Sashe 33
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ku dakata sukaji amriya tafada, da kallon mamaki gabadayansu suke binta dashi.
Sadiq yace amriya meyasa zakice mu dakata, amriya tace zakusan dalili, tashi tayi tareda daukan wani plate din tazuba abinci sannan tasa agaban Mom tareda daukan chokali ta ajiye agabanta.
Amriya tace aba Mom dinmu taza'ayi kina matsayin uwa agidanan bazaki ci abinci bah, ke yakamata ace kinfaraci.
Murmushin yake Mom tayi tace ai idan kunci kamar nacine, ni naruga danaci. Amriya tace amma yadda nagani shine wannan bai nuna cewa an iba bah tabbas baki ci bah.
Kinsan bamuason kisamu ulcer kinji Mom, kici kinji.
Aba amriya Mom tace fah takoshi muci kawai cewar sadiq.
Babu wanda zaici abincinan, dawani irin jin mamakin jin kalamanta grandma tace ohh ni halimatu sadiya shin amarina fadamana dalilin dayasa bazamuci abincinan bah.
Mom kuwa ranta indan yakai dubu yabaci . Amriya tace dalilina shine wannan abincin akwai guba acikinta.
Hatare suka ada baki wajan cewa guba kuma, nadira tace meyasa zamu saka guba amriya, wlh bamusa guba bah.
Amriya tace nasan baku bane kukasa, amma Mom tasani.
Zaro ido Mom tayi tace nikuma amriya sbd me zanyi kokarin cutarda iyalina, sune fah komai nawa takarashe maganar hawaye nabin fuskanta. Kuma tunda Baku yarda danibah zanci abincin daukan chokali tayi zataci abincin, dakatarda itah kabir yayi yace Aa Mom kiyi hkr Dan Allah, ba abunda zaisa mu zargeki
Dan aka babu abunda zai hana muci abincinan. Babu wanda zaici abincinan, aba amriya hankalinki guda kuwa yara susha wahala dafamana abinci kuma kice bazamu ciba grandma takarashe maganar taja chokali zata faraci.
Ganin akan yasa amriya barar da abincin gabadaya sannan ta dauki plate daya na abinci ta fuce waje.
Ganin abun nata bana sawa ido bane suka bi bayanta.
Bude daya daga cikin karnukan gidan tayi tabashi plate na abincin yafaraci, tsayawa gabadayansu sukayi suna kallon ikon Allah.
Aikwan ba'a fi ten minutes bah wannan karen yafara kururuwa yafara futa hayyacinshi jini yafara futowa tabakinsa da Ancinsa.
Zaro ido gabadayasu sukayi cikin tsoro da fargaba, basu ankarabah karen ya fadi a wajan mutacce.
Amriya tace dabba kenen shiyaci abincinan ya mutu da kunci kuma aka za ku mutu,
Kallon Mom aunty amarya da amriya sukayi , hada ido sukayi su uku batareda kowa ya lura dasubah.
Kabir yace tabbas wanda yasaka gubanan yana cikin gidanan kuma dole aganoshi.
Amriya tace bah bukata domin ni naruga danasan wanda tasaka guban nan , zaro ido Mom tayi.
馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒
TOH FAN'S ANAN ZANDAKATA,
COMMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃憦馃憦馃憦
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA馃尯馃尯馃尯
2/28/24, 22:10 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DzIj6Y6KObvD2Bcmg8azU5
馃尮Bissmillahi rahamani rahim 馃尮
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣滒煂?
PAGE 3锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯4锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED馃枈锔? 馃枈锔忦煐婏笍
BY BABY ISHA 馃尯馃尯
-----------------------
Hatake Mom tarike hannunta wanda zoben ke sanye tafara jujuyawa, chak gabadayansu suka kame guri daya banda amriya wacce ke tsaye tana kallon ikon Allah.
Kallonta Mom tayi tareda manna mata ido daya, sosai ran amriya yabaci, tace ke azzalumar mata maza kida wodasu hayyacinsu inba aka bah zanuna miki fushin aljanar ruwa,
Dariya ta kwashe dashi tareda fadin ke nan a tunaninki zaki iya tonamin asiri nee impossible, toh barana fada miki koda kinfada musu bazasu taba yarda dake bah, kuma kitsaya kigani agabanki zan kashesu.
Karya kike, wlh indai ina raye bazaki ci galaba akan wannan ahalin bah, wai laifin mesuka miki da har kikeson kiga bayansu,
Babu ruwanki Cewar mom , dole na kashesu most especially kabir idan ban kasheshi bah qungiya bazata dorani akan gujerar sarauta bah na qungiya Dan aka matsa chan yau dinan zankashesu.
Saboda wani banzar kujera kikeso hallaka kowa toh wlh indai har saikin kashesu ne zaki samu kujera toh wlh kin sa a ranki kin rasa.
Haaaaaaa ta kwallah wani ihuu wanda yasa komai na gidan yayi sama, tafarayin gurnani kamar kura.
Murmushi amriya tayi tareda rintse idonta hatake wani brown din aske ya bayyana, bude idanuwanta amriya tayi tadora akan na Mom dake shirin hallaka kabir.
Babu bata lck takamo wuya Mom tareda shaketa, tareda daga ta sama ta fara juyata ta jijigata, sosai Mom ta jigata, cillar da ita kasa amriya tayi,
Amriya nasakin ta Mom tafara tari tareda kallo amriya tace ni zaki yiwa aka, tabbas kin kuna wutan dafa kanki wlh duk wanda yayi dani uwar shedanu bana barinsa a raye, tana kaiwa nan ta bace.
Ba bata lck su kabir suka dawo hayyacinsu, kallo amriya nadira tayi tace amriya meyafaru, meyasa muka futo waje,
Amriya ta bata amsa dacewa babu komi mushiga ciki, gabadaya ciki sukashiga
Babu wanda yatuna komai acikinsu,
Washe gari
Ummi ce hannunta rikeda plate da bawon lemo a hannunta tana tafiya tana yan wake wakenta
Hajiye plate dintayi tareda zama tafara bare lemon domin tasha, kwatsam kuma saitaji kukan mutum daga gefe
A tsorace ta tashi tareda nufa inda takejin kukan tazo zata murda handle din kofan taji andafata, a tsorace tajuyo
Ke ummi mekikeyi hanan wajan, wlh amriya ina zaune kawai naji kukan mutum shine nace barana duba waye yake kuka
Toh shikenen nasan mah babu kowa kije aunty amarya tana kiranki kinji, tom shikenen barana tafi cewar amriya.
Amriya naganin ummi ta tafi ta bude kofan , wani hayaki ne ya buso mata kmr lckn baya, kaucewa tayi,
Kallon dakin tayi taga duhu sosai ko yatsunta bata iya gani, magana tafarayi kamar aka waye, wanene Hanan, waye yake kuka.
Still ba'a amsa mata bah, hannunta ne yayi nasaran taba socket na kunna wuta, babu bata lck ta kunna wutan dakin Hatake wuta ya baiyyana,
Zaune take ta chunkushe guri daya kanta a tsakanin cinyoyinta gefe guda kuma jikinta yana zagaye da kachochi inda gashinta wanda yake da tsayi yayi fari da datti,
Amriya batayi kasa a gwiwa bah takarasa wajan matan tareda fadin wacece kee meyasa kike hanan wajan waya miki aka kifadamin namiki alkawari zan taiamaka miki.
Ture amriya matar tayi hatake tafadi.
Tana mai fadin kibar nan kitafi, banaso, bana bukatar taiamakonki, kitafi, karki sa rayuwanki a atsari na rokeki kitafi tana Kaiwa nan ta fashe da matsanancin kuka mai cin raii.
Sosai amriya bata ji dadin ganin matar nan acikin wannan halin bah, batayi kasa a gwiwa bah takara nufa wajan matar,
Dakatarda ita tayi tareda fadin kada kimatso kusada nii, na gayamiki banaso kitafi nace kije bana bukatan taimakon naki, wlh banaso.
da sauri amriya ta isa wajan matar tareda rike hannunta hawaye yafara Bin kuncinta tace Dan Allah na rokeki kada ki koreni kigayamin wayamiki aka, kuma sannan kedin wacece mekikayi da har kika cancanci a wulakantaki ta wannan hanyar.
Nuna jikin bango matar tayi, kallon inda take nunawa amriya tayi, photo ne wanda wata mata da DAD sukayi.
Amriya tace wannan kamar DAD nake gani, matar tace shine wacce take kusada shi nice,
dawani kallon mamaki amriya ta kalleta tareda fadin taya aka zata kasance , kwarai kuwa nice shidin mijina nee.
Azabure amriya ta tashi tace wannan karyan banza nee DAD bashida wata matar, mata biyu nee dashi ,aunty amarya dakuma Mom.
Kallon amriya matar tayi tace wannan matar ta cutardani bah adadi ta azabtar dani bah iyaka, kuma sannan takeso ta kashe dana Dan Allah kada kibari ta cutarda dana ,
Cikin rashin fahimtar maganta amriya tace danki kuma waye danki, jinkaran tafiya yasa matar ture amriya,
tareda cemata ta futa
Kifuta, Dan Allah kitafi, amriya tace taya zantafi batareda kingayamin waye danki bah kuma waya miki aka,
Nace miki ki tafi koda nafada miki babu abunda zaki iyayi akai Dan aka kitafi bana bukata,
Amma dan Allah kifadamin,. Kitafi bana bukata matar ta daka wa amriya tsawa, babu bata lck amriya tafuta daga dakin.
Hatake kofan dakin ya rufe kansa, barin wajan amriya tayi tanufi dakin aunty amarya,
Tana shiga kuwa tayi sa'a babu kowa a dakin sai aunty amarya zuwa kusada ita amriya tayi tace aunty amarya, dago kai aunty amarya tayi tace laa amriya kece dama yaushe kika shigo,
Aunty amarya inason namiki wata tambaya, toh amriya Allah yasa nasani,
Amriya tace shin kafun keda Mom DAD yataba yin aurene , aunty amarya tace yes of course mana, bana fadamiki bah sunanta fatima amma a garin haihuwa ta rasu shima danda ta haifa yabita.
Amma meyasa kike tambaya, girgiza Kai kawai amriya tayi tace bakomai kawaidai inason nasani nee. Barana jee cewar amriya.
Fucewa tayi daga daki tareda tambayar kanta cewa toh tunda fatima ta rasu wacece ita wannan toh.
Bah tsanmani taji ankira sunanta juyawan dazatayi saita ashe DAD ne, gabadaya kowa na family Suna zauna da alaman ita ake jira .
Amsawa tayi tareda gaisheshi tace trudge kadawo DAD, murmushi yayi yace jiya daddare na dawo lkcn dana dawo Mom tace mun kunyi bacci shiyasa bantasheku bah.
Okay Tom DAD andawo lfy, lfy kalau yata dama mgn mai mahimmanci zamuyi kuma kema tashafe kine kinji Dan aka samu guri ki zauna.
Kmr yadda dad ya umarta aka tasamu guri tazauna tana facing din Mom, inda Mom ta galla mata harara.
Itakuma amriya takauda kai, gyara muryansa DAD yayi yana mai fadin dalilin da yasa kukaga na taraku shine, nida Mom dinku mun yanke hukunci cewa wannan sati Mai zuwa idan Allah yakaimu kabir dakuma Khalid da sadiq za'a daura muku aure. Yanzu yasa zan tambayi ra'ayinku gameda hukuncin dana yanke.
Damm dammm damm gaban amriya yafadi.
Zaro ido kabir yayi tareda mikewa tsaye yace DAD cikin satinan ina laifin nan da watanni, yanzu idan mukayi auren ina zamu zauna
DAD yace tambayata kakeyi duk uban gidajen da kakedasu bazaka iya daukan daya kuzauna bah, DAD nidai gsk noo am not ready for this marriage.
How dare you DAD yafada ranshi a bace, yace wlh kabir kafuta idona babu wanda yayi complain saikai dinan ,meyasa toh wlh tunda kace aka mah jibi jibin nan za'a daura auren. Kuma a gidan nan zaku zauna inyaso ka hadiye zuciya ka mutu
Zaro ido gabadayansu sukayi , Khalid yace dad please kada ayi aka Kalli amaren namu koh gyara fah basu faraba , abubuwan nan de na mata duk basuyi bah, kuma ni harga Allah amarya bazata zomin gida tana doyiba,
FATIMA ta karbe mgn dafadi mu dama kodayaushe a gyare muke wlh babu wani doyi idan bazaka iya bah sai ka barmata Gidan kanemi wani,
Sadiq yace amriya meyasa zakice mu dakata, amriya tace zakusan dalili, tashi tayi tareda daukan wani plate din tazuba abinci sannan tasa agaban Mom tareda daukan chokali ta ajiye agabanta.
Amriya tace aba Mom dinmu taza'ayi kina matsayin uwa agidanan bazaki ci abinci bah, ke yakamata ace kinfaraci.
Murmushin yake Mom tayi tace ai idan kunci kamar nacine, ni naruga danaci. Amriya tace amma yadda nagani shine wannan bai nuna cewa an iba bah tabbas baki ci bah.
Kinsan bamuason kisamu ulcer kinji Mom, kici kinji.
Aba amriya Mom tace fah takoshi muci kawai cewar sadiq.
Babu wanda zaici abincinan, dawani irin jin mamakin jin kalamanta grandma tace ohh ni halimatu sadiya shin amarina fadamana dalilin dayasa bazamuci abincinan bah.
Mom kuwa ranta indan yakai dubu yabaci . Amriya tace dalilina shine wannan abincin akwai guba acikinta.
Hatare suka ada baki wajan cewa guba kuma, nadira tace meyasa zamu saka guba amriya, wlh bamusa guba bah.
Amriya tace nasan baku bane kukasa, amma Mom tasani.
Zaro ido Mom tayi tace nikuma amriya sbd me zanyi kokarin cutarda iyalina, sune fah komai nawa takarashe maganar hawaye nabin fuskanta. Kuma tunda Baku yarda danibah zanci abincin daukan chokali tayi zataci abincin, dakatarda itah kabir yayi yace Aa Mom kiyi hkr Dan Allah, ba abunda zaisa mu zargeki
Dan aka babu abunda zai hana muci abincinan. Babu wanda zaici abincinan, aba amriya hankalinki guda kuwa yara susha wahala dafamana abinci kuma kice bazamu ciba grandma takarashe maganar taja chokali zata faraci.
Ganin akan yasa amriya barar da abincin gabadaya sannan ta dauki plate daya na abinci ta fuce waje.
Ganin abun nata bana sawa ido bane suka bi bayanta.
Bude daya daga cikin karnukan gidan tayi tabashi plate na abincin yafaraci, tsayawa gabadayansu sukayi suna kallon ikon Allah.
Aikwan ba'a fi ten minutes bah wannan karen yafara kururuwa yafara futa hayyacinshi jini yafara futowa tabakinsa da Ancinsa.
Zaro ido gabadayasu sukayi cikin tsoro da fargaba, basu ankarabah karen ya fadi a wajan mutacce.
Amriya tace dabba kenen shiyaci abincinan ya mutu da kunci kuma aka za ku mutu,
Kallon Mom aunty amarya da amriya sukayi , hada ido sukayi su uku batareda kowa ya lura dasubah.
Kabir yace tabbas wanda yasaka gubanan yana cikin gidanan kuma dole aganoshi.
Amriya tace bah bukata domin ni naruga danasan wanda tasaka guban nan , zaro ido Mom tayi.
馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒
TOH FAN'S ANAN ZANDAKATA,
COMMENT & SHARE PLEASE 馃憦馃憦馃憦馃憦
ALKALAMIN 馃枈锔忦煐婏笍馃枈锔?
BABY ISHA馃尯馃尯馃尯
2/28/24, 22:10 - AISHA M.B (Baby isha): Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DzIj6Y6KObvD2Bcmg8azU5
馃尮Bissmillahi rahamani rahim 馃尮
ALJANAR RUWA CE 馃鈥嶁檧锔忦煣滒煂?
PAGE 3锔忊儯3锔忊儯鈻讹笍3锔忊儯4锔忊儯
WRITTEN & DIRECTED馃枈锔? 馃枈锔忦煐婏笍
BY BABY ISHA 馃尯馃尯
-----------------------
Hatake Mom tarike hannunta wanda zoben ke sanye tafara jujuyawa, chak gabadayansu suka kame guri daya banda amriya wacce ke tsaye tana kallon ikon Allah.
Kallonta Mom tayi tareda manna mata ido daya, sosai ran amriya yabaci, tace ke azzalumar mata maza kida wodasu hayyacinsu inba aka bah zanuna miki fushin aljanar ruwa,
Dariya ta kwashe dashi tareda fadin ke nan a tunaninki zaki iya tonamin asiri nee impossible, toh barana fada miki koda kinfada musu bazasu taba yarda dake bah, kuma kitsaya kigani agabanki zan kashesu.
Karya kike, wlh indai ina raye bazaki ci galaba akan wannan ahalin bah, wai laifin mesuka miki da har kikeson kiga bayansu,
Babu ruwanki Cewar mom , dole na kashesu most especially kabir idan ban kasheshi bah qungiya bazata dorani akan gujerar sarauta bah na qungiya Dan aka matsa chan yau dinan zankashesu.
Saboda wani banzar kujera kikeso hallaka kowa toh wlh indai har saikin kashesu ne zaki samu kujera toh wlh kin sa a ranki kin rasa.
Haaaaaaa ta kwallah wani ihuu wanda yasa komai na gidan yayi sama, tafarayin gurnani kamar kura.
Murmushi amriya tayi tareda rintse idonta hatake wani brown din aske ya bayyana, bude idanuwanta amriya tayi tadora akan na Mom dake shirin hallaka kabir.
Babu bata lck takamo wuya Mom tareda shaketa, tareda daga ta sama ta fara juyata ta jijigata, sosai Mom ta jigata, cillar da ita kasa amriya tayi,
Amriya nasakin ta Mom tafara tari tareda kallo amriya tace ni zaki yiwa aka, tabbas kin kuna wutan dafa kanki wlh duk wanda yayi dani uwar shedanu bana barinsa a raye, tana kaiwa nan ta bace.
Ba bata lck su kabir suka dawo hayyacinsu, kallo amriya nadira tayi tace amriya meyafaru, meyasa muka futo waje,
Amriya ta bata amsa dacewa babu komi mushiga ciki, gabadaya ciki sukashiga
Babu wanda yatuna komai acikinsu,
Washe gari
Ummi ce hannunta rikeda plate da bawon lemo a hannunta tana tafiya tana yan wake wakenta
Hajiye plate dintayi tareda zama tafara bare lemon domin tasha, kwatsam kuma saitaji kukan mutum daga gefe
A tsorace ta tashi tareda nufa inda takejin kukan tazo zata murda handle din kofan taji andafata, a tsorace tajuyo
Ke ummi mekikeyi hanan wajan, wlh amriya ina zaune kawai naji kukan mutum shine nace barana duba waye yake kuka
Toh shikenen nasan mah babu kowa kije aunty amarya tana kiranki kinji, tom shikenen barana tafi cewar amriya.
Amriya naganin ummi ta tafi ta bude kofan , wani hayaki ne ya buso mata kmr lckn baya, kaucewa tayi,
Kallon dakin tayi taga duhu sosai ko yatsunta bata iya gani, magana tafarayi kamar aka waye, wanene Hanan, waye yake kuka.
Still ba'a amsa mata bah, hannunta ne yayi nasaran taba socket na kunna wuta, babu bata lck ta kunna wutan dakin Hatake wuta ya baiyyana,
Zaune take ta chunkushe guri daya kanta a tsakanin cinyoyinta gefe guda kuma jikinta yana zagaye da kachochi inda gashinta wanda yake da tsayi yayi fari da datti,
Amriya batayi kasa a gwiwa bah takarasa wajan matan tareda fadin wacece kee meyasa kike hanan wajan waya miki aka kifadamin namiki alkawari zan taiamaka miki.
Ture amriya matar tayi hatake tafadi.
Tana mai fadin kibar nan kitafi, banaso, bana bukatar taiamakonki, kitafi, karki sa rayuwanki a atsari na rokeki kitafi tana Kaiwa nan ta fashe da matsanancin kuka mai cin raii.
Sosai amriya bata ji dadin ganin matar nan acikin wannan halin bah, batayi kasa a gwiwa bah takara nufa wajan matar,
Dakatarda ita tayi tareda fadin kada kimatso kusada nii, na gayamiki banaso kitafi nace kije bana bukatan taimakon naki, wlh banaso.
da sauri amriya ta isa wajan matar tareda rike hannunta hawaye yafara Bin kuncinta tace Dan Allah na rokeki kada ki koreni kigayamin wayamiki aka, kuma sannan kedin wacece mekikayi da har kika cancanci a wulakantaki ta wannan hanyar.
Nuna jikin bango matar tayi, kallon inda take nunawa amriya tayi, photo ne wanda wata mata da DAD sukayi.
Amriya tace wannan kamar DAD nake gani, matar tace shine wacce take kusada shi nice,
dawani kallon mamaki amriya ta kalleta tareda fadin taya aka zata kasance , kwarai kuwa nice shidin mijina nee.
Azabure amriya ta tashi tace wannan karyan banza nee DAD bashida wata matar, mata biyu nee dashi ,aunty amarya dakuma Mom.
Kallon amriya matar tayi tace wannan matar ta cutardani bah adadi ta azabtar dani bah iyaka, kuma sannan takeso ta kashe dana Dan Allah kada kibari ta cutarda dana ,
Cikin rashin fahimtar maganta amriya tace danki kuma waye danki, jinkaran tafiya yasa matar ture amriya,
tareda cemata ta futa
Kifuta, Dan Allah kitafi, amriya tace taya zantafi batareda kingayamin waye danki bah kuma waya miki aka,
Nace miki ki tafi koda nafada miki babu abunda zaki iyayi akai Dan aka kitafi bana bukata,
Amma dan Allah kifadamin,. Kitafi bana bukata matar ta daka wa amriya tsawa, babu bata lck amriya tafuta daga dakin.
Hatake kofan dakin ya rufe kansa, barin wajan amriya tayi tanufi dakin aunty amarya,
Tana shiga kuwa tayi sa'a babu kowa a dakin sai aunty amarya zuwa kusada ita amriya tayi tace aunty amarya, dago kai aunty amarya tayi tace laa amriya kece dama yaushe kika shigo,
Aunty amarya inason namiki wata tambaya, toh amriya Allah yasa nasani,
Amriya tace shin kafun keda Mom DAD yataba yin aurene , aunty amarya tace yes of course mana, bana fadamiki bah sunanta fatima amma a garin haihuwa ta rasu shima danda ta haifa yabita.
Amma meyasa kike tambaya, girgiza Kai kawai amriya tayi tace bakomai kawaidai inason nasani nee. Barana jee cewar amriya.
Fucewa tayi daga daki tareda tambayar kanta cewa toh tunda fatima ta rasu wacece ita wannan toh.
Bah tsanmani taji ankira sunanta juyawan dazatayi saita ashe DAD ne, gabadaya kowa na family Suna zauna da alaman ita ake jira .
Amsawa tayi tareda gaisheshi tace trudge kadawo DAD, murmushi yayi yace jiya daddare na dawo lkcn dana dawo Mom tace mun kunyi bacci shiyasa bantasheku bah.
Okay Tom DAD andawo lfy, lfy kalau yata dama mgn mai mahimmanci zamuyi kuma kema tashafe kine kinji Dan aka samu guri ki zauna.
Kmr yadda dad ya umarta aka tasamu guri tazauna tana facing din Mom, inda Mom ta galla mata harara.
Itakuma amriya takauda kai, gyara muryansa DAD yayi yana mai fadin dalilin da yasa kukaga na taraku shine, nida Mom dinku mun yanke hukunci cewa wannan sati Mai zuwa idan Allah yakaimu kabir dakuma Khalid da sadiq za'a daura muku aure. Yanzu yasa zan tambayi ra'ayinku gameda hukuncin dana yanke.
Damm dammm damm gaban amriya yafadi.
Zaro ido kabir yayi tareda mikewa tsaye yace DAD cikin satinan ina laifin nan da watanni, yanzu idan mukayi auren ina zamu zauna
DAD yace tambayata kakeyi duk uban gidajen da kakedasu bazaka iya daukan daya kuzauna bah, DAD nidai gsk noo am not ready for this marriage.
How dare you DAD yafada ranshi a bace, yace wlh kabir kafuta idona babu wanda yayi complain saikai dinan ,meyasa toh wlh tunda kace aka mah jibi jibin nan za'a daura auren. Kuma a gidan nan zaku zauna inyaso ka hadiye zuciya ka mutu
Zaro ido gabadayansu sukayi , Khalid yace dad please kada ayi aka Kalli amaren namu koh gyara fah basu faraba , abubuwan nan de na mata duk basuyi bah, kuma ni harga Allah amarya bazata zomin gida tana doyiba,
FATIMA ta karbe mgn dafadi mu dama kodayaushe a gyare muke wlh babu wani doyi idan bazaka iya bah sai ka barmata Gidan kanemi wani,