Sashe 53
Aljanar Ruwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kin yi min komai a rayuwa, inason nima na saka miki da abinda kika aikata a gareni, Amriya ki sani cewa ba iya sonki ka?ai nake bah, zan iya bada rayuwa ta, saboda ke da kuma ?ana na cikin ki, mahaifyar ki tana bukatar ki a kusa da ita, ki taimaka ki dawo, zamu nuna miki kulawa wacce ba?i ta?a tsammani bah. Ina fatan zaki dawo gare mu.. Yana kaiwa nan, ya kashe speaker, sannan ya fuce daga wajan da sauri, tareda nufan cikin mota,
Kuka ne yaci karfin sa, saida yayi mai isarsa,ganin su Khalid suna nufo inda yake,yasa yayi saurin share hawayen sa, tareda goge fuskan shi da handkerchief.
Shi ga cikin motan suka yi, suka tarar da Kabeer yayi jugum, hajiyan zuciya suka yi, Sadiq yayi karfin halin fa?in, Kabir why are thinking?, kwanakin baya idan ba zaka manta bah,me muka ce maka?
Lokacin da kake wulakanta ta, kayi mata duk abunda ranka yaso, duka, zagi, cin mutun cin, babu Wanda baka yiwa Amriya bah, so now tell me are you not regretting of all what you did to that innocent girl, who's suffering now between you and Amriya?.
Tagumi Kabir yayi, yayin da ya nemi kuka ya rasa, cikin kasala ya motsa leben sa, tareda fadin, lokacin rashin sani ne, tabbas dana san cewa, Amriya ita ce ta ceci rayuwa ta a teku daban aikata mata akan bah,duk abunda kuka ga nayi,duk acikin rashin sani ne, kuma ina fatan ta yafe mun kura kurai na.
Khalid yace yanzu solution muke nema,bah labari muka ce ka fada mana bah, mu tada mota muje a buga photon ta cikin jarida a ya?a, saboda a ganta, if not, am sorry to say, Ba zamu ganta bah,
Kabeer yace, na ruga dana aikata akan tuntuni, an ruga da an ya?a photon ta,kuma nayi al?awarin cewa,duk wanda yayi nasaran ganin ta, yana da kyautar million ?aya.
Khalid ya ce, Kabir bani motan na tuka,saboda yadda nake ganin ka ?in nan, bah lallai ka iya yin driving bah. Okay Kabir ya fa?a, tare da bawa Khalid driver sit ya zauna. Tada motan Khalid yayi suka bar harabar wajan.
Babu abinda kake ji a gari, sai maganar batar Amriya, gaba-daya garin Photon Amriya ne kawai ke yawo, inda gaba-daya maganar batar ta kawai ake yi a gari,yayin da mutane na ?aukan Photon a waya suna ya ?awa a kasassen sada zumunta, irinsu facebook, twitter, Instagram dadai sauran su............
Kwance take a gefen bishiya, tayi ta gumi, yayin da gaba daya fuskan ta, ya Ku kumbura, idanuwan ta, sunyi jajir, hawaye ta, ta share da bayan hannun ta, sannan tace,
Makaryaci, mugu, azzalumi, wato ni zaka nuna a idanuwan duniya ksce kana so, saboda na koma, ka cigaba da galla zamin azaba kamar yadda ka saba.
Na tsane ka Kabir,bana qaunar ganin ka, bana fatan na sake hada idanuwa dakai har tsawon numfashi na, na karshe.
Shafa cikin ta Amriya tayi, tana mai fa?in, kada ka damu ?ana, zan Kula dakai Kamar yadda kowacce mahaifiya zata kula da ?an cikin ta, bazan ta?a barin wani abu na cutar wa ya same ka bah, mundin ina raye, babu wanda ya isa ya taba ka.
Tana kaiwa nan ta mi?e tsaye, ta cigaba da tafiya.
Bayan isarsu Kabir gidan Ammi, suka tarar da kowa na parlour yayi ta gumi,
Kallon su, Sadiq yayi yace, me yasa Kuma naga kowanne ku acikin damuwa, bai kamata ace mun zauna aka bah, mafita ya kama ta , ace mun nema, ba wai kowa ya zauna yayi tagumi bah, indai akan batar Amriya ne, insha Allahu zamu ganta.
Yanzu ku taso mu koma gida kunji, insha Allahu, Allah zai bayyana mana ita. ?an jimmm Aunty amarya tayi, tareda kallo su Ammar tace, triplets Inason gobe goben nan, ki harhada kayayyakin ku, ku koma kasar Turkish.
Abdul yace, Amma umma tayaya zamu tafi bayan ba'a ga Amriya bah, damuwar ku shine damuwar mu, tayaya zamu iyayin abunda ya kaimu, bayan bamu ganku cikin walwala bah kafin mu tafi, gaskiya babu inda zamu je, in mah mutuwar ce , mu mutu tare , amma babu inda zamu je.
Daka mai tsawa Kabeer yayi! yace, Abdul Hope you are not out of your senses, Hana nuna muku hanyar daya dace, kuna yi wa mutane iska ci, toh Wallahi ksda kabari na saku a jeri mutanen da nake taming,
Maza ku tashi mu koma gida, tashi ba?i ?aya su, suka yi tare da ficewa daga parlour,suka nufi inda mototcin su ke a fake, suka shiga, yayin da su Aunty amarya,da maman Kabir suka yi sallama da juna, daga bi sani suka fice daga gidan.
Haahaha! Mom da Zainab suka kwashe da dariya, Zainab tace, ai ki min daidai karima, gwanda da kika azabtar dasu, hmmm wannan mah kadan su kaga gani.
Mom tace ke dai bari, Zainab ai ina fada maki, ina kashe su baki daya zamu kwashe dukiyar, sannan mu more duniyar mu da tsinke.
Zainab tace wallahi kamm, amma Karima, shin harda Kabir zaki kashe?,
Mom ta bata amsa da fa?in eh mana hai shi zan fara kashe wa.
Mike wa Zainab tayi tsaye tace, ba zai yiyu ba, ba zaki kashe Kabir bah, kinsan da cewa ina matukar sonsa shine zaki ce wai shi zaki fara kashe, toh gaskiya bazan yarda bah.
Mom ji tayi kamar ta kurms ihuu saboda takaici, murmushi mugun ta tayi, sannan tayi ?asa da murya tace, ana dai Zainab, ke dadi na dake bakya kwashe wa, ai bah kashe kabir zanyi bah, ina nufin shi zamu fara kwamushe wa, na saka shi ya aure ki,koh yana so koh baya so.
Murmushi Zainab tayi sa'annan tace, yanzu naji magana, amma dazu da kika ce shi za'a fara kashe wa, hankali na bah karamin tashi yayi bah.
Mom tace shikenen dai,nidai na samu matsuguni, daga yau a gidan nan zan dunga zama, har zuwa wasu kwanaki, dariya Zainab ta kwashe dashi!, sannan tace, kada ki samu damuwa shugaba, ki dauka cewa nan gidan ki ne, kiyi duk abunda ranki yake so.
Tashi Mom tayi tare da shigewa cikin ?aki,
Zainab na ganin aka ta bi bayan ta da sauri.
Zuwan su Kabir gida keda wuya, suka tarar Mom da sauran yan qungiyan ta basua nan.
Cikin gidan suka shiga, yayin da Kabir ya tura keyan su triplets gaba, yasa suka fara har hada kayayyakin su.
A ranar babu wanda yayi bacci kirki a cikin su, washe gari da sassafe, su triplets suka wuce ?asar Turkish, yayin da su kabir suka kuma koma wa gidan radio domin jin shin wani ya gano masani inda Amriya take, amma cikin rashin sa'a kuwa su kaje ba'a ji wani labari akan Amriya bah.
Aka su Kabir suka dunga zaryar zuwa gidan radio harna tsawon wata guda, saboda yadda suke zuwa akai akai, yasa mutanen wajan suka gane su.....................
Tafiya ta ke yi batare da tasan inda take nufa bah, gaba-daya ta rame tayi ba?i, fatar ta ya fara komawa ruwan tarwa?a. Yayin da gefe guda kuma cikin jikin ta ya soma girma. Wani karamin matsuguni ta samu acikin wannan jejin ta zauna, tare da share hawaye dake zubo mata.
Kallon yadda farin wata ya haska dajin tayi, ta saki dan ?aramin murmushi, tare da shafa cikin ta tace, wai yaushe zaka iso duniya domin ganin yadda take da matukar kyau, gwanin ban sha'awa.
Zan so ace a gaban idona zaka girma, amma akan bazai yihu ba, Saboda ni mutuwa zanyi na barka, amma ?ana zan roke wa wata alfarma ,
Indan Allah yayi kazo duniya da rai da lafiya, kuma ka girma, dan Allah kada kayo halin mahaifin ka, kaji koh, tsam banason ka dauko halin baban ka. Tana kaiwa nan ta jingina ajikin bishiyar tare da lumshe idonta...........
Shin kai yanzu misali idan ka samu million ?aya, me zaka yi dashi?, dariya na kusa da shi yayi, sannan yace, kaii abubuwa da dama, farko zanje ne na biya kudin makarantun yaran na , sannan na siyi kayan abinci na gida , sauran kudaden da suka yi ragowa kuma, na dora wa kaina jari.
Saurin dafa shi abokin nasa yayi yace, sani kaga mai na gani kuwa?, Sani ya bashi amsa da cewa, ni banga komai bah, menene ya faru?
Nuna yatsan shi abokin nasa yayi, yayin da Sani yabi ?an yatsan nasa da ido, abunda ya gani ne yayi matu?ar bashi mamaki, dafa abokin sa Sani yayi yace, Wannan bah ita akace hana nema bah, wata ?aya daya wuce, tabbas babu makawa itace,
Yanzu zan kira Sir Kabir na sanar masa,kaga mu kuma sai a bamu kyautar million ?aya. ?aukan wayar wacce take keypad yayi, tare da dialling number Kabir.
Kabir dake kwance kan gado gaba-daya yayi wani iri, yayi sanyi bah kamar daba, ganin hana kira shi, yasa ya bi wayar da kallo, ganin sunan Sani ne bayyane akan screen din wayar sa, akai yasa shi jan tsaki, sannan ya koma ya kwanta...
Wai me yasa mutumin nan baya ?aga wa ne , koh baya kusa da wayar tasa ne. Abokin nasa yace masa, ka kara kiran sa, wallahi million ?aya bah wasa bane.
Cigaba da dialling number Kabir Sani yayi, yayin da Kabir koh takan wayar baibi bah,
Inda a karshe ya kashe wayar gaba daya ...
Kashhh!, wannan mutumin ya kashe wayar, kuma gata a gaban mu,kenen munaji, Muna gani, zamu tafi mubar ta,
Sani yace, inada wata shawara, muje mu gwada jarrabawa koh Allah zai sa a dace.
Nufan inda Amriya ke kwance suka yi, sallama rike a bakin su.
Zumbur Amriya ta mi?e, cikin fargaba da tsoro!, kallon su tayi cikin tsorata tace, su waye ku?, me kuke nema?, shin akwai wani abu na kune a wajan nan?,
Kallon ta Sani yayi yace, sannun ?i baiwar Allah, bamu zonan da nufin cutar dake bah, mun zone, domin jin matsalolin ki,menene sanadin da yasa kika kasance acikin wannan dajin?, me yasa ba zaki koma ga yan uwanki bah,
Dan jimm Amriya tayi, sa'annan tace, babu komai, labari ne mai dogon zango, kudai kada kudamu dani, babu abunda zai same ni, kawai kuje kawai, a aka kaddara ta ta zomin, kuma a akan zan amshe ta.
Kuka ne yaci karfin sa, saida yayi mai isarsa,ganin su Khalid suna nufo inda yake,yasa yayi saurin share hawayen sa, tareda goge fuskan shi da handkerchief.
Shi ga cikin motan suka yi, suka tarar da Kabeer yayi jugum, hajiyan zuciya suka yi, Sadiq yayi karfin halin fa?in, Kabir why are thinking?, kwanakin baya idan ba zaka manta bah,me muka ce maka?
Lokacin da kake wulakanta ta, kayi mata duk abunda ranka yaso, duka, zagi, cin mutun cin, babu Wanda baka yiwa Amriya bah, so now tell me are you not regretting of all what you did to that innocent girl, who's suffering now between you and Amriya?.
Tagumi Kabir yayi, yayin da ya nemi kuka ya rasa, cikin kasala ya motsa leben sa, tareda fadin, lokacin rashin sani ne, tabbas dana san cewa, Amriya ita ce ta ceci rayuwa ta a teku daban aikata mata akan bah,duk abunda kuka ga nayi,duk acikin rashin sani ne, kuma ina fatan ta yafe mun kura kurai na.
Khalid yace yanzu solution muke nema,bah labari muka ce ka fada mana bah, mu tada mota muje a buga photon ta cikin jarida a ya?a, saboda a ganta, if not, am sorry to say, Ba zamu ganta bah,
Kabeer yace, na ruga dana aikata akan tuntuni, an ruga da an ya?a photon ta,kuma nayi al?awarin cewa,duk wanda yayi nasaran ganin ta, yana da kyautar million ?aya.
Khalid ya ce, Kabir bani motan na tuka,saboda yadda nake ganin ka ?in nan, bah lallai ka iya yin driving bah. Okay Kabir ya fa?a, tare da bawa Khalid driver sit ya zauna. Tada motan Khalid yayi suka bar harabar wajan.
Babu abinda kake ji a gari, sai maganar batar Amriya, gaba-daya garin Photon Amriya ne kawai ke yawo, inda gaba-daya maganar batar ta kawai ake yi a gari,yayin da mutane na ?aukan Photon a waya suna ya ?awa a kasassen sada zumunta, irinsu facebook, twitter, Instagram dadai sauran su............
Kwance take a gefen bishiya, tayi ta gumi, yayin da gaba daya fuskan ta, ya Ku kumbura, idanuwan ta, sunyi jajir, hawaye ta, ta share da bayan hannun ta, sannan tace,
Makaryaci, mugu, azzalumi, wato ni zaka nuna a idanuwan duniya ksce kana so, saboda na koma, ka cigaba da galla zamin azaba kamar yadda ka saba.
Na tsane ka Kabir,bana qaunar ganin ka, bana fatan na sake hada idanuwa dakai har tsawon numfashi na, na karshe.
Shafa cikin ta Amriya tayi, tana mai fa?in, kada ka damu ?ana, zan Kula dakai Kamar yadda kowacce mahaifiya zata kula da ?an cikin ta, bazan ta?a barin wani abu na cutar wa ya same ka bah, mundin ina raye, babu wanda ya isa ya taba ka.
Tana kaiwa nan ta mi?e tsaye, ta cigaba da tafiya.
Bayan isarsu Kabir gidan Ammi, suka tarar da kowa na parlour yayi ta gumi,
Kallon su, Sadiq yayi yace, me yasa Kuma naga kowanne ku acikin damuwa, bai kamata ace mun zauna aka bah, mafita ya kama ta , ace mun nema, ba wai kowa ya zauna yayi tagumi bah, indai akan batar Amriya ne, insha Allahu zamu ganta.
Yanzu ku taso mu koma gida kunji, insha Allahu, Allah zai bayyana mana ita. ?an jimmm Aunty amarya tayi, tareda kallo su Ammar tace, triplets Inason gobe goben nan, ki harhada kayayyakin ku, ku koma kasar Turkish.
Abdul yace, Amma umma tayaya zamu tafi bayan ba'a ga Amriya bah, damuwar ku shine damuwar mu, tayaya zamu iyayin abunda ya kaimu, bayan bamu ganku cikin walwala bah kafin mu tafi, gaskiya babu inda zamu je, in mah mutuwar ce , mu mutu tare , amma babu inda zamu je.
Daka mai tsawa Kabeer yayi! yace, Abdul Hope you are not out of your senses, Hana nuna muku hanyar daya dace, kuna yi wa mutane iska ci, toh Wallahi ksda kabari na saku a jeri mutanen da nake taming,
Maza ku tashi mu koma gida, tashi ba?i ?aya su, suka yi tare da ficewa daga parlour,suka nufi inda mototcin su ke a fake, suka shiga, yayin da su Aunty amarya,da maman Kabir suka yi sallama da juna, daga bi sani suka fice daga gidan.
Haahaha! Mom da Zainab suka kwashe da dariya, Zainab tace, ai ki min daidai karima, gwanda da kika azabtar dasu, hmmm wannan mah kadan su kaga gani.
Mom tace ke dai bari, Zainab ai ina fada maki, ina kashe su baki daya zamu kwashe dukiyar, sannan mu more duniyar mu da tsinke.
Zainab tace wallahi kamm, amma Karima, shin harda Kabir zaki kashe?,
Mom ta bata amsa da fa?in eh mana hai shi zan fara kashe wa.
Mike wa Zainab tayi tsaye tace, ba zai yiyu ba, ba zaki kashe Kabir bah, kinsan da cewa ina matukar sonsa shine zaki ce wai shi zaki fara kashe, toh gaskiya bazan yarda bah.
Mom ji tayi kamar ta kurms ihuu saboda takaici, murmushi mugun ta tayi, sannan tayi ?asa da murya tace, ana dai Zainab, ke dadi na dake bakya kwashe wa, ai bah kashe kabir zanyi bah, ina nufin shi zamu fara kwamushe wa, na saka shi ya aure ki,koh yana so koh baya so.
Murmushi Zainab tayi sa'annan tace, yanzu naji magana, amma dazu da kika ce shi za'a fara kashe wa, hankali na bah karamin tashi yayi bah.
Mom tace shikenen dai,nidai na samu matsuguni, daga yau a gidan nan zan dunga zama, har zuwa wasu kwanaki, dariya Zainab ta kwashe dashi!, sannan tace, kada ki samu damuwa shugaba, ki dauka cewa nan gidan ki ne, kiyi duk abunda ranki yake so.
Tashi Mom tayi tare da shigewa cikin ?aki,
Zainab na ganin aka ta bi bayan ta da sauri.
Zuwan su Kabir gida keda wuya, suka tarar Mom da sauran yan qungiyan ta basua nan.
Cikin gidan suka shiga, yayin da Kabir ya tura keyan su triplets gaba, yasa suka fara har hada kayayyakin su.
A ranar babu wanda yayi bacci kirki a cikin su, washe gari da sassafe, su triplets suka wuce ?asar Turkish, yayin da su kabir suka kuma koma wa gidan radio domin jin shin wani ya gano masani inda Amriya take, amma cikin rashin sa'a kuwa su kaje ba'a ji wani labari akan Amriya bah.
Aka su Kabir suka dunga zaryar zuwa gidan radio harna tsawon wata guda, saboda yadda suke zuwa akai akai, yasa mutanen wajan suka gane su.....................
Tafiya ta ke yi batare da tasan inda take nufa bah, gaba-daya ta rame tayi ba?i, fatar ta ya fara komawa ruwan tarwa?a. Yayin da gefe guda kuma cikin jikin ta ya soma girma. Wani karamin matsuguni ta samu acikin wannan jejin ta zauna, tare da share hawaye dake zubo mata.
Kallon yadda farin wata ya haska dajin tayi, ta saki dan ?aramin murmushi, tare da shafa cikin ta tace, wai yaushe zaka iso duniya domin ganin yadda take da matukar kyau, gwanin ban sha'awa.
Zan so ace a gaban idona zaka girma, amma akan bazai yihu ba, Saboda ni mutuwa zanyi na barka, amma ?ana zan roke wa wata alfarma ,
Indan Allah yayi kazo duniya da rai da lafiya, kuma ka girma, dan Allah kada kayo halin mahaifin ka, kaji koh, tsam banason ka dauko halin baban ka. Tana kaiwa nan ta jingina ajikin bishiyar tare da lumshe idonta...........
Shin kai yanzu misali idan ka samu million ?aya, me zaka yi dashi?, dariya na kusa da shi yayi, sannan yace, kaii abubuwa da dama, farko zanje ne na biya kudin makarantun yaran na , sannan na siyi kayan abinci na gida , sauran kudaden da suka yi ragowa kuma, na dora wa kaina jari.
Saurin dafa shi abokin nasa yayi yace, sani kaga mai na gani kuwa?, Sani ya bashi amsa da cewa, ni banga komai bah, menene ya faru?
Nuna yatsan shi abokin nasa yayi, yayin da Sani yabi ?an yatsan nasa da ido, abunda ya gani ne yayi matu?ar bashi mamaki, dafa abokin sa Sani yayi yace, Wannan bah ita akace hana nema bah, wata ?aya daya wuce, tabbas babu makawa itace,
Yanzu zan kira Sir Kabir na sanar masa,kaga mu kuma sai a bamu kyautar million ?aya. ?aukan wayar wacce take keypad yayi, tare da dialling number Kabir.
Kabir dake kwance kan gado gaba-daya yayi wani iri, yayi sanyi bah kamar daba, ganin hana kira shi, yasa ya bi wayar da kallo, ganin sunan Sani ne bayyane akan screen din wayar sa, akai yasa shi jan tsaki, sannan ya koma ya kwanta...
Wai me yasa mutumin nan baya ?aga wa ne , koh baya kusa da wayar tasa ne. Abokin nasa yace masa, ka kara kiran sa, wallahi million ?aya bah wasa bane.
Cigaba da dialling number Kabir Sani yayi, yayin da Kabir koh takan wayar baibi bah,
Inda a karshe ya kashe wayar gaba daya ...
Kashhh!, wannan mutumin ya kashe wayar, kuma gata a gaban mu,kenen munaji, Muna gani, zamu tafi mubar ta,
Sani yace, inada wata shawara, muje mu gwada jarrabawa koh Allah zai sa a dace.
Nufan inda Amriya ke kwance suka yi, sallama rike a bakin su.
Zumbur Amriya ta mi?e, cikin fargaba da tsoro!, kallon su tayi cikin tsorata tace, su waye ku?, me kuke nema?, shin akwai wani abu na kune a wajan nan?,
Kallon ta Sani yayi yace, sannun ?i baiwar Allah, bamu zonan da nufin cutar dake bah, mun zone, domin jin matsalolin ki,menene sanadin da yasa kika kasance acikin wannan dajin?, me yasa ba zaki koma ga yan uwanki bah,
Dan jimm Amriya tayi, sa'annan tace, babu komai, labari ne mai dogon zango, kudai kada kudamu dani, babu abunda zai same ni, kawai kuje kawai, a aka kaddara ta ta zomin, kuma a akan zan amshe ta.