kofar fita Yana fita yafara dubedubai yarasa Ina zai nufa cikin parlour yanufa amma kafin ya'karasa kanshi yayi wata irin sarawa take ciwo yadawo sabo dur'kushewa yayi yana nishi zuwa can yabaje saman carpet bayan kamar 30 minutes yafara bud'e idon shi ahankali tashi yayi zaune yanajin zuciyar shi babu dad'i kafin wani lokaci wani irin zazza'bi yataso mishi da 'kyar yami'ke yanufi saman shi yana shiga yafad'a bedroom saman bed yafad'a yaja blanket 'ban garan Iftahal kuwa har yanzu babu alamar numfashi atare da ita
Tofa kode Iftahal tamutu d'in ne ? shikuma Maher yakosan barnar dayayi ko kuwa semun had'i a page nagama taku har kullum Npeedy a aji
_Marmny Zarah_ 😊
Comments please
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘
Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸
Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*
KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫
My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE
Loading....... 📖🖊
🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM
Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani
ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK
IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA
08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday
DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH
INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA
🅿 13 to 14
Sosai Maher yakeyin rawar sanyi hatta ha'koran bakinshi had'uwa sukeyi sake 'kudin dinewa yayi ahaka har Allah yasa yasamu bacci abin mamaki a wannan daran sosai Maher yasamu bacci irin wanda raban dayayi irin shi har yamanta misalin 4am Iftahal tafarka sakamakon sanyin asuba daya bigeta dafe kanta tayi sabida wani irin ciwo dayakeyi mata ga fuskar ta duk a kumbure 'ko'karin tashi tafarayi amma takasa kuka takuma saki sosai cikin muryar kuka tace
" Ya Allah kabani ikon tashi na gyara jikina yaushe Maher yabar bedroom d'in nan yasan abin da yayi min kuwa ko baisaniba Allah kasa yasan komi idan kuwa baisaniba nashiga 3 tayaya zan fahimtar dashi " wasu hawayen suka gangaro saman kyakkyawar fuskarta jin anfara kiran sallah yasa Iftahal daurewa cikin 'karfin hali da bin bango tashiga toilet ruwan d'imi ta kunna bayan yataru tashiga ciki Kara tasaki sabida rad'ad'in zafin tana zubda hawaye rumtse idon ta tayi tashiga ciki sosai dandanan tahad'a zufa sabida azabar datakeji tsayin lokaci Iftahal tana gasa jikin ta cikin juriya da karfin hali sabida ba'karamar wuya takeshaba bayan tagama sannan ta tsaftace jikin ta takawar da janabar tafito doguwar riga tajawo tasaka da hijab tashinfid'a abin salla kasayin sallar tayi a tsaye dole tazauna dukda shima zaman babu dad'i sallar issha'i tafarayi wanda batasamu yiba jiya kafin akira sallar asuba dan ayanzu kam asalatu ake Kira
Kiran sallar asalatu yasa Maher farkawa cikin nannauyan baccin dayakeyi tashi yayi zaune yana nazarin abinda yafaru sosai yakejin damuwa tashi yayi yashiga toilet wanka yafarayi sabida yadda yakejin jikin nashi babu dad'i bayan yagama ya tsamtace jikin shi kamar yadda yasaba aduk lokacin da ciwon shi yatashi sabida gushewar hankalin shi to baisan abinda yafaru dashiba shiyasa duk lokacin da yadawo cikin hankalin shi yakeyin wankan tsarki yauma kamar kullum hakan yayi yafito jallabiya yasaka fara tas yafito daga bedroom 'kasa yasakko yaukam yanajin zai iya zuwa masallaci sabida jin jikinshi yakeyi babu nauyi bakamar yadda yasaba jiba sede wannan muguwar bugun zuciyar Yana sakkowa ya kalli hanyar bedroom d'in Iftahal har yad'an gota sekuma yadawo nufar bedroom d'in yayi yashiga ganin ta yayi zaune kan abin sallah sekuma yadubi TV dake kunne har yanzu juyawa yayi sannan yace
" Maiye kuma nakulla TV tunda asuba ? " Idasa fita yayi yasauka zuwa masallaci tsayin lokaci Iftahal tana addu'a bayan idar da sallar asuba sannan tami'ke se alokacin talura da yadda zanin gadon ya'baci da jini cikin 'karfin hali tanufi wardrobe wani bedsheet d'in taciro tayaye wancan cikin 'karfin hali ta shinfid'a wannan shikuma wancan takaishi toilet sannan tadawo ta kwanta tana sauke nishi mai 'karfi sosai jikin ta yayi zafi sabida wani mugun zazza'bin daya kamata jan blanket tayi tarufe jikin ta wani saban kuka taji yazo mata cikin kuka tace
" Nashiga 3 Ni Iftahal yanzu tayaya zan iya fahimtar da Maher cewa shine ya amshi budurci na ya Allah karka d'auramin abinda bazan iya ba ya ubangiji na kakawomin d'auki banida dabara ko mafita se taka ya Allah ina tuba agareka Abba na kayafemin nasan hadda fushin ku yasa rayuwata tayimin zafi ya Allah natuba " dede lokacin Maher yashigo jin sallamar shi yasa Iftahal yin shiru Zama yayi bakin bed saurin share hawayen ta tayi batare data waigoba tace
" Fatan katashi lafiya ? " Bai amsaba zuwa can sannan yace " Wai maiye amfanin barin wannan TV a kunne ? " Cikin dashasshiyar murya tace " gani nayi kaine ka kunna shiyasa ban kasheba nabarshi sabida bansan nufin hakanba " se alokacin yatuna shigowar dayayi cikin bedroom d'in amma yakasa tuna yadda yafita daga bedroom d'in balle abinda yafaru tashi yayi yakashe TV batare dayace komiba sannan yadawo wannan karon a tsaye yatsaya fuskar nan tashi amatu'kar tamke yace " ina kikaje jiya nayi miki wannan tambayar jiya amma bansan wace amsa Kika baniba sabida bazan iya tuna komiba tun daga lokacin sede nabud'e ido na ganni saman bed cikin bedroom d'ina "
Hannu Iftahal tasa tashare hawayen fuskar ta sannan tace " Skul wajan su Salma " rai 'bace Maher yakuma cewa " to da izinin wa ? " Shiru Iftahal tayi sannan takuma cewa " kayi ha'kuri bazan sakeba " cikin muryar kuka jinjina Kai yayi yace " naji amma idan Kika sake zuwa wani waje bada izininaba ranki seyayi mugun 'baci sannan kisani yazama dole kikoma kwana cikin bedroom d'ina sabida cika umarnin Ammi na kishirya inada lecture 10 duk da ciwona yatashi jiya amma yau inajin zan iya shiga Skul d'in tare zamu tafi sabida naji ke 10:30 kike da lecture " cikin sanyin murya tace
" Kayi ha'kuri ni bazan iya shiga Skul ba yau " har yajuya yadawo cikin mamaki amma baice komiba jira yakeyi yaji tace wani abu amma daga haka batasake cewa komiba daurewa yayi dan yagaji dayin maganar yace " bakida lafiya ne ? ajiyar zuciya tayi tace " Kai ne katurani jiya nabuge Kai na shine yakemin ciwo sosai " rumtse idon shi yayi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi yace