← Book details Furuci Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 38 OF 41

Sashe 38

Furuci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

" Bazan iya Shan wannan yoghurt d'in ba " dubanta Barrister Maher yayi sosai yace " to sabida mai ? " sake fashewa dakuka tayi tace " sabida idan nasha mutuwa zanyi " sabida mai ? " Sabida akwai guba acikin shi amma Allah nima bansan waye yabayarba nide ankirani da boyayyar number akabani aykin sabida inajin haushin Gimbiya Bahijjat yasa na amsa amma wallahi ni bansan baby zata iya mutuwa ba idan tasha " kina nufin bakison ko wayeba sabida mugun Sha Shanci da hauka irin naki to yanzu gashi komawaye yatsomaki ciki " yamai sari'a Ina roqon wannan kotu mai alfarma data wanke gimbiya Bahijjat agaban kowa tunda ayanzu kotu ta tabbatar batada lefi sannan Ina roqon abada umarnin bamu gawar baby danyi mata sutura sannan a qarshe inaso kotu tad'age wannan shari'ar zuwa wani lokaci yadda zamu binciko duk wani mai hannu cikin wannan kisan nagode yamai sari'a "

D'aga haka Barrister Maher yakoma yazauna bayan 'yan rubuce rubuce Alqali yace

" Bisaga qwararan hujjoji da kotu tasaurara ta tabbatar cewa gimbiya Bahijjat batada lefi dan haka kotu ta wanketa sannan tana bata haquri akan sakata cikin damuwa da akayi sannan Kuma kotu tanama gimbiya Bahijjat gaisuwar rashin 'yarta Nuratu Zaffar wato baby Allah yayi mata rahama sannan kotu zatatsare Ayna har zuwa lokacin da za'a tabbatar cewa dagaske sata akayi sannan kotu tana umartar ACP Kabir da yayi jagora abada gawar baby ayimata sutura sannan ayi qwaqqwarar bincike agano gaskiyar abinda Ayna tafad'a azama nagama wannan kotu tad'age wannan shari'ar zuwa 13 ga wannan watan 13 February kooooooootuuuuuuuu "

Aguje gimbiya Bahijjat tarugo ta rungumai Maher wani irin kuka take saki Wanda batasan wane iri bane Kama hannun ta yayi suka fita Ammin da Umma Sarki Zaid da su Aunty suka nufi Maher taruwa sukayi suka d'agashi sama suna murna adede lokacin Zaffar ya iso kama hannun Gimbiya Bahijjat yayi yace

" Nagode ma Allah dama niyi imanin bazaki iya kashe baby ba muje gida " janye hannun ta gimbiya Bahijjat tayi tace " bazan koma gidan kaba Zaffar sabida abu 2 na farko nasake tabbatarwa Mahaifiyar ka bata sona sannan bazan iya cigaba dazama a cikin gidan kaba bana ganin baby hakan babban tashin hankali ne agareni " taqarashe fad'ar hakan cikin tsananin kuka

Comments please

_Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻🥰
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘

Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸

Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*

KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE

Loading....... 📖🖊

🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH

INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA

🅿 69 to 70

Cikin tashin hankali matuqa Akeey Zaffar yace haba " my world karkimin haka kimanta dabatun Momy ay yanzu kowa yagane gaskiya Kuma kowa ya tabbatar bakida lefi idan kikamin haka toni Yaya zanyi Babu baby Kuma baki wane irin tashin hankali kikeso nashiga ? " Kafin tayi magana Barrister Maher yadafa bayanta cikin qayatatcen murmushi shi yace " haba Aunty na karkiyi haka kibi mijinki Kuma inaso daga yau kininka farincikin dakike bashi kihad'a hadda na baby kibashi duka kimanta da zancen Momy kibarta da abinda dazai dameta sabida na tabbatar ayanzu taji nauyin abundatayi miki to kibarta da wannan kuje gida muma zamutaho wajan jana'idar kuyi haquri inasakeyin gaisuwa agareku Allah yajiqan baby kuma in Sha Allah namuku alqawarin Sena gano duk Wanda yakeda saka hannu cikin wannan kisan azaman kotu nagaba Kuma in sha Allah wannan zaman shine naqarshe "

Daga haka Maher yajuya yashiga mota duban Akeey Zaffar Gimbiya Bahijjat tayi idanunta cike tab dahawaye tace " kayi haquri nakasa manta munanan maganganun Momy ne shiyasa nace haka har abada daniiiiii da kaiiiiii da'imannnnn da'imannnnn " cikin rawar murya tafad'i hakan rungumai ta yayi hawaye suna gangarowa daga cikin dananun shi dede lokacin ACP Kabir ya'iso gurinsu Sallama yayi musu Akeey Zaffar ya amsa cikin tausayawa yace

" Ina fatan babu wanda yamin muguwar fassara idan dabanyi hakaba tayaya za'agano wanda yakashe mana baby har ahukuntashi ? Bahijjat banyi hakan da niyyar cutar dakeba tabbas nima zuciya ta takasa yarda to amma a wannan lokacin dole kece abin zargi gaskiya kinyi sa'a Barrister Maher yayi tako Ina cikin lokaci kad'an zama 1 a kotu har yagano wani qulli abinda mu muka kasa gashi har anwankeki dan Allah karkibar shi yakoma USA muna buqatar irin shi cikin qasarmu Zaffar Ina fatan bakayimin muguwar fassara ba fatan abotarmu tana nan "

Dafa kafadar shi Zaffar yayi yace " maiyasa zan qullaceka bayan kaine kayi jagora wajan gano Wanda yakashe min baby na dabaka d'aka lamarin ba nikam alokacin bazan sanar makowaba zan rufe abin sabida inajin tsoran Kar narasa matata sannan Kai zargi kayi itako Momy na Kai tsaye tace itace tayi kisan kenan itama senabarta a a Kabir muna tare har abada godiyama yakama ta nayimaka " duban Gimbiya Bahijjat yayi yace " amma kamar gimbiya taka tanajin haushina karki manta nifa hukumane haqqine akaina na binciki duk wani mai lefi afuwan gimbiya Bahijjat " jinjina Kai tayi tace " haba yawuce amma daba'a gano wannan gaskiyar ba shikenan kayi jagora wajan kasheni " kafin yayi magana

A Dede lokacin akfito da Ayna za'a nufi gidan yari da'ita cikin kuka Momy tadubeta tace

" Maiye wannan kika aykata Ayna wannan wane irin baqin ciki ne ? dawane ido zan kalli gimbiya Bahijjat har ga Allah nayi zaton itace Kuma kece Kika Dasamin shakka akanta sabida akodayau she kece kike cemin tana cutar da baby a bayan idon Zaffar ashe qarya kikeyi nazata tuni kin haqura da Zaffar tunda gashi ayanzu kin kusa aure amma kafin ayi wannan zaman na kotu dan Kam yanzu banga Wanda zai yarda ki auri d'anshiba idanma Wai kinrayu kenan ba'a kashekiba "

Kuka sosai Ayna takeyi tace " wallahi Momy yaudarata sukayi gashi bansan kosuwaye suba nashiga 3 Momy dan Allah kisamu Barrister Maher yashiga cikin wannan lamarin yazana ni nala'be a bayanshi dan Allah Momy banaso namutu yanzu " cikin takaici Momy tace " dawane idon zan dubi Saraki nayi wannan maganar dashi ay nariga nayi kuskure d....... " kafin Momy taqarasa maganar ta sukaji harbin bindiga kafin a Ankara Ayna tafad'i cikin kokonto 2 mutuwa ko rayuwa cikin wani hali cikin sauri ACP Kabir yabada umarnin a kamo koma waye su Barrister Maher kuwa tuni sukam sunbar gurin kafin faruwar lamarin suna gaf dashiga cikin masarautar Kiran Iftahal yashigo cikin wayar shi murmushi yayi yad'aga jin kukanta yasashi tashi zaune dede daga kishin gid'en dayake yace

" Lafiya Sonahh yi gaggawar sanar dani abinda yake faruwa " cikin kuka tace " Shanwul yafita dasu Irfan supermarket sabida sun matsa sosai bayan sungama sun fito shine wasu sukazo aguje suka d'auke Ibban da Islam suka sasu cikin mota suka gud........."

Wata irin tsawa Maher yayi Mata wadda tasaka driver jan wani irin mugun burki " garin Yaya haba Sonahh wannan wane irin Sha Shanci ne maiyasa yafita babu security Kuma baseda nace karki bari sufitaba ? " Yanzu inashi Sha Sha Shan Shanwul d'in yake inasu Irfan ? "

Cikin kuka take " gashi nan Suma gasunan sekuka sukeyi amma Kaka yabama security umarnin nemosu duk inda suke " Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn Sonahh nashiga 3 "

Comments please

_Marmyn Zarah Ce_
🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡
💔💔💔
💔
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘

Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸

Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*

KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫

My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE

Loading....... 📖🖊

🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH

INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA

🅿 71 to 72

Kashe wayar yayi su Ammin kuwa basusan abinda yake faruwa ba sabida ba mota d'aya suke da Maher ba suna Isa Maher ko jira a gyara parking baiyiba yafito yanu part d'in nasu cikin sauri yana shiga Irfan yarugo ya riqe qafafunshi yana kuka " dad Ina Ibban da Islam dad kadawomana dasu dad idan su Islam basudawoba bazan sake cin abinci ba " cewar Iman daketa shar'bar kuka kasa Koda motsa yatsan shi Maher yayi sabida tunanin shi yatsaya cak yamarasa maizeyi miqewa tsaye Iftahal tayi tanufi gaban Maher wata paper tamiqa mishi cikin kuka tace " sun jefar da wannan paper bayan sun d'auki su Ibban amma Shanwul yace kamar basusan sun jefarba nakasa bud'e cikinta sabida bansan mai zanganiba "

Amsa Maher yayi cikin sanyin jiki yabud'e rubutu ne kamar haka

_haba kekuwa karki damu ayau zanyi wani ayki wanda zansamu wasu manyan kud'i komi zezama dede aykin wani babban mutun ne sunanshi Alhaji Tukur dawata hjy idan nagama zanzo karki nemi waccan number ga wacce zaki sameni nan ************ sannan dan Allah baby Ina buqatar kud'i koda rancene kiyi kituromin ta wannan account number ********** Ina jiranki senajiki my baby "

Murmushi Maher yayi yadubi Iftahal yace " kwantar da hankalin ki my Sonahh namiki alqawarin zandawo miki dasu Ibban nan kusa " lallashin yaran yashigayi Dede lokacin su Ammin suka shigo cikin tashin hankali kwantar musu da hankalin Maher yayi sannan yakuma fita a qofar kotu kuwa cikin gaggawa akanufi asibiti da Ayna cikin gaggawa akacire bullet d'in dayafasa kashin kafadar ta sannan aka gyara gurin duban ACP Kabir doctor yayi yace

Tabbas kasheta akasoyi amma anyi rashin sa'a tana raye Kuma zata farka zuwa yamma in Sha Allah " jinjina Kai ACP Kabir yayi sannan yasa akasa jami'an tsaro masu yawa ciki dawajan asibitin
Chapter 38 · 0% Book details