Sashe 46
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon shi Fatima tayi tace, Bah lafi na bane, danasan aka zata kasance daban saka rayuwar ku da d'ana a cikin hatsari bah.
Aunty amarya tace bake kika saka rayuwar mu a hatsari bah, wannan shedaniyar matar ce,
Cikeda baccin rai Mom tace kwarai kuwa, nice nan, Wato har kun manta abunda kuka aikata mu shekarun baya da suka gabata kenen, kun manta yadda kuka Shiga tsakanina da yar uwata kuka saka mu cikin kunci da bakin ciki,
Dad yace wai waye yasa kaki kunci,shin nasan ki ne a da? Fadamana me muka aikata miki,
Mom tace bani zaka tambaya bah mahaifin kah dake Kabari zaka tambaya, danshi yasan komai da komai da yafaru, abunda ya aikata shi yake shafar y'ay'an sa kuma gashi harda jikokin da yatara,
Wato kun taru kuna cin Dukiya kuma kudin haram, kun taru kuna siyan tufafi abinci, yin abunda kuka gadama da kudin da ba naku bah ,
Kuma a akan kuke tunanin zan barku ku sha, akan bazata faruba, maza maza kasa hannu akan takardan nan in bah aka bah na yanka wuyan ta yanzu nan.
Cikin fusata Dad yace bazan saka bah, Kuma baki isa kiji mata koda kwarzane ne,
Murmushi mom tayi ta cilla mahaifiyar kabir gun Dad, babu bata lokaci Dad yayi Saurin riketa,
Mom ta kallesu tace, na baka nan da 24hours, da zaka sa hannu akan files dinnan, in bah aka ba, toh na rantse da ubangijin da nake bautawa, gabadaya saina kona ku da ranku, karasa maganar ta keda wuya ta fuce daga cikin dak'in.
Rungume Mahaifyar Kabir Dad yayi, yana mai fadin, ki gafarce ni Fatima, kiyi min aikin gafara, danasan kina raye kuma kina cikin gidanan, dana saka police sun kama Karima. Kiyi hakuri,
murmushi Mahaifyar Kabir tayi tace, babu abunda ka aikata min, yanzu burina shine na sanya d'ana a cikin idona, ina d'ana yake,
Nuna mata inda Kabeer ke kwance Dad yayi, Kallon wajan tayi, yayin da ta sauke idanuwanta akan kabeer, Wanda ke kwance har yanzu ba ya motsi.
Tashi tayi da sauri tareda nufan inda yake, kuramasa idanu tayi hawaye na sauka kan kuncin ta, tace Allah sarki d'ana, wancan azzalumar matar ta rabani dakai, bata Bari naji dimin ka bah, ta dauke min Kai, yanzu bah lallai ka soni kamar yadda ka sota a baya bah.
Tabbas yanada wuya ka iya yarda cewar ni asalin mahaifiyar ka ce, domin kuwa zaka kuma dauka ko wani raina mah hankali za'a kuma yi, tunda na haifo ka wannan duniyar baka taba ganina bah, bare ka kirani mama, ka taimaka ka kirani mahaifiyar ka koda sau daya ne kafun numfashi na na karshe, tana kaiwa nan ta fashe da kuka mai ratsa zuciya,
Jikin gabadayan su ne yayi sanyi, yayin da su kaji tausayin ta ya matukar kamasu. Hawayen dake shirin zubowa Dad yayi Saurin sharewa, tareda fadin, kada kidamu Fatima" yanzu ai kin dawo rayuwar shi, tabbas nasan bazai guje ki bah, Kuma na tabbata zai rike ki hannu bibbiyu,
Fatima tace da wuya ya yarda ni Mahaifyar sace, kasan yadda zuciya ta ke kuna da radadi, kasan yadda naji yayin da ina ji, ina gani, aka raba ni da dana daya tilo, shin meyasa bata dau raina bah ta barni a raye tana gallaza mun azaba, babu irin azabtarwar da bata yi min bah, tabbas laifi na ne, dana dora mata yarda ta, daban dora mata yarda ta ba, da bata aikata akan agareni bah.
Cikin rashin fahimta Dad yace, kamar ya? Shin dama kin San tane tuntuni? Shiru Fatima tayi ba tareda ta bawa Dad amsa bah.
Daga sama sukaji Doct khadija tace, Kuyi hakuri, ku gafarta min, duk abunda ke faruwa da ahalin nan gabadaya laifi na ne,
Tabbas a yau zan bayyana muku gabadaya abunda ya faru, da har kukaji nice da laifi,
Dakatar da ita Dad yayi da fadin, Bamua son jin komai daga gareki, kawai kiyi shiru khadija, hawayen ta Doct khadija ta share, tareda fadin Yahya a matsayina na kanwar ka, ka taimaka kabani Dama daya kacal, zan bayyana Duk kulla kullan da Karima ta aikata. Kaima kasan bazan taba maka karya bah.
Ka yarda dani, Dad yace khadija a matsayin ki na kanwata ai bai kamata ki aikata aka a garemu bah, meyasa kika ci amanan wannan ahalin, meyasa kikayi mana karya, ga mama nan kema kinsan yadda mama take matukar kaunan ki duda cewar bah ita ta haife ki bah, amma tafi rubuta ki akan mu.
Lokacin da Abban mu ya kawo ki gidan mu a matsayin marainiya, aka muka dauke ki tamkar yar ahalin mu har kika girma, soyayya, kulawa, da qauna, babu wanda bamu nuna miki bah, bamu taba bamban ta kan mu da ke bah, amma akan bai hanaki guduwa da wani namijin a wajan bikin ku wanda za'a muku keda Maryam bah, sannan kika je kika aure shi. kinsan halin da muka Shiga da muka ji labarin kin gudu da wani saurayin,
Kinsan kunya da bakin cikin abunda kika aikata ya sanya mahaifin mu har silan akan yasa ya rasa rayuwar shi, meyasa tun farko baki fada mana ga wanda kike so bah, ai dashi zamu baki, basai kin kunyata mu a idanuwan jama'a. Amma bakomai komai yayi farko zaiyi karshe.
Hawaye ne yafara gangaro wa daga idanuwan Doct khadija, cikin sheshekar kuka tace Dan Allah kubani dama daya zan fada muku duk abunda ya faru , tabbas kun yimin gurguwar fahimta ne, ku tsaga ku saurare ni.
Grandma tace toh shikenen y'ata munajin ki, Muhammad Kabari ta fada mana abunda ya faru,
Dad yace Tom shikenen muna jin ki, Kallon su Khalid da su nadira Dad yayi yace, ku bamu waje zamuyi magana.
Dakatar da Dad doct khadija tayi da fadin Aa zuyi zaman su, suma aiba yara bane, ka barsu Suji abunda ya faru.
Amma dan Allah kafun na fara inaso kowa ya bada hankalin shi wajena.
Zama sukayi baki daya, yayin da kowa ya nutsu, tattaro nutsuwan ta Doct khadija tayi,
ta fara magana kamar aka.
Asali nida Karima babban kawaye ne tun muna bording school, zaro ido gabayansu sukayi, what! Dad yafada.
Kwarai kuwa nida Karima babban kawaye ne, Kuma itadin sunan ta hassana ne, sudin yan biyu ne, but not identical twins, abunda yasa bakusan Karima bah shine bata taba yarda tazo gidan mu bah, saidai Ni dakuma Amina, koda tazo bata taba yarda ta shigo bah.
sunan yar uwarta Amina , mun taso Cikeda kaunan junan mu, ko ina tare muke zuwa gidane kawai ke rabani dasu, saboda qaunan junan da mukeyi har alkawari muka daukan wa junan mu cewar Duk y'ay'an da muka Haifa saimun hada su aure, domin akan takara mana zumunci
Nida Amina yar uwarta mun kasance masu kokari a class, yayin da ita bata da kokarin ko kadan, akan yasa muke yawan samu matsala da ita, take nuna k'ishin ta a bayyane, koda gasa ake ta makaranta toh nida Amina ne kawai ake kira gasa.
Amina itace hussainan ta. Amina ta kasance Mace mai hakuri da Kuma kawaici, Tana da farin jini sosai a makaranta, Duk inda Ta shiga mutane na yabon ta.
Ashe akan na bakan tawa Karima, kwatsam wata rana Aka aiko mana da sakon gayyata na makarantu wanda za'a fafata tsakanin dalibai.
Kamar yadda muka saba, a lokacin ne itama Karima tace tanason Shiga gasar da akeyi, Tana son ta nunawa duniya cewar itadin bah doluwa bace bah, abunda yar uwarta keyi zata iya yin finsa mah.
Malaman makaranta kuwa basu ja da akan bah, amma suka mata gargadin cewar indai ta bawa makaranta kunya toh za'a sallameta daga makarantar, cikin rashin tsoron abunda zaizo ya biyo baya Karima ta amince da Sharadin da malamai suka fada mata.
bayan nan, gabadaya makaranta muka hallarci wajan taron daliban da akeyi, yayin da akace Duk wacce taci za'a bata babban kyauta dakuma scholarship na makaranta.
Ni da Kuma Amina mun fafata Kuma munyi nasara, yayin da Karima kuwa ta bamu kunya a bainan jama'a, ganin hanata mata dariya yasa bakin ciki da kuncin ya dameta ta futa daga cikin hall din da gudu tana kuka.
Yayin da mu Kuma aka bamu kyautu tuka da Kuma scholarship, iya kyauta muka karba bamu karbi scholarship bah, akan bah karamin bawa mutanen wajan mamaki yayi bah, inda dalibai suke fatan su sami scholarship, amma mu mun samu munce bamua so, dalilin akan kuwa shine Karima,
Domin kada Karima taji Ba dadi akan yasa muka ki karba, bayan koma wan mu hostel, Karima ta daina mana magana, koh mun mata magana bata kula mu, saidai taita kula wasu kawayen banza marasa tarbiya, akan bah karamin damun yar uwata keyi bah,
Hana tsaka da aka, wani matashi Mai suna Habib Dan sarkin bauchi ya fada a soyayyar Amina, sosai masoyan nan suke shan soyayya, Wanda baki bazai iya masalta irin son da suke wa junan su bah,
Lokacin da muka rubuta WEAC din mu, muka futo da sakamako Mai kyau Dama mu a bangaren science muke nida Amina Ita Kuma Karima ART class, amma duda akan bata futo da sakamako Mai kyau bah.
Akan bah karamin bata ran mahaifin su yayi bah domin kuwa mahaifinsu yana da kudi, dukiya, da Kuma wadatar arziki. Amma ace yarsa bata da kokari koh kadan, cikin baccin rai kuwa, budar bakin mahaifin su keda wuya ya kirata da Mai kwakwalwar kifi, jin akan datayi yasa tun daga ranar ta dora tsanan duniya ta dora mana. Amma akan baisa ta bayyana mana bah.
Hana aka Habib yaje wajan Amina hira, daidai lokacin itama ta ganshi taji duk duniya babu Wanda takeso kamar shi,
Ni kuma a lokacin ne mahaifin ku yace yayi min miji nida Maryam, daga nan sai na dora karatu na a inda na tsaya ban musa bah Kuma na amince da maganarshi, saboda a lokaci Banida wani a raina,
Lokaci zuwa lokaci Habib ke zuwa gidansu Karima har wani sa'in yake futa damu shopping, Hana aka har labari yaje kunnen iyayen su, har sukace masa ya turo magabatan sa, jin akan bah karamin sanya shi farin ciki yayi bah,
Aunty amarya tace bake kika saka rayuwar mu a hatsari bah, wannan shedaniyar matar ce,
Cikeda baccin rai Mom tace kwarai kuwa, nice nan, Wato har kun manta abunda kuka aikata mu shekarun baya da suka gabata kenen, kun manta yadda kuka Shiga tsakanina da yar uwata kuka saka mu cikin kunci da bakin ciki,
Dad yace wai waye yasa kaki kunci,shin nasan ki ne a da? Fadamana me muka aikata miki,
Mom tace bani zaka tambaya bah mahaifin kah dake Kabari zaka tambaya, danshi yasan komai da komai da yafaru, abunda ya aikata shi yake shafar y'ay'an sa kuma gashi harda jikokin da yatara,
Wato kun taru kuna cin Dukiya kuma kudin haram, kun taru kuna siyan tufafi abinci, yin abunda kuka gadama da kudin da ba naku bah ,
Kuma a akan kuke tunanin zan barku ku sha, akan bazata faruba, maza maza kasa hannu akan takardan nan in bah aka bah na yanka wuyan ta yanzu nan.
Cikin fusata Dad yace bazan saka bah, Kuma baki isa kiji mata koda kwarzane ne,
Murmushi mom tayi ta cilla mahaifiyar kabir gun Dad, babu bata lokaci Dad yayi Saurin riketa,
Mom ta kallesu tace, na baka nan da 24hours, da zaka sa hannu akan files dinnan, in bah aka ba, toh na rantse da ubangijin da nake bautawa, gabadaya saina kona ku da ranku, karasa maganar ta keda wuya ta fuce daga cikin dak'in.
Rungume Mahaifyar Kabir Dad yayi, yana mai fadin, ki gafarce ni Fatima, kiyi min aikin gafara, danasan kina raye kuma kina cikin gidanan, dana saka police sun kama Karima. Kiyi hakuri,
murmushi Mahaifyar Kabir tayi tace, babu abunda ka aikata min, yanzu burina shine na sanya d'ana a cikin idona, ina d'ana yake,
Nuna mata inda Kabeer ke kwance Dad yayi, Kallon wajan tayi, yayin da ta sauke idanuwanta akan kabeer, Wanda ke kwance har yanzu ba ya motsi.
Tashi tayi da sauri tareda nufan inda yake, kuramasa idanu tayi hawaye na sauka kan kuncin ta, tace Allah sarki d'ana, wancan azzalumar matar ta rabani dakai, bata Bari naji dimin ka bah, ta dauke min Kai, yanzu bah lallai ka soni kamar yadda ka sota a baya bah.
Tabbas yanada wuya ka iya yarda cewar ni asalin mahaifiyar ka ce, domin kuwa zaka kuma dauka ko wani raina mah hankali za'a kuma yi, tunda na haifo ka wannan duniyar baka taba ganina bah, bare ka kirani mama, ka taimaka ka kirani mahaifiyar ka koda sau daya ne kafun numfashi na na karshe, tana kaiwa nan ta fashe da kuka mai ratsa zuciya,
Jikin gabadayan su ne yayi sanyi, yayin da su kaji tausayin ta ya matukar kamasu. Hawayen dake shirin zubowa Dad yayi Saurin sharewa, tareda fadin, kada kidamu Fatima" yanzu ai kin dawo rayuwar shi, tabbas nasan bazai guje ki bah, Kuma na tabbata zai rike ki hannu bibbiyu,
Fatima tace da wuya ya yarda ni Mahaifyar sace, kasan yadda zuciya ta ke kuna da radadi, kasan yadda naji yayin da ina ji, ina gani, aka raba ni da dana daya tilo, shin meyasa bata dau raina bah ta barni a raye tana gallaza mun azaba, babu irin azabtarwar da bata yi min bah, tabbas laifi na ne, dana dora mata yarda ta, daban dora mata yarda ta ba, da bata aikata akan agareni bah.
Cikin rashin fahimta Dad yace, kamar ya? Shin dama kin San tane tuntuni? Shiru Fatima tayi ba tareda ta bawa Dad amsa bah.
Daga sama sukaji Doct khadija tace, Kuyi hakuri, ku gafarta min, duk abunda ke faruwa da ahalin nan gabadaya laifi na ne,
Tabbas a yau zan bayyana muku gabadaya abunda ya faru, da har kukaji nice da laifi,
Dakatar da ita Dad yayi da fadin, Bamua son jin komai daga gareki, kawai kiyi shiru khadija, hawayen ta Doct khadija ta share, tareda fadin Yahya a matsayina na kanwar ka, ka taimaka kabani Dama daya kacal, zan bayyana Duk kulla kullan da Karima ta aikata. Kaima kasan bazan taba maka karya bah.
Ka yarda dani, Dad yace khadija a matsayin ki na kanwata ai bai kamata ki aikata aka a garemu bah, meyasa kika ci amanan wannan ahalin, meyasa kikayi mana karya, ga mama nan kema kinsan yadda mama take matukar kaunan ki duda cewar bah ita ta haife ki bah, amma tafi rubuta ki akan mu.
Lokacin da Abban mu ya kawo ki gidan mu a matsayin marainiya, aka muka dauke ki tamkar yar ahalin mu har kika girma, soyayya, kulawa, da qauna, babu wanda bamu nuna miki bah, bamu taba bamban ta kan mu da ke bah, amma akan bai hanaki guduwa da wani namijin a wajan bikin ku wanda za'a muku keda Maryam bah, sannan kika je kika aure shi. kinsan halin da muka Shiga da muka ji labarin kin gudu da wani saurayin,
Kinsan kunya da bakin cikin abunda kika aikata ya sanya mahaifin mu har silan akan yasa ya rasa rayuwar shi, meyasa tun farko baki fada mana ga wanda kike so bah, ai dashi zamu baki, basai kin kunyata mu a idanuwan jama'a. Amma bakomai komai yayi farko zaiyi karshe.
Hawaye ne yafara gangaro wa daga idanuwan Doct khadija, cikin sheshekar kuka tace Dan Allah kubani dama daya zan fada muku duk abunda ya faru , tabbas kun yimin gurguwar fahimta ne, ku tsaga ku saurare ni.
Grandma tace toh shikenen y'ata munajin ki, Muhammad Kabari ta fada mana abunda ya faru,
Dad yace Tom shikenen muna jin ki, Kallon su Khalid da su nadira Dad yayi yace, ku bamu waje zamuyi magana.
Dakatar da Dad doct khadija tayi da fadin Aa zuyi zaman su, suma aiba yara bane, ka barsu Suji abunda ya faru.
Amma dan Allah kafun na fara inaso kowa ya bada hankalin shi wajena.
Zama sukayi baki daya, yayin da kowa ya nutsu, tattaro nutsuwan ta Doct khadija tayi,
ta fara magana kamar aka.
Asali nida Karima babban kawaye ne tun muna bording school, zaro ido gabayansu sukayi, what! Dad yafada.
Kwarai kuwa nida Karima babban kawaye ne, Kuma itadin sunan ta hassana ne, sudin yan biyu ne, but not identical twins, abunda yasa bakusan Karima bah shine bata taba yarda tazo gidan mu bah, saidai Ni dakuma Amina, koda tazo bata taba yarda ta shigo bah.
sunan yar uwarta Amina , mun taso Cikeda kaunan junan mu, ko ina tare muke zuwa gidane kawai ke rabani dasu, saboda qaunan junan da mukeyi har alkawari muka daukan wa junan mu cewar Duk y'ay'an da muka Haifa saimun hada su aure, domin akan takara mana zumunci
Nida Amina yar uwarta mun kasance masu kokari a class, yayin da ita bata da kokarin ko kadan, akan yasa muke yawan samu matsala da ita, take nuna k'ishin ta a bayyane, koda gasa ake ta makaranta toh nida Amina ne kawai ake kira gasa.
Amina itace hussainan ta. Amina ta kasance Mace mai hakuri da Kuma kawaici, Tana da farin jini sosai a makaranta, Duk inda Ta shiga mutane na yabon ta.
Ashe akan na bakan tawa Karima, kwatsam wata rana Aka aiko mana da sakon gayyata na makarantu wanda za'a fafata tsakanin dalibai.
Kamar yadda muka saba, a lokacin ne itama Karima tace tanason Shiga gasar da akeyi, Tana son ta nunawa duniya cewar itadin bah doluwa bace bah, abunda yar uwarta keyi zata iya yin finsa mah.
Malaman makaranta kuwa basu ja da akan bah, amma suka mata gargadin cewar indai ta bawa makaranta kunya toh za'a sallameta daga makarantar, cikin rashin tsoron abunda zaizo ya biyo baya Karima ta amince da Sharadin da malamai suka fada mata.
bayan nan, gabadaya makaranta muka hallarci wajan taron daliban da akeyi, yayin da akace Duk wacce taci za'a bata babban kyauta dakuma scholarship na makaranta.
Ni da Kuma Amina mun fafata Kuma munyi nasara, yayin da Karima kuwa ta bamu kunya a bainan jama'a, ganin hanata mata dariya yasa bakin ciki da kuncin ya dameta ta futa daga cikin hall din da gudu tana kuka.
Yayin da mu Kuma aka bamu kyautu tuka da Kuma scholarship, iya kyauta muka karba bamu karbi scholarship bah, akan bah karamin bawa mutanen wajan mamaki yayi bah, inda dalibai suke fatan su sami scholarship, amma mu mun samu munce bamua so, dalilin akan kuwa shine Karima,
Domin kada Karima taji Ba dadi akan yasa muka ki karba, bayan koma wan mu hostel, Karima ta daina mana magana, koh mun mata magana bata kula mu, saidai taita kula wasu kawayen banza marasa tarbiya, akan bah karamin damun yar uwata keyi bah,
Hana tsaka da aka, wani matashi Mai suna Habib Dan sarkin bauchi ya fada a soyayyar Amina, sosai masoyan nan suke shan soyayya, Wanda baki bazai iya masalta irin son da suke wa junan su bah,
Lokacin da muka rubuta WEAC din mu, muka futo da sakamako Mai kyau Dama mu a bangaren science muke nida Amina Ita Kuma Karima ART class, amma duda akan bata futo da sakamako Mai kyau bah.
Akan bah karamin bata ran mahaifin su yayi bah domin kuwa mahaifinsu yana da kudi, dukiya, da Kuma wadatar arziki. Amma ace yarsa bata da kokari koh kadan, cikin baccin rai kuwa, budar bakin mahaifin su keda wuya ya kirata da Mai kwakwalwar kifi, jin akan datayi yasa tun daga ranar ta dora tsanan duniya ta dora mana. Amma akan baisa ta bayyana mana bah.
Hana aka Habib yaje wajan Amina hira, daidai lokacin itama ta ganshi taji duk duniya babu Wanda takeso kamar shi,
Ni kuma a lokacin ne mahaifin ku yace yayi min miji nida Maryam, daga nan sai na dora karatu na a inda na tsaya ban musa bah Kuma na amince da maganarshi, saboda a lokaci Banida wani a raina,
Lokaci zuwa lokaci Habib ke zuwa gidansu Karima har wani sa'in yake futa damu shopping, Hana aka har labari yaje kunnen iyayen su, har sukace masa ya turo magabatan sa, jin akan bah karamin sanya shi farin ciki yayi bah,