Sashe 45
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hada hannayen sa, Sadiq yayi waje guda, yace, Dan Allah badan mu bah, ku taimaka, ku barmu, mu futa, kuna dai ganin rayukansu yana cikin hatsari, kubari mu kaisu, asibity, Dan Allah, ya karashe maganar hawaye na shirin zubo masa.
Dariya suka kuma kwashe dashi a karo na biyu, suka hada baki wajan fadin, kuda futa, saidai gawar ku, baku bah, ran Sadiq da Khalid ne ya baci, lokaci daya, sukayi kan body guard din, domin, su koya musu hankali. Kokawa suka farayi da juna.
Cikin rashin sa'a kuwa ,yan qungiyar asirin suka hadu, suka dunga dukan su Khalid, babu gaggauta wa.
Gasu Dad da kabir rai a hannun Allah, saida suka farfasa wa su Khalid jiki, sa'anan suka wurgar dasu. Basu jisu a ko ina bah, sai jikin bishiyar gidan, yayinda kan sadiq ya fashe, yafara jini, shi Kuma Khalid ya suma.
Cikin tsanani da ciwo, Sadiq yayi yinkurin mikewa, amma akan ya cutura, Hatake jiri suka dibe shi, ya fadi sumamme.
Wallahi Baku ga komai bah, saina azabtar daku, irin azabar da ko da sunan ku baza ku iya tunawa bah.
Fatima dake d'ad'aure, tace Karima, ki dakata aka, kin ruga da kin azabtar da ahalin nan, ya isa aka, Dan Allah, kiyi hakuri, ki yafe Duk abunda akayi miki, koh Allah munayi masa laifi yana yafe mane, bare Kuma mutum Dan Adam.
Mom tace, ni kuma Banida zuciyar yafiya, bana yafe Duk abunda mutum yayi mun, kamar yadda na fada tun farko, dole saina kawo karshen wannan ahalin tukunan zan samu sukuni.
Doct khadija tace, Karima why, shekaru kenen kina gallaza wa wannan ahalin Ba tareda kowa yasani bah, aka kika rabani da ahalina kikamin sharri akan abunda ban aikata bah kika ce nayi, mene kuma ya rage, muguntar ta isa aka, kodan kinga baki samu wacce zata taka miki Burki bah,
Toh ni inada wacce zata taka miki Burki, wallahi, saikin gana wa aya zakinta.
Mom tace toh shikenen, inajiran Duk wacce zaki kirawo, ina jira,
Da sauri su, Aunty amarya da doct khadija, suka nufi hanyar waje. Tarar da su Sadiq sukayi a yashe cikin jini. Sosai su ke kuka, sun rasa yadda zasu sa rayuwarsu.
Cinci barsu sukayi suka nufi part din Su nadira dasu, inda kowacce ta Fara kula da mijin ta. Kwantar da su Dad akayi, yayin da Aunty amarya ta Bawa Dad magani, yasha,
bayan hour 3, jikin kowannen su ya lafa, yayinda su sadiq sun farka, kuma doct khadija tayi musu treatment, kowa aikinsu ya tashi, amma banda Kabir da haryanzu baiko Motsa bah.
Hankalin su Khalid ne ya kara tashi, Dad yace Meyasa Haryanzu Kabir bai tashi bah, Dan Allah ku ceci rayuwansa, banason wani abu yasami d'ana, doct khadija tace, nayi iya bakin kokarina wajan ganin ya farka, amma babu alamun zai farka, ina tunanin fa ya fada a doguwar suma.
Gaban kowannen su ne ya tashi, grandma tace khadija doguwar suma fah kika ce, yanzu menene mafuta.
Dafe kanta Aunty amarya tayi, tana mai nazarin mafuta a garesu. Da sauri Aunty amarya da Dag'o, sa'anan tace, akwai mafuta, juyowa gabadayansu sukayi, suka hada baki wajan fadin, menene mafuta?
Aunty amarya ta basu amsa da fadin, "Amriya", kwarai kuwa Amriya itace mafuta, zata iya, da taimakon ta, da taimakon Allah, zata iya cetan shi.
Doct khadija tace da kyar Amriya ta yarda, tazo, saboda ta fadamin cewar bazata kara tako kafarta cikin wannan gidan bah, kuma yanzu bah karamin tsana tayi wa Kabir bah, da kyar mu iya shawo kanta tayi. Tazo, Khalid yace insha Allah zamu yi iya bakin kokarin mu, wajan ganin ta zo. balla kofa sukaji anyi.
""""""""""""''''''''''''''''''''''""""""""""""""""""
Rasss gaban Amriya ya fadi ! , zuciyar ta, yafara Dukan uku uku, dafa ta doct Amina tayi tace, y'ata Amriya meyafaru?
Amriya tace, Ammi", jikina yana bani cewar, ahalin dana baro suna cikin halin tsaka mai wuya, tundazu gabana yake ta faduwa, yusuf yace toh kije ki gani mana, ko kuma muje,
Sai a lokacin Amriya ta tuna da irin cin mutuncin da suka mata. Amsa ta bawa yusuf da fadin, bazanje bah, na fasa, na ruga dana daukar wa kaina alkawarin bazan sake sanya kafafuwa na a wannan ahalin bah, dan aka, su nemar wa kansu mafuta, batareda taimakona bah.
COMMENT & SHARE PLS.
ALKALAMIN
AISHA M.B
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*??
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.??
ALJANAR RUWA CE ??♀??
PAGE 4??7????4??8??
WRITTEN & DIRECTED??
BY AISHA M.B (BABY ISHA) ???
----------------------------------------
cikin rashin fahimtar maganar Amriya Doct Amina tace, taimako Kuma! Wane taimako kike musu? Ganin aka yasa Amriya Saurin chanza magana da fadin, Aa Ammi kawai dai nafada ne cewar bazan Kara taimakon su bah, amma wasa nake babu wani abu.
Rike hannunwan ta Ammi tayi tace Amriya kenen, yanzu kenen baki yarda dani bah, kinai tsoro ne? na ruga dana fada miki cewa ki dauke mu tamkar ahalin ki, ki daukeni tamkar mahaifiyar ki, ki fadamin gaskiya,
Dan jimmm Amriya tayi, sa'anan tace ina tsoron bayyana muku wacece ni ne saboda, dalilin akan ne yasa wancan ahalin suka koreni, Kuma ina tsoron kada kuskure daya faru ya Kara maimai ta kansa.
Kallon ta bban yusuf yayi, yana mai fadin, Aa y'ata babu abunda zai faru, ki shafa wa zuciyar ki ruwan sanyi, bazamu taba butul talki bah kinji,
Gyaran murya Amriya tayi sa'anan tace, a gaskiya nidin bah mutum bace kamar yadda kukayi tsanmmani, nidin ALJANAR RUWA CE, Amma Dan Allah kuyi hakuri ban fada muku asalin wacece ni bah kafun na Fara zama daku a matsayin bakuwa, ni yanzu mah zan tafi,
Kallon Ammi Amriya tayi tace, gaskiya Duk wacce ta sameki a matsayin uwa, toh tabbas bah karamar yar sa'a bace, rayuwata bah karamin kyau zaiyi bah,
Ni yanzu zan tashi na tafi zanje na cigaba da lallaba rayuwata.
Jin kalaman ta, yasa Jikin kowanne sune yayi sanyi, shafar fuskar ta Ammi tayi tace, Aa Amriya kada kidamu muna tare dake Duk rintsi Duk wuya, baza mu taba rabuwa dake bah, Sanin cewar ke bah mutum bace akan bazai sanya mu gujeki bah, koh kadan baki yi kalan wa enda suke cutarwa bah, Kuma nidin zan kulada ke tamkar yadda mahaifiya zata kuka da yarta .
Ki sani mu dake gabadaya ahalin ne yanzu, kada ki kara bambamta kanki damu kinji, nima na rasa y'ata mafi soyuwa a gareni kamar dai yadda kema kika rasa mahaifiyar ki, dan aka yanzu kinzama y'ata
tabbas kedin yar sa'a ce, na tabbata da mahaifiyar ki tana nan zata yi farin cikin ganin wannan d'iya tata wacce take tattare da sa'a da Kuma alkhairy, na tabbata a koda yaushe zata kasance tana Alfa'ari dake.
Murmushi Amriya tayi sa'anan tace nagode sosai Ammi, hakika kedin mahaifiya ce ta kwarai, bazan taba mantawa da irin alkhairy da kika aikata a gareni bah, rungume ta Ammi tayi Tana Mai fadin Allah yayi miki albarka y'ata.
Tura baki gaba Yusuf yayi Tareda cewar, wato yanzu Ammi kinsamu Auta, ni kuma za'a manta dani koh, murmushi Ammi tayi tace Yusuf kenen sarkin k'ishi toh kaima tawo na sama albarka,
Tashi yayi ya nufi inda su Amriya ke Zaune, yana isa ya zauna a kusada Ammi yace, toh nima asaka min albarka,
Tom shikenen yusuf Allah yayi maka albarka, Allah ya baka Mace ta gari wacce zata haifa min jikoki,
Yusuf yace, Aba Ammi jikoki kuma tun yanzu, Abba yace, toh yusuf idan bakayi aure ka haifan mana jikoki bah, me kake so kayi, wai yaushe zaka futo da mata nee,
Yusuf yace kada kadamu Abba nan bada dadewa bah insha Allah, Amriya tace Kardai ka dauko mana mumuna irin wannan budurwar taka dana gani.
Kallon sa sukayi baki daya, Ammi tace Dama kanada wacce kakeso baka taba Sanar mana bah, Sosa k'eya yusuf yayi Tareda fadin, Hmmm Ammi fah karya Amirya takeyi, babu wata budurwar danake da.
Amriya tace Bawani karyar da nayi, ai ranar nan na ganta, yusuf yace a ina kika ganta din? a awajan nan.. ganin Amriya na shirin tona masa asiri yasa yayi Saurin daukan pillow zai buge ta dashi,
Amriya na ganin aka tayi Saurin mikewa tareda nufa hanyar daki da gudu, Ammi tace Kardai ka cutar min da d'iya, dan bazan kyale ka bah, Yusuf yace Kinaji fah Ammi wlh karya take min
Abba yace mum yarda karya take amma kada ka Bari wannan watan ya Kare baka kawo mana suruka bah kaji na fada maka,
Yusuf yace aba Abba wata daya fah, ina laifin shekara, yanzu ni ina zanje na samo budurwa na nawa maka cikin wata nan,
Abba yace Oho duk inda Kaga yayi maka ka samo , mudai burin mu ka kawo ta mugan ta, inba aka bah da kaina zan aurar dakai.
Shagwaba fuska yusuf yayi, yana mai fadin Ammi kinajin mijinki koh wai ni zai aurar, kenen auran dole za'a min. Ammi tace kwarai kuwa auren dole za muyi maka, danna ga idan bah auren dolen muka makaba, toh bazaka futo mana da suruka bah.
Yusuf yace Tom shikenen zan futo da mata, amma gaskiya sai an karamin lokaci, danni bah yaro bane bah, Ammi tace kaji dashi dai,
-----------------------------
Cikin tsorata gabadaya suka juya don ganin wanene, juyawar su keda wuya suka ga Mom a tsaye ta dora wuka akan wuyan Fatima wato matar Dad,
dayan hannunta kuma rike take da files, Gyaran murya tayi sa'anan tace kuna ji kuna gani zan kashe ta a gaban ku batareda kun ceci rayuwarta bah,
Dafe zuciyarshi Dad yayi wanda yakeji tamkar zata fashe sabida kunci da takaici,
Cillawa Dad document din hannunta mom tayi, tana mai fadin wannan itace kadarorin ka gabadaya, ka saka hannu, kasaka cewar wannan kadarar Ba taka bace ta Karima ce, in Kuma bah aka bah, kana gani zan kashe ta har lahira.
Kallon Fatima Dad yayi wacce ta rintse idanuwan ta hawaye na zubowa kan kuncin ta, sannan yace dama Fatima kina a raye ban Sani bah, meyasa baki fadamin cewar kina raye bah Tsawon wadanan shekarun, kinsan wane Hali na Shiga tsawon wadanan shekarun da bakya tareda dani.
Dariya suka kuma kwashe dashi a karo na biyu, suka hada baki wajan fadin, kuda futa, saidai gawar ku, baku bah, ran Sadiq da Khalid ne ya baci, lokaci daya, sukayi kan body guard din, domin, su koya musu hankali. Kokawa suka farayi da juna.
Cikin rashin sa'a kuwa ,yan qungiyar asirin suka hadu, suka dunga dukan su Khalid, babu gaggauta wa.
Gasu Dad da kabir rai a hannun Allah, saida suka farfasa wa su Khalid jiki, sa'anan suka wurgar dasu. Basu jisu a ko ina bah, sai jikin bishiyar gidan, yayinda kan sadiq ya fashe, yafara jini, shi Kuma Khalid ya suma.
Cikin tsanani da ciwo, Sadiq yayi yinkurin mikewa, amma akan ya cutura, Hatake jiri suka dibe shi, ya fadi sumamme.
Wallahi Baku ga komai bah, saina azabtar daku, irin azabar da ko da sunan ku baza ku iya tunawa bah.
Fatima dake d'ad'aure, tace Karima, ki dakata aka, kin ruga da kin azabtar da ahalin nan, ya isa aka, Dan Allah, kiyi hakuri, ki yafe Duk abunda akayi miki, koh Allah munayi masa laifi yana yafe mane, bare Kuma mutum Dan Adam.
Mom tace, ni kuma Banida zuciyar yafiya, bana yafe Duk abunda mutum yayi mun, kamar yadda na fada tun farko, dole saina kawo karshen wannan ahalin tukunan zan samu sukuni.
Doct khadija tace, Karima why, shekaru kenen kina gallaza wa wannan ahalin Ba tareda kowa yasani bah, aka kika rabani da ahalina kikamin sharri akan abunda ban aikata bah kika ce nayi, mene kuma ya rage, muguntar ta isa aka, kodan kinga baki samu wacce zata taka miki Burki bah,
Toh ni inada wacce zata taka miki Burki, wallahi, saikin gana wa aya zakinta.
Mom tace toh shikenen, inajiran Duk wacce zaki kirawo, ina jira,
Da sauri su, Aunty amarya da doct khadija, suka nufi hanyar waje. Tarar da su Sadiq sukayi a yashe cikin jini. Sosai su ke kuka, sun rasa yadda zasu sa rayuwarsu.
Cinci barsu sukayi suka nufi part din Su nadira dasu, inda kowacce ta Fara kula da mijin ta. Kwantar da su Dad akayi, yayin da Aunty amarya ta Bawa Dad magani, yasha,
bayan hour 3, jikin kowannen su ya lafa, yayinda su sadiq sun farka, kuma doct khadija tayi musu treatment, kowa aikinsu ya tashi, amma banda Kabir da haryanzu baiko Motsa bah.
Hankalin su Khalid ne ya kara tashi, Dad yace Meyasa Haryanzu Kabir bai tashi bah, Dan Allah ku ceci rayuwansa, banason wani abu yasami d'ana, doct khadija tace, nayi iya bakin kokarina wajan ganin ya farka, amma babu alamun zai farka, ina tunanin fa ya fada a doguwar suma.
Gaban kowannen su ne ya tashi, grandma tace khadija doguwar suma fah kika ce, yanzu menene mafuta.
Dafe kanta Aunty amarya tayi, tana mai nazarin mafuta a garesu. Da sauri Aunty amarya da Dag'o, sa'anan tace, akwai mafuta, juyowa gabadayansu sukayi, suka hada baki wajan fadin, menene mafuta?
Aunty amarya ta basu amsa da fadin, "Amriya", kwarai kuwa Amriya itace mafuta, zata iya, da taimakon ta, da taimakon Allah, zata iya cetan shi.
Doct khadija tace da kyar Amriya ta yarda, tazo, saboda ta fadamin cewar bazata kara tako kafarta cikin wannan gidan bah, kuma yanzu bah karamin tsana tayi wa Kabir bah, da kyar mu iya shawo kanta tayi. Tazo, Khalid yace insha Allah zamu yi iya bakin kokarin mu, wajan ganin ta zo. balla kofa sukaji anyi.
""""""""""""''''''''''''''''''''''""""""""""""""""""
Rasss gaban Amriya ya fadi ! , zuciyar ta, yafara Dukan uku uku, dafa ta doct Amina tayi tace, y'ata Amriya meyafaru?
Amriya tace, Ammi", jikina yana bani cewar, ahalin dana baro suna cikin halin tsaka mai wuya, tundazu gabana yake ta faduwa, yusuf yace toh kije ki gani mana, ko kuma muje,
Sai a lokacin Amriya ta tuna da irin cin mutuncin da suka mata. Amsa ta bawa yusuf da fadin, bazanje bah, na fasa, na ruga dana daukar wa kaina alkawarin bazan sake sanya kafafuwa na a wannan ahalin bah, dan aka, su nemar wa kansu mafuta, batareda taimakona bah.
COMMENT & SHARE PLS.
ALKALAMIN
AISHA M.B
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JYYV16dbYaX1dykLX7EE91
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*??
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.??
ALJANAR RUWA CE ??♀??
PAGE 4??7????4??8??
WRITTEN & DIRECTED??
BY AISHA M.B (BABY ISHA) ???
----------------------------------------
cikin rashin fahimtar maganar Amriya Doct Amina tace, taimako Kuma! Wane taimako kike musu? Ganin aka yasa Amriya Saurin chanza magana da fadin, Aa Ammi kawai dai nafada ne cewar bazan Kara taimakon su bah, amma wasa nake babu wani abu.
Rike hannunwan ta Ammi tayi tace Amriya kenen, yanzu kenen baki yarda dani bah, kinai tsoro ne? na ruga dana fada miki cewa ki dauke mu tamkar ahalin ki, ki daukeni tamkar mahaifiyar ki, ki fadamin gaskiya,
Dan jimmm Amriya tayi, sa'anan tace ina tsoron bayyana muku wacece ni ne saboda, dalilin akan ne yasa wancan ahalin suka koreni, Kuma ina tsoron kada kuskure daya faru ya Kara maimai ta kansa.
Kallon ta bban yusuf yayi, yana mai fadin, Aa y'ata babu abunda zai faru, ki shafa wa zuciyar ki ruwan sanyi, bazamu taba butul talki bah kinji,
Gyaran murya Amriya tayi sa'anan tace, a gaskiya nidin bah mutum bace kamar yadda kukayi tsanmmani, nidin ALJANAR RUWA CE, Amma Dan Allah kuyi hakuri ban fada muku asalin wacece ni bah kafun na Fara zama daku a matsayin bakuwa, ni yanzu mah zan tafi,
Kallon Ammi Amriya tayi tace, gaskiya Duk wacce ta sameki a matsayin uwa, toh tabbas bah karamar yar sa'a bace, rayuwata bah karamin kyau zaiyi bah,
Ni yanzu zan tashi na tafi zanje na cigaba da lallaba rayuwata.
Jin kalaman ta, yasa Jikin kowanne sune yayi sanyi, shafar fuskar ta Ammi tayi tace, Aa Amriya kada kidamu muna tare dake Duk rintsi Duk wuya, baza mu taba rabuwa dake bah, Sanin cewar ke bah mutum bace akan bazai sanya mu gujeki bah, koh kadan baki yi kalan wa enda suke cutarwa bah, Kuma nidin zan kulada ke tamkar yadda mahaifiya zata kuka da yarta .
Ki sani mu dake gabadaya ahalin ne yanzu, kada ki kara bambamta kanki damu kinji, nima na rasa y'ata mafi soyuwa a gareni kamar dai yadda kema kika rasa mahaifiyar ki, dan aka yanzu kinzama y'ata
tabbas kedin yar sa'a ce, na tabbata da mahaifiyar ki tana nan zata yi farin cikin ganin wannan d'iya tata wacce take tattare da sa'a da Kuma alkhairy, na tabbata a koda yaushe zata kasance tana Alfa'ari dake.
Murmushi Amriya tayi sa'anan tace nagode sosai Ammi, hakika kedin mahaifiya ce ta kwarai, bazan taba mantawa da irin alkhairy da kika aikata a gareni bah, rungume ta Ammi tayi Tana Mai fadin Allah yayi miki albarka y'ata.
Tura baki gaba Yusuf yayi Tareda cewar, wato yanzu Ammi kinsamu Auta, ni kuma za'a manta dani koh, murmushi Ammi tayi tace Yusuf kenen sarkin k'ishi toh kaima tawo na sama albarka,
Tashi yayi ya nufi inda su Amriya ke Zaune, yana isa ya zauna a kusada Ammi yace, toh nima asaka min albarka,
Tom shikenen yusuf Allah yayi maka albarka, Allah ya baka Mace ta gari wacce zata haifa min jikoki,
Yusuf yace, Aba Ammi jikoki kuma tun yanzu, Abba yace, toh yusuf idan bakayi aure ka haifan mana jikoki bah, me kake so kayi, wai yaushe zaka futo da mata nee,
Yusuf yace kada kadamu Abba nan bada dadewa bah insha Allah, Amriya tace Kardai ka dauko mana mumuna irin wannan budurwar taka dana gani.
Kallon sa sukayi baki daya, Ammi tace Dama kanada wacce kakeso baka taba Sanar mana bah, Sosa k'eya yusuf yayi Tareda fadin, Hmmm Ammi fah karya Amirya takeyi, babu wata budurwar danake da.
Amriya tace Bawani karyar da nayi, ai ranar nan na ganta, yusuf yace a ina kika ganta din? a awajan nan.. ganin Amriya na shirin tona masa asiri yasa yayi Saurin daukan pillow zai buge ta dashi,
Amriya na ganin aka tayi Saurin mikewa tareda nufa hanyar daki da gudu, Ammi tace Kardai ka cutar min da d'iya, dan bazan kyale ka bah, Yusuf yace Kinaji fah Ammi wlh karya take min
Abba yace mum yarda karya take amma kada ka Bari wannan watan ya Kare baka kawo mana suruka bah kaji na fada maka,
Yusuf yace aba Abba wata daya fah, ina laifin shekara, yanzu ni ina zanje na samo budurwa na nawa maka cikin wata nan,
Abba yace Oho duk inda Kaga yayi maka ka samo , mudai burin mu ka kawo ta mugan ta, inba aka bah da kaina zan aurar dakai.
Shagwaba fuska yusuf yayi, yana mai fadin Ammi kinajin mijinki koh wai ni zai aurar, kenen auran dole za'a min. Ammi tace kwarai kuwa auren dole za muyi maka, danna ga idan bah auren dolen muka makaba, toh bazaka futo mana da suruka bah.
Yusuf yace Tom shikenen zan futo da mata, amma gaskiya sai an karamin lokaci, danni bah yaro bane bah, Ammi tace kaji dashi dai,
-----------------------------
Cikin tsorata gabadaya suka juya don ganin wanene, juyawar su keda wuya suka ga Mom a tsaye ta dora wuka akan wuyan Fatima wato matar Dad,
dayan hannunta kuma rike take da files, Gyaran murya tayi sa'anan tace kuna ji kuna gani zan kashe ta a gaban ku batareda kun ceci rayuwarta bah,
Dafe zuciyarshi Dad yayi wanda yakeji tamkar zata fashe sabida kunci da takaici,
Cillawa Dad document din hannunta mom tayi, tana mai fadin wannan itace kadarorin ka gabadaya, ka saka hannu, kasaka cewar wannan kadarar Ba taka bace ta Karima ce, in Kuma bah aka bah, kana gani zan kashe ta har lahira.
Kallon Fatima Dad yayi wacce ta rintse idanuwan ta hawaye na zubowa kan kuncin ta, sannan yace dama Fatima kina a raye ban Sani bah, meyasa baki fadamin cewar kina raye bah Tsawon wadanan shekarun, kinsan wane Hali na Shiga tsawon wadanan shekarun da bakya tareda dani.