Sashe 32
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana kaiwa nan ta soka mata wukan da karfi Chan cikinta har ya ratsa jikin bishiyar. Faduwa doct khadija tayi muttaciya
Daga wukan tayi tace ina bukatar jinin jariri yanzu nan , angama shugaba,
Akwaishe mun gawar wannan matar a jefa a cikin teku yadda kiyaye zasuyi abincin dare da namanta, angama shugaba.
Hawaye ne yafara zuba a fuskan aunty amarya dake tsaye, cikin ranta tace tabbas matar nan shedaniyace, mara imani, wane sirri nee yake a memory, menene takeson doct khadija tabata, tabbas akwai lauje cikin nadi.
Alhj usman ne yace ranki shi Dade, ga yata zainab tanaso ne tashiga qungiyan devilish,
Kallonta mom tayi tace, yarka CE, Alhj usman yace Eh yata ce, zainab tace ranki shi Dade nima inaso nazama yar qungiya na sha'ara yadda babu Wanda zaimin na Kyale,
Dariya mom ta kwasheda dashi tace karki damu indai zaki iya shan jini toh zaki zama yar qungiya, gobe ki hallarci taro, zaki zamo yar qungiya, kuma sannan dole ki sadaukar da abunda kika fiso,
Zainab tace komai zan iya bayarwa indai har zan kasance a wannan qungiyar .
Tashi mom tayi tace, yanzu kowa zai iya tafiya, yau karku manta kowa yasha jinin akuya, sbd jikina na bani akwai wani iftilahi dake shirin faruwa kwanan nan .
Angama uwar shedanu,
Watsewa kowa yayi daga wajan, inda aka dauki gawar doct khadija aka jefata a ruwa kamar yadda mom ta umarta.
Shiryawa su kabir sukayi tsaff, inda suka
Nufi Airport,
Daukan Wayanshi sadiq yayi, yayi dialing number Nadira ringing biyu ta dauka, Tareda yin sallama, , amsawa yayi yace, my wife to be ykk, murmushi nadira tayi tace Lfy lau, kaifa, sadiq yace ina cikin koshin Lfy kamar yadda kike.
Alhmd Nadira tafada, tana mai fadin wlh Nayi missing dinku yaushe zaku dawo, sadiq yace yau dinnan da yardar Allah.
What, ta tashi a kwance datake tace are you for real, gsk naji dadi sosai,
Shine Kuma baka gayamana bah, murmushi sadiq yayi yace, yanzu dai nafada miki kohh,.
Tom shikenen Allah yadawo daku Lfy, sadiq ya amsa da ameen .
Sadiq yace yanzu jirgi zaitashi, saimun Iso koh, Tom shikenen, ka kulamin da kanka, kabir yace insha Allah, kema ki kulanmun da kanki kinji. Tom Nadira tace, daganan sukayi sallama.
Kashe wayan nadira tayi Tareda saukarda nannauyan ajiyan zuciya,
Su Ummi dake Zaune suna Kallon ikon Allah Tace ohh wayaga su aunty nadira da soyayya, kamar bah da bah dakika mutuwar son yaya kabir. Yanzu Kuma Gashi, yaya sadiq zaki aura, inda Allah ke ikonsa kenen
Murmushi Nadira tayi tace
馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮
-----------------------
馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮
COMMENT & SHARE 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:09 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IhGI6IqdpVVABEzyBe7LGM
馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔?
馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠
馃挒馃挒馃挒馃挒
馃尮Bissmillahi rahamani raheem馃尮
ALJANAR RUWA CE BOOK 2 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯2锔忊儯鈴?3锔忊儯3锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒
------------------------
Murmushi nadirah tayi tace Allah ya ruga daya kaddara cewa bani zan aureshibah, banice na dasawa kaina sonsa bah lkcn danace inason yahya kabir, idona yarufene akansa, kuma yanzu Allah yabani mafi alkhairy, kuma gashi yahya sadiq dinmah ya Maye gurbin yahya kabir . Kuma naga aibakwa sonsu aka baku.
Gabadayansu sukace mezai hana musosu, saidai fatima da Aka bawa yahya khaleed .
Yamutse fuska fatima tayi tace nifah Allah yahya khaleed inba biyayya iyaye bah bazan aureshibah. Tunda sukatafi koh kirana baitaba yibah ,sai shegen jijidakai jaraba ni nama rasa da yahya kabir da shi wanne yafi jijidakai.
Aba kema kinsan yahya kabir yayi gaba wlh cewar nadirah.
Toh susuka sani wlh koh ajikina
Nadirah tace Yanzu tsoro na daya nee, shine kada agano cewar amriya bah mutum bace shine kawai tsoron danake jii.
Dan jimm gabadayansu sukayi Fatima tace wlh abunda nima nake tsoro kenen sbd idan akasani most especially yahya kabir zai iya saa a kulleta a gidan yari.
Insha Allah mah akan bazata faruba cewar kalisat. Tashi Ummi tayi tace kunga bah zama yakamta muyi bah kunsan yau zasu dawo muje mufara shirye shirye. Oh akane fah kunga kutashi muje.
Tashi sukayi inda sukafara gyara gidan.
Kalisat dakuma nadirah suka nufi kitchen sukafara shirye shiryen girki.
Saida suka dau 1:30 minutes sannan suka gaba komai dakomai .
Dakinsu triplet salma tashiga tace sufuto abinci yayi ready. Gamunan zuwa cewar adeef.
Bayan tafuto tanufi dakinsu mom tace angama lunch food. Mom tace kee malama dallah fuce kiban guri.
da mamakin ta ummi tace Mom meyafaru kuma me aka miki Dan Allah mom idan nice namiki laifi kiyi hkr ki gayamin zan kiyaye gaba.
Kallonta Mom tayi sannan ta buga murmushi yake tace sorry ummi wlh damuwa ce tasani yimiki ihuu kinji. Shikenen mom ,fucewa tayi daga dakin sannan tanufi dakin aunty amarya.
Bayan fucewar ummi mom tayi dariyar mugunta sannan tabude drower tadauko wani dunkullalen magani. Tareda juyashi a hannunta tace yanzu aka soma wasan.
Saina kasheku gabadaya sannan dukiya gidanan yazama nawa na ni kadai. Futowa tayi daga dakin ganin bah kowa a parlour yasata nufah dining inda kuloli na abinci ke jere akai.
Kallonsu tayi tareda bude abinci gabadaya tafara barbade abinci da guba . Sannan tayi saurin rufeshi.
Ammi kiyi hkr kidaina kuka Dan Allah banajin dadi, yanzu daga yin mafarki saiki tashi kina kuka, kallonsa tayi tace aba yusuf yanzu wajan shekara 20 kenen da yan kai, bah ranar dazata tashi tafadi banyi mafarkin yata bah. Jikina yanabani cewar yata tana raye
Ammi kinayi mafarkinne sbd kinsa abun aranki, babu inda mutacce yake dawo duniya wai yacigaba da rayuwa. Gashi inason zuwa wajan aiki ankawo case wanda zan gabatar gobe a kotu. Yanzu taya zan iya zuwa kina kuka.
Daddy Dan Allah kashawo kanta. Dago kai daddy yayi yace yusuf nikam mezance .
Nace mata mu fauwala wa Allah komai, ba ita kadai take jin kunci bah nikaina mah aka, so mezanyi . Yanzu gashi har B.P ne da itah
Kuma at anytime idan tacigaba zai iya zama high. Yusuf kawai kaje wajan aikinka nizan rarrashi abata ba kaiba.
Maza maza ka wuce kaje. Amma daddy bazan iya tafiya bah batareda naga tadaina kukan bah.
Ni dadi nadai taurin kai nace maka katafi koh i know what am saying. Okay daddy shikenen zantafi amma ka tabbatar kasata farinciki, kuma kasa taci abinci. Never mind.
Fucewa yusuf yayi sannan ya shige mota dafa kan tyring motan yayi wani hawaye mezafi nabin kuncinsa.yace Allah sarki kanwata , Allah yajikanki da rahama. Share hawayenshi yayi yatada mota sannan yafuce daga gidan .
Bayan fucewarshi daddy ya tashi yaje kusada ammi tareda rike hannunta yace. Aba my ameenatuwa kiyi hkr kidaina kuka. Kinji adua yakamta mudunga mata bah kuka bah, kinji.
Ammi tace nikasakeni nayi kuka naa, aba my dankalin Hausa, kinsan mena tuna ranar auren mu dakika sha asha ado da dambareren jambaki, sai kika zama kamar indon kauye
Dariya manya ammi tayi tace kafara kohh, nace kadaina tsokanata , Aa nibazan daina bah har lckn wata mata tamiki gira wanda daya yayi hanyar arewa daya kuma yayi kudu
Hatare suka kwashe da dariya gwani sha'awa, share fuskanta ammi tayi tace kaiko meyasa koda yaushe idan ina cikin bakinciki saika San yadda zakayi kasani farinciki gsk kaidin na mussaman nee.
Daddy yace kwarai kuwa nidin na mussanman nee aii sbd ni nakine kema tawace.
Dan aka tashi muje muci abinci. Aa nibazanci bah. Masha Allah kenen yin kishiya a gidanan babu fashi kenen yafada cikin zolaya. Aba my chief Ni banaso cewar ammi,
Toh tunda bakya so kitashi muje muci kinji.
Tashi sukayi cikeda kaunar juna .
""""""""""""""""""""""""''"""
Jin hana kwankwasa kofa yasa Nadira tashi tanufi kofa tareda budewa. Ganinsu kabir nee yasata farinciki sannan tafara kiran sauran hatare gabadayansu suka iso, rungume amriya sukayi . Sosai kowa yayi farinciki da dawowansu,
Idan bangare guda kuwa ma'akata suka fara shigo da akwatuna dozen dozen da kayayyaki . Sannan suka shigardasu ciki babbar daki na ajiya suka tafi.
Futowa Mom tayi tace wow my son kundawo lfy. dasauri kabir yaje ya rungumeta sannan yace i really Miss you mom.
Murmushi mugunta tayi tace aba son yaushe kuka tafi da Jataka fara missing dina takarashe maganar tana kallon amriya. Idanuwan amriya ne yasauka akan yatsan Mom wanda zobenta ke sanye ajiki.
Sai a lkcn gabanta yakara faduwa . Tace kindai rantse saikin GA bayan wannan ahalin toh wlh muzuba mugani Allah bazai baki damar cimma mummunar manufanki akan wannan ahalinbah
Sakin Mom kabir yayi yanufi wajan aunty amarya yagaisheta sosai aunty amarya taji dadin dawowansu,
Itama amriya batayi kasa a gwiwa bah tanufi wajan aunty amarya sannan ta gaisheta, sosai aunty amarya ta tarbeta hannu bibiyu.
Aka gabadayansu sukafara gaisawa da juna cikeda kaunar junansu.
Mom tace yata amriya bah fada maiyakawo gaba, nibakizo kingaisheni bah aii. Cikeda jin takaici ta tashi tanufi wajan mom,
Sannan ta gaisheta tah. Kallonta Mom tayi cikin kasa da murya tace yakika ga salon nawa.
Murmushi amriya tayi tace yayi kuma aciki harda Nasaran daukan zobena dakikayi, kisani cewa wahalar da kanki kawai kikeyi bah wani abuba, irinku kamata ai ace kutsaya kuna tallah goro a kasuwa. Jin zafin maganar amriya Mom tayi har makogaronta.
Grandma tace haryanzu Baku gama kusun kusun dakukeyi bah. Murmushi Mom tayi tace grandma kinsan tsakani ya da uwa sai Allah. Yanzu bah wannan bah kutashi kuje kuci abinci.
Kabir yace okay mom baramuje mudan watsa ruwa muyi sallah.
Tashi gabadayansu sukayi inda suka nufi part dinsu .
Bayan sungama komai da komai suka nufi hanyar dining. Daidai lkcn itama amriya tafuto daga part din aunty amarya.
Zama gabadayansu sukayi inda mom tafara bude musu abincin. Kallonta Khalid yayi yace Mom ke bazaki ciba, mom tace eh wlh nakoshi,
Kallon abincin amriya tayi taga tabbas abincinan an zuba guba aciki. Murmushi amriya tayi cikin zucinyata tace kindai dage saikin ga bayan wannan ahalin
Serving dinsu gabadaya mom tafarayi idon kabir ne yasauka akan yatsan Mom wanda zoben amriya kesanye yace Mom dama zobenan na wajan ki , eh wlh yana waje na sanda naje dakinka naganshi akan table, nima kuma zoben na burgeni shiyasa nasaka kafun ka dawo , kabir yace amma naji dadi dakikasa sbd idan kikasa kamar nasaka nee
,Daukan chokula gabadayansu sukayi tareda yin adua suka tsokala chokali zasu faraci .
Daga wukan tayi tace ina bukatar jinin jariri yanzu nan , angama shugaba,
Akwaishe mun gawar wannan matar a jefa a cikin teku yadda kiyaye zasuyi abincin dare da namanta, angama shugaba.
Hawaye ne yafara zuba a fuskan aunty amarya dake tsaye, cikin ranta tace tabbas matar nan shedaniyace, mara imani, wane sirri nee yake a memory, menene takeson doct khadija tabata, tabbas akwai lauje cikin nadi.
Alhj usman ne yace ranki shi Dade, ga yata zainab tanaso ne tashiga qungiyan devilish,
Kallonta mom tayi tace, yarka CE, Alhj usman yace Eh yata ce, zainab tace ranki shi Dade nima inaso nazama yar qungiya na sha'ara yadda babu Wanda zaimin na Kyale,
Dariya mom ta kwasheda dashi tace karki damu indai zaki iya shan jini toh zaki zama yar qungiya, gobe ki hallarci taro, zaki zamo yar qungiya, kuma sannan dole ki sadaukar da abunda kika fiso,
Zainab tace komai zan iya bayarwa indai har zan kasance a wannan qungiyar .
Tashi mom tayi tace, yanzu kowa zai iya tafiya, yau karku manta kowa yasha jinin akuya, sbd jikina na bani akwai wani iftilahi dake shirin faruwa kwanan nan .
Angama uwar shedanu,
Watsewa kowa yayi daga wajan, inda aka dauki gawar doct khadija aka jefata a ruwa kamar yadda mom ta umarta.
Shiryawa su kabir sukayi tsaff, inda suka
Nufi Airport,
Daukan Wayanshi sadiq yayi, yayi dialing number Nadira ringing biyu ta dauka, Tareda yin sallama, , amsawa yayi yace, my wife to be ykk, murmushi nadira tayi tace Lfy lau, kaifa, sadiq yace ina cikin koshin Lfy kamar yadda kike.
Alhmd Nadira tafada, tana mai fadin wlh Nayi missing dinku yaushe zaku dawo, sadiq yace yau dinnan da yardar Allah.
What, ta tashi a kwance datake tace are you for real, gsk naji dadi sosai,
Shine Kuma baka gayamana bah, murmushi sadiq yayi yace, yanzu dai nafada miki kohh,.
Tom shikenen Allah yadawo daku Lfy, sadiq ya amsa da ameen .
Sadiq yace yanzu jirgi zaitashi, saimun Iso koh, Tom shikenen, ka kulamin da kanka, kabir yace insha Allah, kema ki kulanmun da kanki kinji. Tom Nadira tace, daganan sukayi sallama.
Kashe wayan nadira tayi Tareda saukarda nannauyan ajiyan zuciya,
Su Ummi dake Zaune suna Kallon ikon Allah Tace ohh wayaga su aunty nadira da soyayya, kamar bah da bah dakika mutuwar son yaya kabir. Yanzu Kuma Gashi, yaya sadiq zaki aura, inda Allah ke ikonsa kenen
Murmushi Nadira tayi tace
馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮
-----------------------
馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮馃挮
COMMENT & SHARE 馃檹馃檹馃檹
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒(AISHA M.B)
2/28/24, 22:09 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IhGI6IqdpVVABEzyBe7LGM
馃鈥嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔忦煣溾€嶁檧锔?
馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠馃寠
馃挒馃挒馃挒馃挒
馃尮Bissmillahi rahamani raheem馃尮
ALJANAR RUWA CE BOOK 2 馃鈥嶁檧锔忦煂婐煂? PAGE 3锔忊儯2锔忊儯鈴?3锔忊儯3锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BY BABY ISHA 馃挒馃挒馃挒
------------------------
Murmushi nadirah tayi tace Allah ya ruga daya kaddara cewa bani zan aureshibah, banice na dasawa kaina sonsa bah lkcn danace inason yahya kabir, idona yarufene akansa, kuma yanzu Allah yabani mafi alkhairy, kuma gashi yahya sadiq dinmah ya Maye gurbin yahya kabir . Kuma naga aibakwa sonsu aka baku.
Gabadayansu sukace mezai hana musosu, saidai fatima da Aka bawa yahya khaleed .
Yamutse fuska fatima tayi tace nifah Allah yahya khaleed inba biyayya iyaye bah bazan aureshibah. Tunda sukatafi koh kirana baitaba yibah ,sai shegen jijidakai jaraba ni nama rasa da yahya kabir da shi wanne yafi jijidakai.
Aba kema kinsan yahya kabir yayi gaba wlh cewar nadirah.
Toh susuka sani wlh koh ajikina
Nadirah tace Yanzu tsoro na daya nee, shine kada agano cewar amriya bah mutum bace shine kawai tsoron danake jii.
Dan jimm gabadayansu sukayi Fatima tace wlh abunda nima nake tsoro kenen sbd idan akasani most especially yahya kabir zai iya saa a kulleta a gidan yari.
Insha Allah mah akan bazata faruba cewar kalisat. Tashi Ummi tayi tace kunga bah zama yakamta muyi bah kunsan yau zasu dawo muje mufara shirye shirye. Oh akane fah kunga kutashi muje.
Tashi sukayi inda sukafara gyara gidan.
Kalisat dakuma nadirah suka nufi kitchen sukafara shirye shiryen girki.
Saida suka dau 1:30 minutes sannan suka gaba komai dakomai .
Dakinsu triplet salma tashiga tace sufuto abinci yayi ready. Gamunan zuwa cewar adeef.
Bayan tafuto tanufi dakinsu mom tace angama lunch food. Mom tace kee malama dallah fuce kiban guri.
da mamakin ta ummi tace Mom meyafaru kuma me aka miki Dan Allah mom idan nice namiki laifi kiyi hkr ki gayamin zan kiyaye gaba.
Kallonta Mom tayi sannan ta buga murmushi yake tace sorry ummi wlh damuwa ce tasani yimiki ihuu kinji. Shikenen mom ,fucewa tayi daga dakin sannan tanufi dakin aunty amarya.
Bayan fucewar ummi mom tayi dariyar mugunta sannan tabude drower tadauko wani dunkullalen magani. Tareda juyashi a hannunta tace yanzu aka soma wasan.
Saina kasheku gabadaya sannan dukiya gidanan yazama nawa na ni kadai. Futowa tayi daga dakin ganin bah kowa a parlour yasata nufah dining inda kuloli na abinci ke jere akai.
Kallonsu tayi tareda bude abinci gabadaya tafara barbade abinci da guba . Sannan tayi saurin rufeshi.
Ammi kiyi hkr kidaina kuka Dan Allah banajin dadi, yanzu daga yin mafarki saiki tashi kina kuka, kallonsa tayi tace aba yusuf yanzu wajan shekara 20 kenen da yan kai, bah ranar dazata tashi tafadi banyi mafarkin yata bah. Jikina yanabani cewar yata tana raye
Ammi kinayi mafarkinne sbd kinsa abun aranki, babu inda mutacce yake dawo duniya wai yacigaba da rayuwa. Gashi inason zuwa wajan aiki ankawo case wanda zan gabatar gobe a kotu. Yanzu taya zan iya zuwa kina kuka.
Daddy Dan Allah kashawo kanta. Dago kai daddy yayi yace yusuf nikam mezance .
Nace mata mu fauwala wa Allah komai, ba ita kadai take jin kunci bah nikaina mah aka, so mezanyi . Yanzu gashi har B.P ne da itah
Kuma at anytime idan tacigaba zai iya zama high. Yusuf kawai kaje wajan aikinka nizan rarrashi abata ba kaiba.
Maza maza ka wuce kaje. Amma daddy bazan iya tafiya bah batareda naga tadaina kukan bah.
Ni dadi nadai taurin kai nace maka katafi koh i know what am saying. Okay daddy shikenen zantafi amma ka tabbatar kasata farinciki, kuma kasa taci abinci. Never mind.
Fucewa yusuf yayi sannan ya shige mota dafa kan tyring motan yayi wani hawaye mezafi nabin kuncinsa.yace Allah sarki kanwata , Allah yajikanki da rahama. Share hawayenshi yayi yatada mota sannan yafuce daga gidan .
Bayan fucewarshi daddy ya tashi yaje kusada ammi tareda rike hannunta yace. Aba my ameenatuwa kiyi hkr kidaina kuka. Kinji adua yakamta mudunga mata bah kuka bah, kinji.
Ammi tace nikasakeni nayi kuka naa, aba my dankalin Hausa, kinsan mena tuna ranar auren mu dakika sha asha ado da dambareren jambaki, sai kika zama kamar indon kauye
Dariya manya ammi tayi tace kafara kohh, nace kadaina tsokanata , Aa nibazan daina bah har lckn wata mata tamiki gira wanda daya yayi hanyar arewa daya kuma yayi kudu
Hatare suka kwashe da dariya gwani sha'awa, share fuskanta ammi tayi tace kaiko meyasa koda yaushe idan ina cikin bakinciki saika San yadda zakayi kasani farinciki gsk kaidin na mussaman nee.
Daddy yace kwarai kuwa nidin na mussanman nee aii sbd ni nakine kema tawace.
Dan aka tashi muje muci abinci. Aa nibazanci bah. Masha Allah kenen yin kishiya a gidanan babu fashi kenen yafada cikin zolaya. Aba my chief Ni banaso cewar ammi,
Toh tunda bakya so kitashi muje muci kinji.
Tashi sukayi cikeda kaunar juna .
""""""""""""""""""""""""''"""
Jin hana kwankwasa kofa yasa Nadira tashi tanufi kofa tareda budewa. Ganinsu kabir nee yasata farinciki sannan tafara kiran sauran hatare gabadayansu suka iso, rungume amriya sukayi . Sosai kowa yayi farinciki da dawowansu,
Idan bangare guda kuwa ma'akata suka fara shigo da akwatuna dozen dozen da kayayyaki . Sannan suka shigardasu ciki babbar daki na ajiya suka tafi.
Futowa Mom tayi tace wow my son kundawo lfy. dasauri kabir yaje ya rungumeta sannan yace i really Miss you mom.
Murmushi mugunta tayi tace aba son yaushe kuka tafi da Jataka fara missing dina takarashe maganar tana kallon amriya. Idanuwan amriya ne yasauka akan yatsan Mom wanda zobenta ke sanye ajiki.
Sai a lkcn gabanta yakara faduwa . Tace kindai rantse saikin GA bayan wannan ahalin toh wlh muzuba mugani Allah bazai baki damar cimma mummunar manufanki akan wannan ahalinbah
Sakin Mom kabir yayi yanufi wajan aunty amarya yagaisheta sosai aunty amarya taji dadin dawowansu,
Itama amriya batayi kasa a gwiwa bah tanufi wajan aunty amarya sannan ta gaisheta, sosai aunty amarya ta tarbeta hannu bibiyu.
Aka gabadayansu sukafara gaisawa da juna cikeda kaunar junansu.
Mom tace yata amriya bah fada maiyakawo gaba, nibakizo kingaisheni bah aii. Cikeda jin takaici ta tashi tanufi wajan mom,
Sannan ta gaisheta tah. Kallonta Mom tayi cikin kasa da murya tace yakika ga salon nawa.
Murmushi amriya tayi tace yayi kuma aciki harda Nasaran daukan zobena dakikayi, kisani cewa wahalar da kanki kawai kikeyi bah wani abuba, irinku kamata ai ace kutsaya kuna tallah goro a kasuwa. Jin zafin maganar amriya Mom tayi har makogaronta.
Grandma tace haryanzu Baku gama kusun kusun dakukeyi bah. Murmushi Mom tayi tace grandma kinsan tsakani ya da uwa sai Allah. Yanzu bah wannan bah kutashi kuje kuci abinci.
Kabir yace okay mom baramuje mudan watsa ruwa muyi sallah.
Tashi gabadayansu sukayi inda suka nufi part dinsu .
Bayan sungama komai da komai suka nufi hanyar dining. Daidai lkcn itama amriya tafuto daga part din aunty amarya.
Zama gabadayansu sukayi inda mom tafara bude musu abincin. Kallonta Khalid yayi yace Mom ke bazaki ciba, mom tace eh wlh nakoshi,
Kallon abincin amriya tayi taga tabbas abincinan an zuba guba aciki. Murmushi amriya tayi cikin zucinyata tace kindai dage saikin ga bayan wannan ahalin
Serving dinsu gabadaya mom tafarayi idon kabir ne yasauka akan yatsan Mom wanda zoben amriya kesanye yace Mom dama zobenan na wajan ki , eh wlh yana waje na sanda naje dakinka naganshi akan table, nima kuma zoben na burgeni shiyasa nasaka kafun ka dawo , kabir yace amma naji dadi dakikasa sbd idan kikasa kamar nasaka nee
,Daukan chokula gabadayansu sukayi tareda yin adua suka tsokala chokali zasu faraci .