Sashe 5
Uncle Justice Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
M'unsauka jidda, damisalin karfe shidda na asuba, bayan yanshige da fice takwas zuwa tara mukama hanyar madina a madina k'wnanan mu biyu muka dauki hanya zuwa cikin garin makka, a mustalifa muka tsaya mukayi wanka muka dau harami umara, sai alokacin naga yanayin tsarin zaman namu yachanza, inda "uncle justice" da daddy suka kasance agaba, ayayinda nida Aunty Raheema muke atsakiya, sai baba mairo da little a seat din karshe abaya, duk daya kasance tafiya ce mai nisan gaske, amma ahakdai muketa tasbihi a zuciyoyinmu, a yayinda "uncle justice" nashi yake dan baiyane shida da daddy. nidai lokaci lokaci nakan danyi dariya aciki aciki. don banason Aunty tajiyoni duk da haka saida tajiyoni din kuwa, tajiyo takalleni, acikin mamaki ita kanta tasani wannan bashine zuwana hajji ko ummura nafarkoba, ballantana kotace tsananin murna ne yasakani dariya nikadai, nikuwa azahirin gaskiya "uncle justice" ne nakeyi ma dariyar keta ganin ko dazun kafin mushiga harami sai wani nanikema Aunty Raheema yake, amma yanxu komaganar k'irki bayaso t'ayimai saidai k'aji yace uhmmmnn na masu sallah araina nace wani wan wani rahi wan tudu, wata kila dalilin kenan da sam bayabari suna zuwa aikin hajji tare.
Gundun kar yasha lilon banza ita saidai tawuto cikin tawagar gidann sarki.
Wata dariyar nakuma k'yalkyatawa dana tuno dahakan Aunty Raheema takasa shiru, tana tambayata k'e l'aifiyar ki kuwa dariya haka nace mata nima wani shirmen little da daddy ne natuno, itama tadanyi dariya, tace ai wani lokachin idan suna dramar su yanda kikasan zamanin su golobo da yar mai albasa, d'uk mukasa d'ariya.
Mun iso kusan asuba sabodahaka wanka kawai mukayi muka wuce aharami, munada kwana biyu da zuwa makka su Ammy suka iso da khalipha, ayayinda su mai martaba tawagar su mai martaba sai sallah, saura kwana hudu zasu iso.
Kusan a hotel daya muke dukkan mu harda su kalipha, ranar sallah munzagaya sosai a wurare daban daban, nashakatawa kuma kusan duk inada mukaje sai Ammy ta umurci nida khalipha da muzo tadaukemu hoto tare, wannan kuwa yasa har araina nafara zargin wani abun daban, munyi shirin komawa gida ranar lahadi inda yakama exactly twoo weeks mukedashi a saudiya, to tun jumu'a da dadare kalipha yamatsamun sai narakashi yayima yan uwa abokanai da classmate din shi tsaraba. kusan kasan cewar nitun amdina nayi tawa tsarabar domin inna son kayan madina sosai fiye dana makka, ko jidda, kayansu mostly are "uniqe" sunada high quality, sai dai da akwai ban bancin farashi na madina sunfi tsada sosai fiye da na makka ko jidda,
munshiga manya manyan shaguna, na tayashi ya zazaba amma saidai wasu yakance na barshi shi zai zaba da kanshi. na matar da yake masifar so ne zai aura. yazazabi wasu yan ubansu jalabiyoyi masu matsakaicin tsawo da English wears da Pakistan daa sari ganin duk ba size dina bane yasa nasamu relief, domin ni sam bana son koda badan uwana bama naga maganar soyayya tashi ga tsakaninmu dasu, bashiry mataba.
K'wayane suna tsokanata da cewar banida "feelings" saida muka zo wurin gold yazabi wani dubai masu kayua nima kuma yace nazaba inna dasu amma duk daha banmaida hannun kyuataba nazabi wasu englis gold sirara kasancewar nibana son nazabi abunda yakeda hayaniya sosai, ya dauko wani yakaramun dashi yace wannan na alkawarine. inna son dan Allah duk sanda zan naimi taimakonki zaki taimaka mun,
domin da akwai wani abunda yane so araina Allah yabanishi cikin tsananin rudani da bugun zuciya nazubamishi ido, ganin kamar na razana ne yasaka yace ah bafa wani abubane wanda zai bata miki rai ba. ko yabata miki cikar burinkiba ko yatarwatsa miki tasarin rayuwarkiba, sai asannan nayi ajiyar zuciya naji wani relief domin nasancewa khalpha yasan komai ayanayin tsarin rayuwata.
B'ayan munkoma g'ida muka shiga hadar hadar hada yanamu yanamu zuwa gida
yau asabar inna k'wance ne asaman jikin ummina tannayimani tsifa tunda dama ni mutunce mai som kanana kitso, kasancewar inna da cikar gashi da tsawo shine dalilin da yasa idan nayi kitso yakanyi sati biyu harma ukku wani lokacin, kan nakoma yin wani. muna yar fira amma galibi firar tamu tafi raja,a akan karatuna. da ire iren kawayen danake haduwa dasu da halayensu, dama lokaci lokaci ummi na takanyi mun ire iren wadannan tambayoyin, domin son sanin koda akwai masu gurba tataciyar tarbiya anake tare a su kasan cewar zamani yanxu yazama sai addu,a tareda sanya ido daga iyaye.
Muna haka abba yasamemu natashi da sauri nakarbi kayan da suke a hannunsa atake kuma har muna hada baki da maman fareeda gurin yimasa sannu da zuwa, sakon hannu nah kuwa maman fareeda ta umurceni da inje inkaiwa ummu salma, dama sunriga sun saba da ko aranar a baranar girkinki bane aka iya baki rabo ba dole sai mai girki bace zatayi girkiba ko rabon abu idan ankawo
naje nasamu ummu salma, a kitchen tana ta kokarin hada abincin dare ita da khairat ayayind ita khairat din tanata kicinniyar hada drinks dama nima hutune aakabani nakwana biyu a kitchen din ganin muna gab a fara jarabawa yasa ummina tace an daga mun kafa a hidimar gidannan domin nasamu natsuwar yin karatun jarabawa, sosai nayi sallama nashiga nace umma salma sannu da aiki bata kaiga amsawaba naji rankwashi mai shiga rai asaman kaina, da karfi cikin sauari nasaki ledar hannuna tuni kifin tarwadar dake cikin ledar suka zube a lokaci daya kuma inna mai taba wurin tare da yarfe hannu na ayayin da ummu salma ke bina da wani mum munan kallo, tuni nama kuwa har hawaye sun cika mun ido, waike wace irin yarinya ceke dashegen mantuwa, saunawa zangaya miki bakyui mace idan tana tsifa tshigo madafi, ba kallabi har yaushe zakiyi wayyau ke ce babbaba amma sai tarin wauta, cikin ranki sai dana bari tagama fadan tukunnna natsugunnah har kasa nabata hakuri. wata tsawa tadakamun tuni jikina yafara rawa tace bazaki fitaba sai kinbatamun sanwa, k'insan illar gashi kuwa idan yashiga cikin abinci wani zai iya wuni y'ana amai, idan har yaga g'ashi acikin abincin sa tuni ummina haar tajiyomu tashigo kitchen din, tace habamana mamaan khairat k'ema kinsan mantawa tayi. ayimata afuwa dama ke ai bakwa gaanin laifinta kome zatayi adai y'iman afuwa dai kar ahanaumu wannan kyakykawar sanwar da tun kafin asauke kamshi yacika ko inna acikin gidan.
Dukkan su sukayi dariya ummina kuwa tariko hannuna muka bar wurin yau muka fara exams. inada muke rubuta jarabawar first semester, anan school of nursing, and midwifery saboda haka tunda wuri yau zan fita, amma tun jiya jin jikina nake yayi matukar sanyi.dama haka nakeda tsoron jarabawa, tun muna secondary school, duk idan zamu fara jarabawa sai nayi dan gajeren zazabi, na tenshin duk da dai cewa bawai inna tsoron bane. domin ban iyaba ko banyi karatuba ah'ah inna da kokarina dai dai misali, "resuld" dina nayin kyua hallita tace haka inna da yawan tsoro ne, kuma ma gashi balaifi abbanmu yana kokari sosai wurin siyamana kayan da yadanganshi harakar ilami. ga kuma tun jiya nakasa chin wani abincin kirki. sai mai ruwa ruwa, sanin halina na far gaba yasaa maman fareeda tun dasafe da hadamun kunnu gyada, maidan kauri. tun da safe ta tsareni sai nashanye kafin infita.
Mungama exams, ranar alhamis ranar jumm,a saai naji sallamar "uncle justice" dama muna dakin ummina dukkanmu hadda su khairat Abba ne kawai baya nan saiga "uncle justice" yayi sallama wata irin faduwar gaba tasameni, har saida na dora nannunah nadama asman hanuna nadamah asaman kirjina.
A raina nace ya Allah inna tsananin tsoron wannan halitatar taka, inna ga hakan bairasa nasaba watakilla da yanda jininmu bai hadu dana juna ba kuma ni tunda nake bantaba ganin yana dariya ba, hana rantsuawa nataba gani sau biyu yana murmushi ga yanayin girmna jikinsa da yataimaka yafito da tsawonsa ga fadi ga karfi domin duk illahirin jijiyoyinsa sun fito ko inna ajikinsa radau.
*⚖️UNCLE JUSTICE⚖️*
*STORY WRTTING BY UMMU SHAREEF*
*DEDICATED TO UMMU SAYYID*
*A FIRST TIME WRITER*
*WANAN LITTAFIN NAKUDINE*
*KIBIYA HAJIYA KIKARANTAZAKIKARU *DA ABUBUWA DA DAMA*
*WANANAYAN LABARIN*
*LABARIN KAGAGGENE BA AYISHI A*
*DOMIN WANI WATA KO WASUBABA*
*IDAN KINSIYA KINKARATA KIKABAMA YAR UWARKI, KAWARKI, KOTURAWA A GROUP NAYAFEMI,*
*IDAN KINA DA HALI DAN ALLAH KIBIYANI TYPING AKKWAI WAHALA.*
*KIBIYA 300 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 3195366407 HAFSAT ABUBAKAR SADEEQ FIRST BANK*
*KO KITURO KATIN WAYA NA 200 TA WANNAN LAYIN TAREDA TURO SHAIDAR BIYAN KO DATA TA 300 08036833612*
*DUKKANMU MASU LAIFINE ALLAH YA YAFEMANA.*
*FREE PAGE*
*xi*
D'uka suka hada baki gurin amsa masa sallamar sa, saida y'ashigo yasamu wuri yazauna, san naan yagaida umma salma, sannan suka gaisa da Maman fareeda, ayayinda khairat sadeeq da aslam duk suka gaiyar dashi, nikuma d'ama inna kwance ne asaman doguwar k'ujera, nakoyi sauri na rufe i'dona adole ni barci nake.
J'in umma salma tayi gyaran muraya, yasa nayi saurin tashi z'aune d'omin nasan cewa gargadi biyu take mun, nafarko saboda ba mayafi ajikina, nabiu k'uma bangaiyar da "unle justice" ba tunda su sunsan cewa ba barci nake ba.
domin nicema mai basu labari kafin s'higowarsa najuya batareda nakalleshiba nadan rusuna nagayar dashi, fuskarshi k'adaran kadahan ya amsamun, natashin kawai nashige d'akina tareda khairat a yayinda sadeeq da aslam suka fice kofar gida. wurin buka basket ball.
Ummaa salma tatashi takawo masa ruwa, ta barshi suna kara gaisawa da maman fareeda, ya kira sunanta kasan cewar har yan g'idan mai martaba dahaka suke k'iranta dan Allah wani dan taimako nikeson k'iyimani idan da hali tayi shiru tareda zubamai ido.
Gundun kar yasha lilon banza ita saidai tawuto cikin tawagar gidann sarki.
Wata dariyar nakuma k'yalkyatawa dana tuno dahakan Aunty Raheema takasa shiru, tana tambayata k'e l'aifiyar ki kuwa dariya haka nace mata nima wani shirmen little da daddy ne natuno, itama tadanyi dariya, tace ai wani lokachin idan suna dramar su yanda kikasan zamanin su golobo da yar mai albasa, d'uk mukasa d'ariya.
Mun iso kusan asuba sabodahaka wanka kawai mukayi muka wuce aharami, munada kwana biyu da zuwa makka su Ammy suka iso da khalipha, ayayinda su mai martaba tawagar su mai martaba sai sallah, saura kwana hudu zasu iso.
Kusan a hotel daya muke dukkan mu harda su kalipha, ranar sallah munzagaya sosai a wurare daban daban, nashakatawa kuma kusan duk inada mukaje sai Ammy ta umurci nida khalipha da muzo tadaukemu hoto tare, wannan kuwa yasa har araina nafara zargin wani abun daban, munyi shirin komawa gida ranar lahadi inda yakama exactly twoo weeks mukedashi a saudiya, to tun jumu'a da dadare kalipha yamatsamun sai narakashi yayima yan uwa abokanai da classmate din shi tsaraba. kusan kasan cewar nitun amdina nayi tawa tsarabar domin inna son kayan madina sosai fiye dana makka, ko jidda, kayansu mostly are "uniqe" sunada high quality, sai dai da akwai ban bancin farashi na madina sunfi tsada sosai fiye da na makka ko jidda,
munshiga manya manyan shaguna, na tayashi ya zazaba amma saidai wasu yakance na barshi shi zai zaba da kanshi. na matar da yake masifar so ne zai aura. yazazabi wasu yan ubansu jalabiyoyi masu matsakaicin tsawo da English wears da Pakistan daa sari ganin duk ba size dina bane yasa nasamu relief, domin ni sam bana son koda badan uwana bama naga maganar soyayya tashi ga tsakaninmu dasu, bashiry mataba.
K'wayane suna tsokanata da cewar banida "feelings" saida muka zo wurin gold yazabi wani dubai masu kayua nima kuma yace nazaba inna dasu amma duk daha banmaida hannun kyuataba nazabi wasu englis gold sirara kasancewar nibana son nazabi abunda yakeda hayaniya sosai, ya dauko wani yakaramun dashi yace wannan na alkawarine. inna son dan Allah duk sanda zan naimi taimakonki zaki taimaka mun,
domin da akwai wani abunda yane so araina Allah yabanishi cikin tsananin rudani da bugun zuciya nazubamishi ido, ganin kamar na razana ne yasaka yace ah bafa wani abubane wanda zai bata miki rai ba. ko yabata miki cikar burinkiba ko yatarwatsa miki tasarin rayuwarkiba, sai asannan nayi ajiyar zuciya naji wani relief domin nasancewa khalpha yasan komai ayanayin tsarin rayuwata.
B'ayan munkoma g'ida muka shiga hadar hadar hada yanamu yanamu zuwa gida
yau asabar inna k'wance ne asaman jikin ummina tannayimani tsifa tunda dama ni mutunce mai som kanana kitso, kasancewar inna da cikar gashi da tsawo shine dalilin da yasa idan nayi kitso yakanyi sati biyu harma ukku wani lokacin, kan nakoma yin wani. muna yar fira amma galibi firar tamu tafi raja,a akan karatuna. da ire iren kawayen danake haduwa dasu da halayensu, dama lokaci lokaci ummi na takanyi mun ire iren wadannan tambayoyin, domin son sanin koda akwai masu gurba tataciyar tarbiya anake tare a su kasan cewar zamani yanxu yazama sai addu,a tareda sanya ido daga iyaye.
Muna haka abba yasamemu natashi da sauri nakarbi kayan da suke a hannunsa atake kuma har muna hada baki da maman fareeda gurin yimasa sannu da zuwa, sakon hannu nah kuwa maman fareeda ta umurceni da inje inkaiwa ummu salma, dama sunriga sun saba da ko aranar a baranar girkinki bane aka iya baki rabo ba dole sai mai girki bace zatayi girkiba ko rabon abu idan ankawo
naje nasamu ummu salma, a kitchen tana ta kokarin hada abincin dare ita da khairat ayayind ita khairat din tanata kicinniyar hada drinks dama nima hutune aakabani nakwana biyu a kitchen din ganin muna gab a fara jarabawa yasa ummina tace an daga mun kafa a hidimar gidannan domin nasamu natsuwar yin karatun jarabawa, sosai nayi sallama nashiga nace umma salma sannu da aiki bata kaiga amsawaba naji rankwashi mai shiga rai asaman kaina, da karfi cikin sauari nasaki ledar hannuna tuni kifin tarwadar dake cikin ledar suka zube a lokaci daya kuma inna mai taba wurin tare da yarfe hannu na ayayin da ummu salma ke bina da wani mum munan kallo, tuni nama kuwa har hawaye sun cika mun ido, waike wace irin yarinya ceke dashegen mantuwa, saunawa zangaya miki bakyui mace idan tana tsifa tshigo madafi, ba kallabi har yaushe zakiyi wayyau ke ce babbaba amma sai tarin wauta, cikin ranki sai dana bari tagama fadan tukunnna natsugunnah har kasa nabata hakuri. wata tsawa tadakamun tuni jikina yafara rawa tace bazaki fitaba sai kinbatamun sanwa, k'insan illar gashi kuwa idan yashiga cikin abinci wani zai iya wuni y'ana amai, idan har yaga g'ashi acikin abincin sa tuni ummina haar tajiyomu tashigo kitchen din, tace habamana mamaan khairat k'ema kinsan mantawa tayi. ayimata afuwa dama ke ai bakwa gaanin laifinta kome zatayi adai y'iman afuwa dai kar ahanaumu wannan kyakykawar sanwar da tun kafin asauke kamshi yacika ko inna acikin gidan.
Dukkan su sukayi dariya ummina kuwa tariko hannuna muka bar wurin yau muka fara exams. inada muke rubuta jarabawar first semester, anan school of nursing, and midwifery saboda haka tunda wuri yau zan fita, amma tun jiya jin jikina nake yayi matukar sanyi.dama haka nakeda tsoron jarabawa, tun muna secondary school, duk idan zamu fara jarabawa sai nayi dan gajeren zazabi, na tenshin duk da dai cewa bawai inna tsoron bane. domin ban iyaba ko banyi karatuba ah'ah inna da kokarina dai dai misali, "resuld" dina nayin kyua hallita tace haka inna da yawan tsoro ne, kuma ma gashi balaifi abbanmu yana kokari sosai wurin siyamana kayan da yadanganshi harakar ilami. ga kuma tun jiya nakasa chin wani abincin kirki. sai mai ruwa ruwa, sanin halina na far gaba yasaa maman fareeda tun dasafe da hadamun kunnu gyada, maidan kauri. tun da safe ta tsareni sai nashanye kafin infita.
Mungama exams, ranar alhamis ranar jumm,a saai naji sallamar "uncle justice" dama muna dakin ummina dukkanmu hadda su khairat Abba ne kawai baya nan saiga "uncle justice" yayi sallama wata irin faduwar gaba tasameni, har saida na dora nannunah nadama asman hanuna nadamah asaman kirjina.
A raina nace ya Allah inna tsananin tsoron wannan halitatar taka, inna ga hakan bairasa nasaba watakilla da yanda jininmu bai hadu dana juna ba kuma ni tunda nake bantaba ganin yana dariya ba, hana rantsuawa nataba gani sau biyu yana murmushi ga yanayin girmna jikinsa da yataimaka yafito da tsawonsa ga fadi ga karfi domin duk illahirin jijiyoyinsa sun fito ko inna ajikinsa radau.
*⚖️UNCLE JUSTICE⚖️*
*STORY WRTTING BY UMMU SHAREEF*
*DEDICATED TO UMMU SAYYID*
*A FIRST TIME WRITER*
*WANAN LITTAFIN NAKUDINE*
*KIBIYA HAJIYA KIKARANTAZAKIKARU *DA ABUBUWA DA DAMA*
*WANANAYAN LABARIN*
*LABARIN KAGAGGENE BA AYISHI A*
*DOMIN WANI WATA KO WASUBABA*
*IDAN KINSIYA KINKARATA KIKABAMA YAR UWARKI, KAWARKI, KOTURAWA A GROUP NAYAFEMI,*
*IDAN KINA DA HALI DAN ALLAH KIBIYANI TYPING AKKWAI WAHALA.*
*KIBIYA 300 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 3195366407 HAFSAT ABUBAKAR SADEEQ FIRST BANK*
*KO KITURO KATIN WAYA NA 200 TA WANNAN LAYIN TAREDA TURO SHAIDAR BIYAN KO DATA TA 300 08036833612*
*DUKKANMU MASU LAIFINE ALLAH YA YAFEMANA.*
*FREE PAGE*
*xi*
D'uka suka hada baki gurin amsa masa sallamar sa, saida y'ashigo yasamu wuri yazauna, san naan yagaida umma salma, sannan suka gaisa da Maman fareeda, ayayinda khairat sadeeq da aslam duk suka gaiyar dashi, nikuma d'ama inna kwance ne asaman doguwar k'ujera, nakoyi sauri na rufe i'dona adole ni barci nake.
J'in umma salma tayi gyaran muraya, yasa nayi saurin tashi z'aune d'omin nasan cewa gargadi biyu take mun, nafarko saboda ba mayafi ajikina, nabiu k'uma bangaiyar da "unle justice" ba tunda su sunsan cewa ba barci nake ba.
domin nicema mai basu labari kafin s'higowarsa najuya batareda nakalleshiba nadan rusuna nagayar dashi, fuskarshi k'adaran kadahan ya amsamun, natashin kawai nashige d'akina tareda khairat a yayinda sadeeq da aslam suka fice kofar gida. wurin buka basket ball.
Ummaa salma tatashi takawo masa ruwa, ta barshi suna kara gaisawa da maman fareeda, ya kira sunanta kasan cewar har yan g'idan mai martaba dahaka suke k'iranta dan Allah wani dan taimako nikeson k'iyimani idan da hali tayi shiru tareda zubamai ido.