Sashe 39
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fa蓷uwa mom tayi kasa tareda fasa ihuu wanda yan gidan sukayo hanyar dakin.
Duk abunda Mom keyi Duk a idon Salma, amma babu halin futowa tafada sbd tana a kulle ne.
Bude kofa Kabir yayi, inda su nadira mah suka Iso gurin, Mamakine yakama kowannensu Ganin wuka a hannun amriya, ga mom rai a hannun Allah.
Direct wajan Mom kabir yanufa a firgice yace Mom meyafaru, Mom tace" Zata kasheni, ku taimakeni, kada kubari takasheni..
"
Kallon Amirya Kabir yayi, gaban Amriya ne ya fadi ganin idanuwansa sun kada sunyi jajir, tunda take bata taba ganin ranshi ya 'baci bah sai yau. Hatake yaji wani tsanan Amriya takara karuwa acikin zuciyarshi.
Tashi yayi tareda shake mata wuya yace , "Menene mahaifiyata ta miki kikeson kikashe ta dama ashe mashekiya aka auramin bansanibah?"
Kakari Amriya tafari , sakinta Kabir yayii , inda Amriya ta fara tari, idanuwanta suka ciciko da hawaye tace "Wallahi karya takemin sharri tayimin so take ace ni mashekiya ce."
Mom tace, "Kabir wlh bah karya nayi mata bah, Kuma abunda baka sanibah shine itace ta kashe Ummi sannan ta batar da Ummi sbd bataso na tona mata asiri yasata kokarin kasheni."
Zaro idanuwa gaba d'ayaba suka yi.
馃ス馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶
Allah sarki amriya baiwar Allah koya zata kaya a nan gaba, mujedai zuwa. daga taku baby isha wato Aisha m.B.
COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯2锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯3锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 (AISHA M.B)
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍
------------------------
Tass Amirya taji saukan mari a fuskanta, Dafe kuncinta tayi wanda ke mata zugi da radadi,
Kallon kabir tayi ta ce
"Meyasa zaka mare ni?
Saboda kawai na tsaya akan gaskiya, na tsaya, tsayin daka, domin cetan wannan Ahalin."
Shiruuuu, Nadira tafada da karfi, tareda fadin,
"Banyi tsanmmanin aka daga gareki bah Amriya, tabbas kin cutar damu, wane laifi muka Aikata miki? Shin mun taba cutar dake ne tun sanda kike Zaune a gidan nan, koh kuma mun taba tauye miki hakkinki, menene bamu miki bah, duda cewar bamusan ke Wacece bah, aka muka dauke ki kamar yar uwar mu, muka had'a kai muka zauna tare, amma kirasa da abunda zaki saka mana sai tsiya"
Kabir yace Toh a yau bah gobe bah zaki bar wannan gidan.
Dakatar dashi Aunty Amarya Tayi, tace Bai kamata ace kun yanke hukunci ba tareda, kunyi bincike bah, ku yanzu a Sanin ku da Amriya" ta taba yinkurin cutarda daya daga cikin wannan Ahalin? Dan Allah ku dunga bincike kafun yanke hukunci.
Share hawayen da ke shirin zubo mata tayi, tace naji na Amince cewar zantafi, amma Kuma dole a yau bah gobe bah, zan tona asirin wannan makirar" matar, Kallon Kabir Amriya tayi tace, wannan matar da kake Kira mahaifiya, kake bauta mata bah dare bah rana, toh itadin bah mahaifiyar kah bace bah, itadin basaja kawai takeyi, tana nuna cewar ita ta haifeka.
Fashewa" Mom tayi da kuka" tace, yau ni ake karya tawa agaban yayana, da mijina, Allah saiya saka min, Tunda ni na Haifi abuna bah wani bah.
Nuna mata hanyar futa yayi yace, futa daga nan, banason na kara sake hada ido dake, na tsaneki, tsana mafi muni, bantaba tsanan wata Mace a duniyar nan sama dake.
Ka mata Ai ace nasa aka ma min ke, Jami'ai su tafidake, amma bazan yi Akan bah saboda ni nasan darajar Mace, Dan aka fucemin daga gida,
Amriya tace Dan Allah ku saurareni, zanyi maka bayani, wannan bah itace mahaifiyar kah bah, mom itace ta kashe Ummi, takuma batarda Salma.
Rike hannunta yayi yanufi hanyar waje da itah, kokarin kwace kanta takeyi, amma Ya cutura,
Tsakiyan parlour ya nufa Tareda jefata akasa, faduwa Amriya tayi, inda kafanta ya gurde, wani azzababben" Kara tasaki,
Maza kifuta daga gidanan, yafada tareda, jefa mata pillow" a fuska. Yana mai fadin' wai waye ya turoki? Me kike bukata daga wannan family? Shin kudine koh, Dukiya, kokuma" turoki akayi ki kashe wannan Ahalin.
Tukunan mah Wacece?
Mikewa Amriya tayi daga kasan da take, ta Kalli Kabir" tace, nidin ALJANAR RUWA CE, daga teku na futo, Kuma nazo gidanan ne badan komai bah, Dan na karbi zobena da ta subuce tafada hannunka, na ceci rayuwarka batareda nasan ko waye kai bah,
Bantaba tunanin da abunda zaka sakamin ba kenen,
Rike kanshi Kabir yayi yace ALJANAR RUWA, Aljanar ruwa, kin isheni da wannan zance naki, kina tunanin, ni Kabir zan yarda da zancenki cewar ke ALJANAR RUWA CE. Toh ki tsaya kiji ni da kyau, wlh babu abunda nafi tsana da kyama a duniyar nan samada ALJANAR RUWA, su suka hallakar da kakana, bazan taba manta da wannan mumunan ranar bah,
dalilin aka yasa, naci alwashin cewa dole saina zama mai company kifi, don kawai nasamu aka mamun wadanda suka kashe kakana, Hmmm babu Wanda yasan asalin labarin, Dan aka, maza kifuta daga gidanan, Kokuma nasa a kulle min kee a magarkama.
Hada hannuwanta waje guda, Amriya tayi tace, "Naji basai ka yarda dani bah, amma Dan Allah ku yarda da maganata, da macuciya kuke rayuwa, wannan matar muguwa Ce, ita takashe Ummi, Dan Allah ku yarda dani. Gaskiya nake fada muku, ku taimaka ku ceci baiwar Allah dake dakin ......" Bata karasaba, taji Khalid yana Fadin tunda yace "kije, kitafi mana."
Mom dake bayansu tasaki murmushin mugunta, Tareda daukan ruwan dake cikin Glass Cup na kan dining table, ta watsa ma Amriya Ajiki.
Gurnani Amriya tafarayi, inda fatarta yafara sabulewa, faduwa kasa tayi, tana birgima, sosai tsoro da fargaba yakama ko wannensu,
A hankali, sufarta yafara chanzawa, har sufarta na ALJANAR RUWA ya bayyana.
Zaro ido gabadayansu, sukayi, kara su Khalid suka saki, inda gradma tafadi a wajan sumammiya.
Dafe kansa Kabir yayi wanda yakeji kamar, Hana buga masa guduma. Sadiq da Khalid da sauran yan dakin suka jaa da baya, banda Kabir dayayi zololo, yana Kallon tah.
Juyo da jelanta, na Aljanar ruwa tayi tace, "kwarai nidin ALJANAR RUWA CE, nafada maku cewar, nidin ALJANAR RUWA CE, amma kuka karyatani, toh yau na bayyana kaina"
Dama nace Duk ranar da akasan ni ALJANAR RUWA CE, toh zamana a gidan nan yakare. "A yaud'inan zan koma duniyata, banki bah kona mutu konayi rai."
Zan tafi, bazan sake dawowa bah, Hawaye ne, yafara bin kuncinta, share hawayenta tayi, da bayan hannunta, tacigaba da fadin, kiyafemin, Nayi muku karyar cewar, na manta abunda yafaru, kudin mutanen kwarai nee kun zauna dani,
batareda kunsan asalin Wacece ni bah, Kuma yau zaku rabudani, Dan kunsan asalin Wacece nii, ina godiya da irin kulawa da soyayya da kuka nuna min,
Allah yasaka muku da mafifi cin alkhairy.
Ni zantafi, zan koma inda nafuto, amma Kuma taya akan zata yiwu kenen batareda zobena bah, saidai na zauna, a duniyar ku, har sai sanda aka gindaya min cewar zan mutu, idan ban koma duniyata bah.
Kallon kabir tayi tace, nagode da irin wannan sakayyar. Kuma zaka dawo neman gafarata a gareka. Tana kaiwanan, halittar ta yadawo na mutane. Tashi tayi tanufi hanyar waje.
Dakata, taji Kabir yafada, juyowa tayi tace, meyafaru, Kabir yace kin manta baki karbi takardar sakin ki bah, kije na sakeki, saki daya.
Murmushi wanda yafi kuka ciwo Amriya tayi, tace, nagode sosai. Tana kaiwanan ta fuce daga gidan.
Sosai tausayin Amriya yakama su Aunty Amarya.
Direct wajan gradma da mom suka nufa Tareda .watsawa gradma RUWA, Hatake gradma ta farfado daga suman datayi, ririke kabir Tayi tace waiyyo, ku taimakeni, kabir yace aita ruga data yi tafiyarta,
Rike mom DAD yayi yanufi dakin shi da itah, domin yayi mata maganin ciwon dake kanta.
Tafiya Amriya keyi tana kuka, batareda tasan ko ina bah na layin,
Wani bishiya ta hango, akan yasa ta nufi inda bishiyar take tareda, zama a karkashin bishiyar,
Zama tayi, ta chunkushe waje guda, tana kuka, sheshekar kukan tane ya tashi wata mahaukaciya, dake kwance a wajan,
Tashi mahaukaciyar nan tayi, tanufi inda take,
Mahaukaciyar ta ce, "Kai wanene wannan, me yasa kike kuka."
Tausayin Amriya ne yakama wannan, mahaukaciyar, daga Amriya mahaukaciyar tayi, hada ido sukayi da mahaukaciyar, da sauri mahaukaciyar taja da baya. Tana fadin kece, kece,
"Tabbas kece, Kallonta Amriya tayi, tabbas ta gane wannan matar, itace na jiya wanda ta gani a asibity."
Cikeda tausayawa, Amriya tace,
"Kedin Wacece, waye ya mayarda ke aka, menene kika aikata, ke dama asali mahaukaciya ce?"
Tsugunawa mahaukaciyar tayi, tareda fashewa da kuka, tace,
"Dama ni mahaukaciya ce, bansaniba, Dama hauka nakeyi, shikenen Ashe Dama ni mahaukaciya ce, Dama Banida lafiya."
Rike hannunwanta, Amriya tayi tace, ki nutsu, kada kidamu zaki, zaki samu lafiya da yardar Allah.
"Zan warkar dake, zaki daina hauka, Kuma Duk wanda, tayi miki aka saita dandani kudarta."
Rike hannun matan Amirya tayi gamm, Tare da rintse idanuwanta, Hatake aka Fara wani iska, Tareda guguwa, wanda ya gauraye gabadaya ilahirin, wajan.
.
MANAGE PAGE PLS 馃檹馃檹
COMMENT & SHARE 馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
AISHA M.B (Baby isha)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔?
(J.A.W)
Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥笍
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯4锔忊儯.
WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔? BY BABY ISHA馃挒馃挒 (AISHA M.B)
-----------------------
Jikin mahaukaciyar ne ya fara karkar wa, ta fara shure shure da kafafunta, lokaci daya matar ta kwallah kara wanda ya gauraye dajin.
Daga bisani Kuma tayi Tsit alamun ta tsuma. Kallon ta Amriya tayi, cike da tausaya wa, tace insha Allah zaki samu lafiya, babu wanda zai Kara Kiran ki mahaukaciya,
Tana gama fadin aka ta Mike tsaye Tareda jin ginar da matar a jikin bishiya, daga bisani Kuma tayi tafiyar ta.
Saida dare yayi sosai
matar ta farka daga baccin da takeyi, Kallon Jikinta tayi, taga gany'an yak'i da datti a jikin tah.
Duk abunda Mom keyi Duk a idon Salma, amma babu halin futowa tafada sbd tana a kulle ne.
Bude kofa Kabir yayi, inda su nadira mah suka Iso gurin, Mamakine yakama kowannensu Ganin wuka a hannun amriya, ga mom rai a hannun Allah.
Direct wajan Mom kabir yanufa a firgice yace Mom meyafaru, Mom tace" Zata kasheni, ku taimakeni, kada kubari takasheni..
"
Kallon Amirya Kabir yayi, gaban Amriya ne ya fadi ganin idanuwansa sun kada sunyi jajir, tunda take bata taba ganin ranshi ya 'baci bah sai yau. Hatake yaji wani tsanan Amriya takara karuwa acikin zuciyarshi.
Tashi yayi tareda shake mata wuya yace , "Menene mahaifiyata ta miki kikeson kikashe ta dama ashe mashekiya aka auramin bansanibah?"
Kakari Amriya tafari , sakinta Kabir yayii , inda Amriya ta fara tari, idanuwanta suka ciciko da hawaye tace "Wallahi karya takemin sharri tayimin so take ace ni mashekiya ce."
Mom tace, "Kabir wlh bah karya nayi mata bah, Kuma abunda baka sanibah shine itace ta kashe Ummi sannan ta batar da Ummi sbd bataso na tona mata asiri yasata kokarin kasheni."
Zaro idanuwa gaba d'ayaba suka yi.
馃ス馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶馃槶
Allah sarki amriya baiwar Allah koya zata kaya a nan gaba, mujedai zuwa. daga taku baby isha wato Aisha m.B.
COMMENT & SHARE PLS 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯2锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯3锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED 鉁嶏笍 BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒 (AISHA M.B)
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*鉁嶏笍
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i.鉁忥笍
------------------------
Tass Amirya taji saukan mari a fuskanta, Dafe kuncinta tayi wanda ke mata zugi da radadi,
Kallon kabir tayi ta ce
"Meyasa zaka mare ni?
Saboda kawai na tsaya akan gaskiya, na tsaya, tsayin daka, domin cetan wannan Ahalin."
Shiruuuu, Nadira tafada da karfi, tareda fadin,
"Banyi tsanmmanin aka daga gareki bah Amriya, tabbas kin cutar damu, wane laifi muka Aikata miki? Shin mun taba cutar dake ne tun sanda kike Zaune a gidan nan, koh kuma mun taba tauye miki hakkinki, menene bamu miki bah, duda cewar bamusan ke Wacece bah, aka muka dauke ki kamar yar uwar mu, muka had'a kai muka zauna tare, amma kirasa da abunda zaki saka mana sai tsiya"
Kabir yace Toh a yau bah gobe bah zaki bar wannan gidan.
Dakatar dashi Aunty Amarya Tayi, tace Bai kamata ace kun yanke hukunci ba tareda, kunyi bincike bah, ku yanzu a Sanin ku da Amriya" ta taba yinkurin cutarda daya daga cikin wannan Ahalin? Dan Allah ku dunga bincike kafun yanke hukunci.
Share hawayen da ke shirin zubo mata tayi, tace naji na Amince cewar zantafi, amma Kuma dole a yau bah gobe bah, zan tona asirin wannan makirar" matar, Kallon Kabir Amriya tayi tace, wannan matar da kake Kira mahaifiya, kake bauta mata bah dare bah rana, toh itadin bah mahaifiyar kah bace bah, itadin basaja kawai takeyi, tana nuna cewar ita ta haifeka.
Fashewa" Mom tayi da kuka" tace, yau ni ake karya tawa agaban yayana, da mijina, Allah saiya saka min, Tunda ni na Haifi abuna bah wani bah.
Nuna mata hanyar futa yayi yace, futa daga nan, banason na kara sake hada ido dake, na tsaneki, tsana mafi muni, bantaba tsanan wata Mace a duniyar nan sama dake.
Ka mata Ai ace nasa aka ma min ke, Jami'ai su tafidake, amma bazan yi Akan bah saboda ni nasan darajar Mace, Dan aka fucemin daga gida,
Amriya tace Dan Allah ku saurareni, zanyi maka bayani, wannan bah itace mahaifiyar kah bah, mom itace ta kashe Ummi, takuma batarda Salma.
Rike hannunta yayi yanufi hanyar waje da itah, kokarin kwace kanta takeyi, amma Ya cutura,
Tsakiyan parlour ya nufa Tareda jefata akasa, faduwa Amriya tayi, inda kafanta ya gurde, wani azzababben" Kara tasaki,
Maza kifuta daga gidanan, yafada tareda, jefa mata pillow" a fuska. Yana mai fadin' wai waye ya turoki? Me kike bukata daga wannan family? Shin kudine koh, Dukiya, kokuma" turoki akayi ki kashe wannan Ahalin.
Tukunan mah Wacece?
Mikewa Amriya tayi daga kasan da take, ta Kalli Kabir" tace, nidin ALJANAR RUWA CE, daga teku na futo, Kuma nazo gidanan ne badan komai bah, Dan na karbi zobena da ta subuce tafada hannunka, na ceci rayuwarka batareda nasan ko waye kai bah,
Bantaba tunanin da abunda zaka sakamin ba kenen,
Rike kanshi Kabir yayi yace ALJANAR RUWA, Aljanar ruwa, kin isheni da wannan zance naki, kina tunanin, ni Kabir zan yarda da zancenki cewar ke ALJANAR RUWA CE. Toh ki tsaya kiji ni da kyau, wlh babu abunda nafi tsana da kyama a duniyar nan samada ALJANAR RUWA, su suka hallakar da kakana, bazan taba manta da wannan mumunan ranar bah,
dalilin aka yasa, naci alwashin cewa dole saina zama mai company kifi, don kawai nasamu aka mamun wadanda suka kashe kakana, Hmmm babu Wanda yasan asalin labarin, Dan aka, maza kifuta daga gidanan, Kokuma nasa a kulle min kee a magarkama.
Hada hannuwanta waje guda, Amriya tayi tace, "Naji basai ka yarda dani bah, amma Dan Allah ku yarda da maganata, da macuciya kuke rayuwa, wannan matar muguwa Ce, ita takashe Ummi, Dan Allah ku yarda dani. Gaskiya nake fada muku, ku taimaka ku ceci baiwar Allah dake dakin ......" Bata karasaba, taji Khalid yana Fadin tunda yace "kije, kitafi mana."
Mom dake bayansu tasaki murmushin mugunta, Tareda daukan ruwan dake cikin Glass Cup na kan dining table, ta watsa ma Amriya Ajiki.
Gurnani Amriya tafarayi, inda fatarta yafara sabulewa, faduwa kasa tayi, tana birgima, sosai tsoro da fargaba yakama ko wannensu,
A hankali, sufarta yafara chanzawa, har sufarta na ALJANAR RUWA ya bayyana.
Zaro ido gabadayansu, sukayi, kara su Khalid suka saki, inda gradma tafadi a wajan sumammiya.
Dafe kansa Kabir yayi wanda yakeji kamar, Hana buga masa guduma. Sadiq da Khalid da sauran yan dakin suka jaa da baya, banda Kabir dayayi zololo, yana Kallon tah.
Juyo da jelanta, na Aljanar ruwa tayi tace, "kwarai nidin ALJANAR RUWA CE, nafada maku cewar, nidin ALJANAR RUWA CE, amma kuka karyatani, toh yau na bayyana kaina"
Dama nace Duk ranar da akasan ni ALJANAR RUWA CE, toh zamana a gidan nan yakare. "A yaud'inan zan koma duniyata, banki bah kona mutu konayi rai."
Zan tafi, bazan sake dawowa bah, Hawaye ne, yafara bin kuncinta, share hawayenta tayi, da bayan hannunta, tacigaba da fadin, kiyafemin, Nayi muku karyar cewar, na manta abunda yafaru, kudin mutanen kwarai nee kun zauna dani,
batareda kunsan asalin Wacece ni bah, Kuma yau zaku rabudani, Dan kunsan asalin Wacece nii, ina godiya da irin kulawa da soyayya da kuka nuna min,
Allah yasaka muku da mafifi cin alkhairy.
Ni zantafi, zan koma inda nafuto, amma Kuma taya akan zata yiwu kenen batareda zobena bah, saidai na zauna, a duniyar ku, har sai sanda aka gindaya min cewar zan mutu, idan ban koma duniyata bah.
Kallon kabir tayi tace, nagode da irin wannan sakayyar. Kuma zaka dawo neman gafarata a gareka. Tana kaiwanan, halittar ta yadawo na mutane. Tashi tayi tanufi hanyar waje.
Dakata, taji Kabir yafada, juyowa tayi tace, meyafaru, Kabir yace kin manta baki karbi takardar sakin ki bah, kije na sakeki, saki daya.
Murmushi wanda yafi kuka ciwo Amriya tayi, tace, nagode sosai. Tana kaiwanan ta fuce daga gidan.
Sosai tausayin Amriya yakama su Aunty Amarya.
Direct wajan gradma da mom suka nufa Tareda .watsawa gradma RUWA, Hatake gradma ta farfado daga suman datayi, ririke kabir Tayi tace waiyyo, ku taimakeni, kabir yace aita ruga data yi tafiyarta,
Rike mom DAD yayi yanufi dakin shi da itah, domin yayi mata maganin ciwon dake kanta.
Tafiya Amriya keyi tana kuka, batareda tasan ko ina bah na layin,
Wani bishiya ta hango, akan yasa ta nufi inda bishiyar take tareda, zama a karkashin bishiyar,
Zama tayi, ta chunkushe waje guda, tana kuka, sheshekar kukan tane ya tashi wata mahaukaciya, dake kwance a wajan,
Tashi mahaukaciyar nan tayi, tanufi inda take,
Mahaukaciyar ta ce, "Kai wanene wannan, me yasa kike kuka."
Tausayin Amriya ne yakama wannan, mahaukaciyar, daga Amriya mahaukaciyar tayi, hada ido sukayi da mahaukaciyar, da sauri mahaukaciyar taja da baya. Tana fadin kece, kece,
"Tabbas kece, Kallonta Amriya tayi, tabbas ta gane wannan matar, itace na jiya wanda ta gani a asibity."
Cikeda tausayawa, Amriya tace,
"Kedin Wacece, waye ya mayarda ke aka, menene kika aikata, ke dama asali mahaukaciya ce?"
Tsugunawa mahaukaciyar tayi, tareda fashewa da kuka, tace,
"Dama ni mahaukaciya ce, bansaniba, Dama hauka nakeyi, shikenen Ashe Dama ni mahaukaciya ce, Dama Banida lafiya."
Rike hannunwanta, Amriya tayi tace, ki nutsu, kada kidamu zaki, zaki samu lafiya da yardar Allah.
"Zan warkar dake, zaki daina hauka, Kuma Duk wanda, tayi miki aka saita dandani kudarta."
Rike hannun matan Amirya tayi gamm, Tare da rintse idanuwanta, Hatake aka Fara wani iska, Tareda guguwa, wanda ya gauraye gabadaya ilahirin, wajan.
.
MANAGE PAGE PLS 馃檹馃檹
COMMENT & SHARE 馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
AISHA M.B (Baby isha)
2/28/24, 22:12 - AISHA M.B (Baby isha): https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
JAJIRTATTAU WRITER'S ASSOCIATION 馃枈锔?
(J.A.W)
Rubutu baiwa ce daga Allah,jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan kasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauk'i鉁忥笍
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 4锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍4锔忊儯4锔忊儯.
WRITTEN & DIRECTED 馃枈锔? BY BABY ISHA馃挒馃挒 (AISHA M.B)
-----------------------
Jikin mahaukaciyar ne ya fara karkar wa, ta fara shure shure da kafafunta, lokaci daya matar ta kwallah kara wanda ya gauraye dajin.
Daga bisani Kuma tayi Tsit alamun ta tsuma. Kallon ta Amriya tayi, cike da tausaya wa, tace insha Allah zaki samu lafiya, babu wanda zai Kara Kiran ki mahaukaciya,
Tana gama fadin aka ta Mike tsaye Tareda jin ginar da matar a jikin bishiya, daga bisani Kuma tayi tafiyar ta.
Saida dare yayi sosai
matar ta farka daga baccin da takeyi, Kallon Jikinta tayi, taga gany'an yak'i da datti a jikin tah.