← Book details Furuci Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 41

Sashe 18

Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Daga haka yafita afusace wani irin kuka Iftahal tasaki shiko Maher Yana fita yanufi saman shi Zama yayi bakin bed yanajin zuciyar shi tanayin matuqar quna sosai yakejin haushin Iftahal ayanzu jiyakeyi babu wadda yatsana duk duniya kamar Iftahal Babu jimawa yaji wani irin bacci yataso mishi dole yahaye saman bed ya kwanta miqewa Iftahal tayi cikin sanyin jiki da fad'uwar gaba tafito saman Maher tanufa

Doctor zaune cikin bedroom wata 'kwaya yaciro cikin aljihun wandanshi ya kalleta yasaki murmushi sannan yace " yau zakibar duniya senaga tayaya zakibama Prince kariya " takowa yayi ahankali yaleqo parlour ganin Iftahal yayi tanufi saman Maher hakan yabashi damar fitowa nufar bedroom d'in Iftahal yayi cikin sauri yana shiga yabud'e freezer parlour ta yad'akko robar ruwa yajefa 'kwayar ciki ya girgiza yarufe yafita cikin sauri bedroom d'in dayasauka yakoma yana shiga yakira wayar Alhaji Tukur bugu 2 yad'aga wata irin dariya doctor yasaki yace " Alhaji Tukur angama nayima Maher wannan allurar itakuma nasamata wannan qwayar daga zaran tasha shikenan babu labarinta babu kuma wanda zasan abinda tasha sede awayi gari tamutu " dariya sosai Alhaji Tukur yasaki sannan yace " yayi dede doctor aykinka yanayin kyau zakaji alert mai nauyi yanzunnan " Sosai doctor yacika da farinciki yayi godiya

Iftahal tana shiga cikin bedroom d'in Maher tahangeshi saman bed kwance ajiyar zuciya tasauke tanufi bakin bed d'in kallon shi tashigayi sosai tanajin matuqar qaunar shi nasake shigarta zama tayi bakin bed tafara karanto addu'a kamar yadda wannan tsohon yabata bayan tagama tashafi kanshi sannan tashiga Kiran sunan " Saraki Saraki kusan sau 4 sannan taga yabud'e idonshi ahankali yasaukesu kanta cikin sauri yatashi zaune wani irin murmushi yasaker mata yajawota jikin shi saurin jabaya tayi tafashe da kuka ganin yadda idanunta yake zubda hawaye yasa Saraki rud'ewa jawota yasakeyi tasake fizgewa sosai hankalin shi yatashi yamiqe cikin raunin murya yace " haba my Wife kisanar dani maiyake damunki haba dan Allah nimafa zan iya yin kuka " jawota yasakeyi tasake fashewa da kuka tace

" Saraki ciki ne dani kayi sanadin sakani cikin masifa tayaya zan sa Maher ya amince cewa wannan cikin nashine ? nashiga 3 Saraki Yaya zanyi ? ina cikin tashin hankali Saraki Zuciya ta tanayin zafi tamkar zata qone kafitar dani cikin wannan tashin hankali " sosai Saraki yarud'e cikin raunin murya yace " My Wife bangane abinda kike nufiba menene yafaru Kuma maiye ciki ? Jin hakan yasa Iftahal ciro kanta daga cikin qirjinshi tace " kana nufin bakasan abinda ake kira cikiba ? to ciki nahaihuwa Ina nufin nakusa haihuwar yaro " duk da haka amma Saraki baigane abinda Iftahal take nufiba sosai Iftahal takeyimai misali daqyar yagane wani irin murmushi yasaki yace " kenan zamu zama mu 3 cikin duniyar mu " wata irin runguma yayi mata yace " my wife nayi farinciki zamusamu yaro shikenan zan zama Dady ko kamar yadda rannan naji wani yaro cikin TV nan yanacema baban shi " jin haka yasa Iftahal sake fashewa da kuka tace " naso ace Maher shine yakeyin wannan murnar sabida shine zahiri na bakaiba Saraki Kai wani abune daban bakada wani........ "

" Amfani ko haka zakice My Wife niko nikeda amfani agareki tunda nine nazama silar samuwar wannan babyn sannan kisani inajin qunar zuciya idan kika nunamin Maher yafini mahimmanci agareni My Wife nine dadyn babyn ba Maher ba Kuma Ina tsananin sonshi dan Allah kimanta da wancan Maher d'in bashida abinda zai baki kitaho gareni zan baki duk kan alkairi dan Allah My Wife kibar wannan kukan inajin zafin hakan cikin zuciya ta Kuma kaina Yana sarawa " yaqarashe fad'ar hakan yana share qwallar data gangaro saman kyakkyawar fuskar shi sosai Iftahal tashiga kallon shi sabida matuqar mamaki cusa kanta tayi cikin qirjinshi tace " haba Saraki na banason ganin wannan qwallar asanina Saraki na zuciyar shi tsaye take abune mai wuya ganin hawaye shi dan Allah kabari nima nabari " murmushi yasake yi yace " idan Kika bari nima zan bari " sake tabbatar mishi tayi tabari janta yayi saman bed din yacusa hannunshi cikin rigar ta saurin riqe mishi hannun tayi cikin raunin murya yace " dan Allah my wife karki hanani ganin yadda ya marayrayce mata yasa tasakar mishi hannun saka hannun nashi yayi yajanye rigar tata wani irin nishi yasaki sabida yadda yayi ido 4 da breast d'in ta nan take jikin shi yad'auki rawa hannu yasa yafara shafar su cikin sauri sauri

Sosai yafara rud'ewa kafin wani lokaci yafara fita cikin hayyacin shi qoqarin cimma burinshi yashiga yi ganin haka yasa Iftahal saurin riqe hannun shi cikin raunin murya tace " kayi ha'kuri Saraki banida kafiya fa " fisge hannun ta yayi yasake maidawa saman breast d'in ta sake riqe hannun tayi cikin fushi da tsawa yace " kibarni my wife kullum haka kike fad'a to wallahi yau bazan barkiba maiyasa kika bari nasan mahimmancin abun nasan dad'in shi sekuma kihanani sanadin yin shi yasa zamu samu baby dan haka bazan iya ha'kuri ba yau daga haka yasake cigaba da sharrafara kafin wani lokaci tuni yasata duk jikinta yayi sanyi tanaji tana gani yashiga kusantar ta tayi tunanin zataji zafi kamar wancan ranar setaji akasin haka sed'an abinda ba'a rasaba tsayin lokaci Saraki yana aykin abu 1 sannan yasamu natsuwa sake jawota yayi yarungumai cikin tsananin soyayyar ta itako Iftahal baqaramin wahala tashaba cikin zuciyar ta tace

" Inama ace asalin Sarakin ne wannan danasamu farinciki marar misali Allah kasa yasamu lafiya cikin gaggawa yatuna dakomi ganin yanashirin yin bacci yasa Iftahal cemai yatashi suyi wanka babu musu yami'ke yasureta cak har cikin toilet d'in tare sukayi wanka suka fito sashi tayi yacanza kaya sannan suka koma suka kwanta babu jimawa bacci yayi gaba dashi tashi Iftahal tayi tashiga kallon shi yadda yakeyin baccin cikin natsuwa tsayin lokaci tana kallon shi sannan tafita daga bedroom jikin ta duk babu qwari

Nigeria

Shigowa cikin parlour Abba yayi hannun shi riqeda invitation card dayawa Zama yayi yakira Ummi cikin sauri tafito daga bedroom Zama tayi kusada shi miqama mata invitation d'in yayi yace " gashi nan kirabama duk wanda yadace kiramin Shukura " babu mushi tashiga kiran Shukura cikin sanyin jiki tafito daga gefe tazauna tace barka da dawowa Abba amsawa yayi cikin farinciki " yauwa Shukura ga invitation card Nan seki rabama qawayen ki da duk wanda yadace sannan kitashi kije zakuyi magana da Zayyat yana part d'in su " jin haka yasa Shukura jin wani irin 'bacin rai to amma babu yadda ta'iya dole tami'ke tafita cikin 'bacin rai tashiga cikin part d'in nashi zaune Zayyat yake hannun shi riqeda waya yanatafaman chart ko Zama batayiba tace " maiye dalilin ka nason ganina " duban ta yayi yace

" Ikon Allah to kizauna mana kiji " tsaki Shukura tasaki tace Allah yasauwa'ke nazauna nayi mai kaga idan bakashirya sanar daniba nizanyi tafiyata kasan bana ciki da Sha shanci " miqewa Zayyat yayi yace " Ok nikam Ina matu'kar son Sha shanci shinema dalilin Kiran naki dama tambayar ki zanyi size din fant da burar ki shine dalilin Kiran idan kinshirya sanar dani ina saurara idan kuma sekinyi tunani to Zaki iya tafiya " daga haka Zayyat yacigaba da latsa wayar shi Sabida matu'kar 'bacin rai Shukura kasa motsawa tayi balle tace wani abu

USA

Iftahal tana shiga cikin bedroom tatsaya a parlour bud'e freezer tayi wannan robar ruwan tad'akko tabud'e zatasha

Comments please

_Marmny Zarah ce_ 🤝🏻🥰
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘

Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸

Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*

KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE

Loading....... 📖🖊

🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani

ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK

IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA

08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday

DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH

INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA

🅿 27 to 28

Sha tafarayi setaji yanayin ruwan yacanza saurin cire robar ruwan tayi daga bakinta tasake dubawa jitayi cikinta yafara d'aukar zafi zaro ido tayi dandanan tarud'e tafara salati kafin wani lokaci tuni cikinta yafarayin wani irin mugun ciwo miqewa tayi zata fito amma ina kasawa tayi cikin tana neman kasayin magana yasa tasaki ihun Kiran Maher sede Kuma shi yayi nisa cikin bacci shiko doctor yanaji amma yayi banza se murmushi kawai yakeyi sosai Iftahal tasake sakin kuka tana fad'in " Maher dan Allah kazo mutuwa zanyi kazo kafin namutu kacemin kana matuqar son wannan babyn dan Allah Prince " tasake qwala kiran kamar cikin mafarki yafarajin Kiran Iftahal

Ahankali yabud'e idonshi sakejin kiran yayi cikin kuka tashi yayi zaune jikin shi duk babu 'karfi sabida baccin bai isheshi ba jiyayi tace " wallahi Prince idan narasa taimakon ka a wannan lokacin mutuwa zanyi shikenan zanmutu batare da Abbana yayafe min ba nashiga 3 "

Cikin sauri Maher yamiqe yafito yana sakkowa qasa yaga doctor zaune a parlour cikin mamaki yatsaya cikin zuciyar shi yace " kode kunnuwanane da dagaske ne ayda doctor yaji dakuma yakirani hmm wannan ciwon nawa kullum sake saban abubuwa yakeyi " juyawa yayi zaikoma dede lokacin yaji muryar ta cikin galabaita tace " Prince dan Allah katashi a wannan baccin kazo gareni kafin namutu "
Chapter 18 · 0% Book details