Sashe 55
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Kawai ku tafi, ku barni a nan, Inason na kasance hanan har sai lokacin da naji cewa ta dawo gareni, bazan bar wajan nan bah har sai lokacin da bayyanar ta zai zo.
Kuje kawai, kubar ni hanan, nasan yadda zan lallaba na rayu a wajan nan.
Cike da tausaya wa Yusuf yace, Allah sarki Kabir kayi hakuri ka tashi mu tafi, Allah ya ruga daya rubuta cewa abunda zai faru kenen, ka daina ganin laifin kanka, babu wanda yazo duniyar nan sannan yace bai taba laifi bah, so kaga Amriya zata dube ka da idon rahama kuma sannan ta yafe maka, kaji.
Maza taso mu tafi, mikar da Kabir Yusuf yayi, inda Kabir ya soma tafiya, amma cikin rashin sa'a jiri ya dibe shi ya fadi a wajan sumamme.
Hankalin su Sadiq ne ya tashi! ganin Kabir cikin mawuyacin halin, jijjigashi suka soma yi amma koh gizau baiyi ba, su Sani na ganin aka suka salallaba sannan suka harce.
Cikin tashin hankali! suka Cincibi Kabir, sannan suka fara tafiya, saida suka kai bakin titin, sannan suka nufi wajan motar su, yayin da gefe guda idanuwan jama'a akansu,
Dire Kabir suka yi acikin mota, sannan Sadiq ya tada mota suka bar wajan, basu nufi koh ina bah sai hospital. Direct reception suka shiga dashi, inda nurses suka bawa kabir gado, aka shigs emergency room dashi.
Daukar wayar sa Khalid yayi, ya sanar da su Dad da kuma su Aunty amarya halin da ake ciki.
Cikin kankanin lokaci, gabsdyaa family suka bayyana a wajan, fuskar Mommy mahaifyar Kabir ne yayi shabe shabe da hawaye, sannan tace, shidai dana tun da yazo duniya cikin fuskan tar kalubale yake, Allah ka kawo masa agaji, kwantar mata da hankali Dad ya shiga yi, .
Kallon su Khalid Doct Khadija tayi,sannan tace mene ne ya faru a inda kuka je?,
Tun daga abunda ya faru har karshe Khalid ya zayyane musu.
Jinjina kai kawai Doct Khadija tayi, sannan tace shikenen abunda nake gudu shi yake shirin faruwa, Kallon ta Aunty amarya tayi tace, menene yake shirin faruwa Khadija?,
Kafin Doct Khadija ta bawa Aunty amarya amsa, wata nurse ta futo daga daga room din,
Ganin nurse din yasa dukkan su mikewa, sannan suka ce ya jikin nasa?,
Nurse ta basu amsa da cewa alhamdulilah mun samu ya farfado, amma munji yana kiran sunan wata wai Amriya, da alamun itadin wata ce a rayuwar sa.
kuma bincike ya nuna cewa yana saka tunani a ranshi sosai, kuma yana yawan shiga damuwa akan wani abu, a gaskiya kuma ya kamata ace idan kuna da abun kuyi gaggawar bashi, in bah aka bah, wannan abun zai iya affecting kwakwal war sa.
Gaban kowannen sune ya fadi, yayin da kowa ya rasa ta cewa, Yusuf ne yayi karfin halin fadin shikenen insha Allah zamu bashi duk abinda yake bukata, shin yanzu zamu iya shiga mugan sa?.
Yes of course Why not, zaku iya shiga, amma dan Allah banda haya niya, domin mara lafiya yana bukatar hutu, zaku iya shiga, yanzu zanje pharmacy ne domin siyo maganin da doctor yayi prescribing za'a bashi, tana kaiwa nan ta fuce daga wajan.
Cikin room din suka shiga, inda suka tarar da kabir sai zubda hawaye yake, gefe guda kuma sunan Amriya kawai yake kira.
Tausayi sane yaka masu, tabbas so yayi wa Kabir mugun kamu.
Kallon sa suka yi, yayin da suka ji yana fadin. Ki dawo rayuwa ta, zan baki kulawar da baki taba tsammani bah, kada ki gujeni, domin idan kika barni zan shiga wani hali, sonki a raina ya riga daya zama dashashe, wanda babu wanda ya isa ya iya cire sonki a raina, Please Amriya, i need you, i want you to stay with me for the rest of my life, dan Allah ki bani last chance,
Ya karashe maganar hawaye nabin gefen fuskan shi.
Zuwa Mommy tayi daff dashi sannan ta rungume sa, tare da fashe wa da kuka, kuka sauran yan dakin suka fashe dashi, yayin da aka rasa mai rarrashin wani.
Jin koke-koke, yayi yawa a dakin yasa su doctor's saurin nufa dakin, tarar dasu suka yi kowannen su na kuka.
Gyaran murya daya daga cikin doctor's din yayi yace, aba dan Allah, wannan mara lafiya fah muna tunanin zaku tafi dashi gida,saboda jikin shi yayi kwari sosai, amma dubi yadda kuka sashi a gaba, yana kuka kuma nayi , an rasa mai rarrashin wani acikin ku, Please ku futo.
Futa gaba daya suka yi daga cikin dakin, bayan hours aka sallame su daga asibityn, bayan sati daya, jikin Kabir yayi sauki sosai,kamar bashi bah, Amma har yanzu bai daina tunanin Amriya bah.
Inda gefe guda kuma aka saka auren Khadija kanwar sadiq da kuma A'isha, sosai aka sha shagalin aure, akayi buki na buga wa a jarida, babu wanda bai halarci bikin bah, amma duda akan babu walwala a fuskokin su,
Bayan nan aka kaisu gidan mazajen su, inda Doct Khadija, da kuma Mommy sukayi musu nasiha mai ratsa zuciya.
,tsaknin amare da mahaifyar amare wato hajara, suka dunga kukan rabuwa, da kyar aka kwace hajara daga hannun su, sannan suka bar gidan su amare, kowa ya koma gidajen sa.......
.BAYAN WATANNI BIYAR.
nakuda take ba gaggau tawa, yayin da take jin marar ta nayi mata radadi da ciwo, rintse idanuwan ta tayi, hawaye na bin kan kuncin ta. Ba zato taji marar ta ya rike, ihuu! ta fasa wanda ya gauraye gaba daya ilahirin dajin. hatake kowane halitta na ruwa ya fara fito wa, suna nufan inda take,
yayin da aljanun ruwa da kuma yan ruwa suka fara zagaye ta, suna shafar cikin ta, wani karan! ta kuma fasawa,
Gaba daya ta jigata, yayin da numfashi ta ya fara sarke wa, huxu ta fara yi, inda gumi ya fara keto mata,
Shafa kan Amriya daya daga cikin aljanun ruwa tayi, sannan ta fara hura mata iska ajiki, yayin Da gefe guda wata Aljanar ruwaye ta fara tura cikin dan tayi nasaran haifi ?an cikin nata.
Danna Cikin Aljanar ruwar tayi, hatake Amriya ta fasa wani irin razanannen kara, wanda yasa aka soma iska mai mugun karfi,
Numfashin tane ya fara kasa, inda daga karshe tayi nasaran numfashi wanda yasa santalele jariri fadowa.
Hatake kukan jaririn ya gauraye dajin, kwanciyar Amriya tayi tana saukar da hajiyan zuciya.
??♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀?????????????????
COMMENT & SHARE PLS???
ALKALAMIN??????
A'ISHA M.B???
(Baby Isha)
Kuje kawai, kubar ni hanan, nasan yadda zan lallaba na rayu a wajan nan.
Cike da tausaya wa Yusuf yace, Allah sarki Kabir kayi hakuri ka tashi mu tafi, Allah ya ruga daya rubuta cewa abunda zai faru kenen, ka daina ganin laifin kanka, babu wanda yazo duniyar nan sannan yace bai taba laifi bah, so kaga Amriya zata dube ka da idon rahama kuma sannan ta yafe maka, kaji.
Maza taso mu tafi, mikar da Kabir Yusuf yayi, inda Kabir ya soma tafiya, amma cikin rashin sa'a jiri ya dibe shi ya fadi a wajan sumamme.
Hankalin su Sadiq ne ya tashi! ganin Kabir cikin mawuyacin halin, jijjigashi suka soma yi amma koh gizau baiyi ba, su Sani na ganin aka suka salallaba sannan suka harce.
Cikin tashin hankali! suka Cincibi Kabir, sannan suka fara tafiya, saida suka kai bakin titin, sannan suka nufi wajan motar su, yayin da gefe guda idanuwan jama'a akansu,
Dire Kabir suka yi acikin mota, sannan Sadiq ya tada mota suka bar wajan, basu nufi koh ina bah sai hospital. Direct reception suka shiga dashi, inda nurses suka bawa kabir gado, aka shigs emergency room dashi.
Daukar wayar sa Khalid yayi, ya sanar da su Dad da kuma su Aunty amarya halin da ake ciki.
Cikin kankanin lokaci, gabsdyaa family suka bayyana a wajan, fuskar Mommy mahaifyar Kabir ne yayi shabe shabe da hawaye, sannan tace, shidai dana tun da yazo duniya cikin fuskan tar kalubale yake, Allah ka kawo masa agaji, kwantar mata da hankali Dad ya shiga yi, .
Kallon su Khalid Doct Khadija tayi,sannan tace mene ne ya faru a inda kuka je?,
Tun daga abunda ya faru har karshe Khalid ya zayyane musu.
Jinjina kai kawai Doct Khadija tayi, sannan tace shikenen abunda nake gudu shi yake shirin faruwa, Kallon ta Aunty amarya tayi tace, menene yake shirin faruwa Khadija?,
Kafin Doct Khadija ta bawa Aunty amarya amsa, wata nurse ta futo daga daga room din,
Ganin nurse din yasa dukkan su mikewa, sannan suka ce ya jikin nasa?,
Nurse ta basu amsa da cewa alhamdulilah mun samu ya farfado, amma munji yana kiran sunan wata wai Amriya, da alamun itadin wata ce a rayuwar sa.
kuma bincike ya nuna cewa yana saka tunani a ranshi sosai, kuma yana yawan shiga damuwa akan wani abu, a gaskiya kuma ya kamata ace idan kuna da abun kuyi gaggawar bashi, in bah aka bah, wannan abun zai iya affecting kwakwal war sa.
Gaban kowannen sune ya fadi, yayin da kowa ya rasa ta cewa, Yusuf ne yayi karfin halin fadin shikenen insha Allah zamu bashi duk abinda yake bukata, shin yanzu zamu iya shiga mugan sa?.
Yes of course Why not, zaku iya shiga, amma dan Allah banda haya niya, domin mara lafiya yana bukatar hutu, zaku iya shiga, yanzu zanje pharmacy ne domin siyo maganin da doctor yayi prescribing za'a bashi, tana kaiwa nan ta fuce daga wajan.
Cikin room din suka shiga, inda suka tarar da kabir sai zubda hawaye yake, gefe guda kuma sunan Amriya kawai yake kira.
Tausayi sane yaka masu, tabbas so yayi wa Kabir mugun kamu.
Kallon sa suka yi, yayin da suka ji yana fadin. Ki dawo rayuwa ta, zan baki kulawar da baki taba tsammani bah, kada ki gujeni, domin idan kika barni zan shiga wani hali, sonki a raina ya riga daya zama dashashe, wanda babu wanda ya isa ya iya cire sonki a raina, Please Amriya, i need you, i want you to stay with me for the rest of my life, dan Allah ki bani last chance,
Ya karashe maganar hawaye nabin gefen fuskan shi.
Zuwa Mommy tayi daff dashi sannan ta rungume sa, tare da fashe wa da kuka, kuka sauran yan dakin suka fashe dashi, yayin da aka rasa mai rarrashin wani.
Jin koke-koke, yayi yawa a dakin yasa su doctor's saurin nufa dakin, tarar dasu suka yi kowannen su na kuka.
Gyaran murya daya daga cikin doctor's din yayi yace, aba dan Allah, wannan mara lafiya fah muna tunanin zaku tafi dashi gida,saboda jikin shi yayi kwari sosai, amma dubi yadda kuka sashi a gaba, yana kuka kuma nayi , an rasa mai rarrashin wani acikin ku, Please ku futo.
Futa gaba daya suka yi daga cikin dakin, bayan hours aka sallame su daga asibityn, bayan sati daya, jikin Kabir yayi sauki sosai,kamar bashi bah, Amma har yanzu bai daina tunanin Amriya bah.
Inda gefe guda kuma aka saka auren Khadija kanwar sadiq da kuma A'isha, sosai aka sha shagalin aure, akayi buki na buga wa a jarida, babu wanda bai halarci bikin bah, amma duda akan babu walwala a fuskokin su,
Bayan nan aka kaisu gidan mazajen su, inda Doct Khadija, da kuma Mommy sukayi musu nasiha mai ratsa zuciya.
,tsaknin amare da mahaifyar amare wato hajara, suka dunga kukan rabuwa, da kyar aka kwace hajara daga hannun su, sannan suka bar gidan su amare, kowa ya koma gidajen sa.......
.BAYAN WATANNI BIYAR.
nakuda take ba gaggau tawa, yayin da take jin marar ta nayi mata radadi da ciwo, rintse idanuwan ta tayi, hawaye na bin kan kuncin ta. Ba zato taji marar ta ya rike, ihuu! ta fasa wanda ya gauraye gaba daya ilahirin dajin. hatake kowane halitta na ruwa ya fara fito wa, suna nufan inda take,
yayin da aljanun ruwa da kuma yan ruwa suka fara zagaye ta, suna shafar cikin ta, wani karan! ta kuma fasawa,
Gaba daya ta jigata, yayin da numfashi ta ya fara sarke wa, huxu ta fara yi, inda gumi ya fara keto mata,
Shafa kan Amriya daya daga cikin aljanun ruwa tayi, sannan ta fara hura mata iska ajiki, yayin Da gefe guda wata Aljanar ruwaye ta fara tura cikin dan tayi nasaran haifi ?an cikin nata.
Danna Cikin Aljanar ruwar tayi, hatake Amriya ta fasa wani irin razanannen kara, wanda yasa aka soma iska mai mugun karfi,
Numfashin tane ya fara kasa, inda daga karshe tayi nasaran numfashi wanda yasa santalele jariri fadowa.
Hatake kukan jaririn ya gauraye dajin, kwanciyar Amriya tayi tana saukar da hajiyan zuciya.
??♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀???♀?????????????????
COMMENT & SHARE PLS???
ALKALAMIN??????
A'ISHA M.B???
(Baby Isha)