Sashe 12
Uncle Justice Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haba aibansan sanda nasaki baki kunai hanchi da ido ba inna kallonsa, da mamaki.
Ayayinda shikumma ya sadda kansa kasa ni innaga ma tunda nake arayuwata bantaba yimasa irin wannan kwatankwachin kallon kurillar ba.nan take fadawa suka dauka sannu dan Albarka kayi biyayyah Allah ya inganta rayuwa, sunatayimasa kirari har saida sarki yayi gyaran murya, fada takoma daukar natsuwa, tsit kowa yayi shiru. tuni mai martaba yamaido da hankalinsa aguna.
To masha Allahu fareeda munji daga wurin jawad saura ke! munason muji naki ra,ayin insha ALLAHU bazamu tauyeki ba, nagayara zama kenan nabude baki zankoro bayani, sai kawai naji Abban su samie daga bayan mu, wato waliyin aurena kuma madaurin auren na kuma yaya agurin Abbanmu ai ranka ya dade ubane akabama ikon zabama yarsa budurwa miji aure na farko! kuma nida yan uwana kaf da iyayen yarinyar munyarda da zabin da Allah yayi mata, kuma zabinmu saboda haka muna rokon Allah yasanya ma auren albarka, ya ba su zuria tagari!
Jinayi cikina ya murde ya juye gefe daya tuni jiri yakamani gashi dai inna son inbude baki nayi Magana, amma inna hakorana da lebunana sai kakkarwa sukeyi, tuni fadawa suka dauki sowa. maimartaba godiya yake da wannana karramawa, da kukayi msa masha Allahu! da ahalin kirki mutanen mutumci irin albarka, mai martaba ya'yi gyaran murya, aka natsu yace yana godiya da wannan kyautar alheri.
Kuma shi amatsayinsa na uban yarinya yayimata kyautar mota benz, da saitin gado na japan ga amarya a yayinda yayima ango kyautar gidansa da ke GRA a isa kaita road, bankaiga da wowa cikin natsuwataba naji kawai jekadiya tazo tsakiyar kaina tarangada wata uwar guda, asaman kaina shiyayi dalilin dawowata firgigit a haiyachina. jinake fitsari kamar zai zubomun, daganan inda nake zaune yau nashiga ukku kallon kowa nake kamar sun samu tabin hankali idan bahakaba nita inna mazan fara rayuwar aure da uncle justice
Abban goruba yakuwa san meyakeyi, bamazata sabuba sarkine yayi gyaranmurya fada tayi shiru maman fareeda tamike tayima mai martaba godiya kyautar dayabani.sai "uncle justice" daga nan zaune shima yayi tashi godiyar, ayayinda nikuma sai kukanake kamar zanshide ganin nake kowama awurin tunaninsu yagurba taccene amma tayaya suke tunanin nafara rayuwar zaman aure da "uncle justice" haba haka akarufe taron da addu a muka dunguma zuwa gida.
Da zumar cewar idan su Abba dayan uwansa suka yanke lokacin tarewar, to zasu sanarma dasu mai martaba.
Tun dawowar mu nashige dakina nakulle bana bukatar kowa awannan lokacin, duk nattara tunanina nayanda zansamu mafitar afasa wannan auren nayi amma nakasa samun takammamen idea, daya dazatabani mafita, innayin sallar isah I nakwanta duk da dai cewar gobe assabar banida zuwa aji amma muna da kai ziyara dazamuyi zuwa asibitin babbar ruga, akwai wasu aikin da lecture dinmuzai nunaman. idanuna har sunkumbura saboda kukan danasha kuma da nayi tunanin kona fadima khairat abunda akeciki zanchen aurenta da khaleepha saboda dama tun a sudiyar ance kar afadimata, kuma kiri da muzu nashige daki bansake futowaba, sam banbari kowa yaganiba nadaiji sanda maman fareeda tadawo bayan magariba. tana tam bayata umma salma, tace mata inna daki tunda ita dazu dazamu dawo bada ita muka xoba, munbarta chan wai sunason sufara shirye shiryen tarewa, inna shirin kwanciyane naji anturo kofar anshigo ummina sannu da zuwa, ashe kindawo sam banji shigowarkiba jinayi kawaai ankama hannuna inna jiyowa naga ummu salma ce, madadin maman fareeda da natsamata, shiiiii 🤫 da hannu tanunamun nayi shiru taja hannunah har zuwa sashenta, tasakani dakinta tarufe kofa!
Fareeda takirani atake gabana yayi wata irin tsinkewa yafadi!. da wahala takira sunanan kai tsaye, saidai takirani da yar gidan Aseeya! aikuwa da jinhaka nasan tabbas babu wasa acikin maganarta, kuwa na'am na amsa mata tarda kallon fuskarta, tuni ni na sadda tawa fuskar kasa, ganin yanayin fuskarta din in a serious manner
Nakuwa san magana ce maimuhim manchi zangaya maki fareeda! barokonki zanyiba fareeda umurni zan baki, domin nalura tamkar kinason kinunama duniya cewar ke butuluce, cikin dan sauri dakuma razana nadago inna dubanta, yoh a irin halin dakikeso kinuna sam bakiyi na'am da auren nanba naga alama inna hankalinki yake, domin fareeda nikawai haihuwarki nayi amma amma kashinki fitsarinki amanki duk kwacha kiyarrki ajikin maman fareeda kika yishi, ai nadauka irin kaunar dake tsakaninki da ita da ahalinta to jawad kuwa ko wata nakkasa gareshi to ke mai iyya taimakawa ce kishare mashi hawaye, albarkacin mamanki ballantana bakida wata hujjar gudunsa, ko kin auresa namijineshi nashiga tsara kumanabugawa ajarida
Ke Butulce to ko almajirin gidansu maman fareeda baizama abun guduba agareki, ki kiyimashi to ballan tana kanin Asiya, uwa daya uba daya, idan bakisaniba kisani kina shekara daya dawata biyar kikayi cutar kyanda alokacin babanku yana karamin ma aikachi kuma anrikemasu albashinsu, natsawon watanni biyu, zoben hannunta na zinari taje tasiyar ta kuma rika zaryar kaiki asibiti, da kudin kuma madara dakikesha har sanda aka maidoma Abban ku albashinsu sannan yadora daga inda ta tatsaya, amma duk ita ke saye.
Saboda haka nibani manta alheri, idan ke butuluce ni ban iya butulci ba saboda haka ki zaunah dashi lafiya ki kuladashi, kisama masa natsuwar da matarsa ta hanga, da tunanin bazai sameta gun kowaba sai agunki.
Fareeda! fareeda!! fareeda!!! inna mai gargadinki da tunwuri kiyi watsi da zugar shaidan, aure ne dai anriga da andaura kuma bagudu bajada baya. zan mugun saba miki rai idan har kikabari mamanki tafahimci wani abunda ga gareki. to wallahi zakiji jiki dan bazanmiki da saukiba, fareeda sam bazakishata da dadiba, nagaya miki kuma zanga abbanku din nace masa kar atsawaita dogon lokaci tunda shi yasaba zama da mata yanxu yanxu tana yiyuwa ahalin matsi yake.
Jin alamun kamar za,a fito daga dakin nawa yasa maman fareeda tayi saurin janyewa daga bakin kofar dakina, data ketsaye tun lokaccin da muka shiga sai ga abba kuma yashigo dama idan yashigo yakan fara gaisawa da wadda ba itabace keda girki ba, to anan suka hadu itada abba sukaji duk abunda ummu salma tafadi mun ranar nayi kuka kamarme dadina daya da maman fareeda bata ganni ba da bata naimeniba domin gudun karnasaba maganar ummu salma, domin bashakka data ganni zata gane nayi kuka shiyasa nima naki zuwa har da safe shima kuma agurguje muka gaisa na wuce,
Maman fareeda ce tarungume Abbanmu tace nagode nagode muktar da irin adalcin ka, tunda sanda katashi naiman aure saida kanaimi mai tarbiya kuma yar babban gida masu karamci da dattakoh Allah yabiya, abba yana rungume da ita yace hakurinki maman fareeda yanada nasaba da chin ribar ki arayuwa, salma kuma Allahy ya yimata albaarka Amin maman fareeda tace yashirya zuri'a.
An tsayara da lokacin tarewata watanni biyu masu zuwa alokacin mungama jarabawar mu takarshe. bukin su khausar, haneefa, zeenah, da za ayi nan da sati daya duk nawani susuce banfiya yawan walwalaba sam kumaa gakaratu yazo karshe saukusan biyu maman fareeda tana kirana tasakani daki tana tambyata mekedamuna duk taga bayanda nakeba idan auren ne banaso nafadimata ita tasan yanda zata fahimtar da mai martaba, yagane batareda rayuka sunbaceba sai awarware, nacemata ah'ah nidai bakomai kinsanni dasa ka tsoro ga zazzabi idan zamuyi jarabawa, ummina nishikadaine abunda yake tadamun hankkali.
Duk dacewar kusan kullum sai nakusan raba dare inna kuka nisai yanxu nakejin tamkar rashin Aunty raheema niyafi shafa fiye da kowa, ma dukda dai wata zuciyar tanagayamun cewar shima din "uncle justice" dai bazai yadda yayi rayuwar aure daniba.
ranar laraba akafara bukin su zeenah duk dacewar alhinin mutuwar baisaki mutane ba, amma dole hakaa aka hauhidimar bukin anrage programs, din kunshi kadai za ayi ranar larabar alhamis ayi wa azi sai jummu'a wuni da daddare bayan ankai amare maxan su sun hada dinner, ba ayi even din nanba barkatai na al adun gidan sarauta.duk dacewar kowace da garinda zata zaunah, dukkansu zeenah cekadai akatsina small Aunty khausar kenan ita Kaduna zata sai, shukurah da za a kai kano, duk anata shirin tafiya kamu da za ayi anan cikin gidan mai martaba harsu ummu salma da ummina, khairat duk sunshirya ganin kallon da ummu salma kemun yasa nasan bawani uxurin dazan kawo raina ne kawai zaibaci yasa nima natshi nashirya cikin ankon yellow material. sai head red muyangida ayayinda abokannan zeena zauyi using same material amma head blue, na shukura su saka head purple, sai khausar kuma nata zasu saka head ash, wata zuciyar tacemani dolenefa kisaki jikinki fareeda, domin shi yanachan yana hiddimar gabansa, baisaka abun arbasa ba amma ke duk kinbi kin tsangwami kanki, babu gaira babu dalili, saboda haka custumes nasaka masu bajewa asamann dokin wuya red, saina tsanyara light make up! har zanfito haka sai natuna cewar yanxu ummu salma na iyya cewa nakoma. nasaka mayafi, saboda haka nakoma nasaka mayafi dan dai dai, shiba babbaba kuma bakarami ba, saidai ba kauri.
Inna fitowa nasamu duk sunfito tsuntsaya iliyasu yagama goge motar saboda yagirma sosai yanxu kuma ga natsuwa yasa abba yabiyamashi driving school yakoyi mota dama kodon saboda hiddimar gida.
*⚖️UNCLE JUSTICE⚖️*
*STORY WRITTING BY UMMU SHAREEF*
*DICATED UMMU SAYID*
*A FIRST TIME WRITER*
*WANAN LITTAFIN NAKUDINE*
*KIBIYA HAJIYA KIKARANTA ZAKIKARU DA ABUBUWA DA DAMA WAN NAN LABARIN*
*LABARIN KAGAGGENE BA AYISHI AKAN WANI WATA KO WASUBA*
*IDAN KINSIYA KINKARATA KIKABAMA KAWARKI YAR UWARKI, KO KIKA TURA A GROUP HAJIYA NAYAFEMIKI*
*IDAN KINA DA HALI DAN ALLAH KIBIYANI TYPING AKKWAI WAHALA*
*KIBIYA 300 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 3195366407 HAFSAT ABUBAKAR SADEEQ FIRST BANK*
*KO KITURO KATIN WAYA NA 200 TA WANNAN LAYIN 08036833612.*
*TAREDA TURO SHAIDAR BIYAN KO DATA TA 300 ZUWA GA WANNAN LAYIN 0803683312*
*DUKKANMU MASU LAIFINE ALLAH YA YAFEMANA*
*FREE PAGE*
*xx*
Ayayinda shikumma ya sadda kansa kasa ni innaga ma tunda nake arayuwata bantaba yimasa irin wannan kwatankwachin kallon kurillar ba.nan take fadawa suka dauka sannu dan Albarka kayi biyayyah Allah ya inganta rayuwa, sunatayimasa kirari har saida sarki yayi gyaran murya, fada takoma daukar natsuwa, tsit kowa yayi shiru. tuni mai martaba yamaido da hankalinsa aguna.
To masha Allahu fareeda munji daga wurin jawad saura ke! munason muji naki ra,ayin insha ALLAHU bazamu tauyeki ba, nagayara zama kenan nabude baki zankoro bayani, sai kawai naji Abban su samie daga bayan mu, wato waliyin aurena kuma madaurin auren na kuma yaya agurin Abbanmu ai ranka ya dade ubane akabama ikon zabama yarsa budurwa miji aure na farko! kuma nida yan uwana kaf da iyayen yarinyar munyarda da zabin da Allah yayi mata, kuma zabinmu saboda haka muna rokon Allah yasanya ma auren albarka, ya ba su zuria tagari!
Jinayi cikina ya murde ya juye gefe daya tuni jiri yakamani gashi dai inna son inbude baki nayi Magana, amma inna hakorana da lebunana sai kakkarwa sukeyi, tuni fadawa suka dauki sowa. maimartaba godiya yake da wannana karramawa, da kukayi msa masha Allahu! da ahalin kirki mutanen mutumci irin albarka, mai martaba ya'yi gyaran murya, aka natsu yace yana godiya da wannan kyautar alheri.
Kuma shi amatsayinsa na uban yarinya yayimata kyautar mota benz, da saitin gado na japan ga amarya a yayinda yayima ango kyautar gidansa da ke GRA a isa kaita road, bankaiga da wowa cikin natsuwataba naji kawai jekadiya tazo tsakiyar kaina tarangada wata uwar guda, asaman kaina shiyayi dalilin dawowata firgigit a haiyachina. jinake fitsari kamar zai zubomun, daganan inda nake zaune yau nashiga ukku kallon kowa nake kamar sun samu tabin hankali idan bahakaba nita inna mazan fara rayuwar aure da uncle justice
Abban goruba yakuwa san meyakeyi, bamazata sabuba sarkine yayi gyaranmurya fada tayi shiru maman fareeda tamike tayima mai martaba godiya kyautar dayabani.sai "uncle justice" daga nan zaune shima yayi tashi godiyar, ayayinda nikuma sai kukanake kamar zanshide ganin nake kowama awurin tunaninsu yagurba taccene amma tayaya suke tunanin nafara rayuwar zaman aure da "uncle justice" haba haka akarufe taron da addu a muka dunguma zuwa gida.
Da zumar cewar idan su Abba dayan uwansa suka yanke lokacin tarewar, to zasu sanarma dasu mai martaba.
Tun dawowar mu nashige dakina nakulle bana bukatar kowa awannan lokacin, duk nattara tunanina nayanda zansamu mafitar afasa wannan auren nayi amma nakasa samun takammamen idea, daya dazatabani mafita, innayin sallar isah I nakwanta duk da dai cewar gobe assabar banida zuwa aji amma muna da kai ziyara dazamuyi zuwa asibitin babbar ruga, akwai wasu aikin da lecture dinmuzai nunaman. idanuna har sunkumbura saboda kukan danasha kuma da nayi tunanin kona fadima khairat abunda akeciki zanchen aurenta da khaleepha saboda dama tun a sudiyar ance kar afadimata, kuma kiri da muzu nashige daki bansake futowaba, sam banbari kowa yaganiba nadaiji sanda maman fareeda tadawo bayan magariba. tana tam bayata umma salma, tace mata inna daki tunda ita dazu dazamu dawo bada ita muka xoba, munbarta chan wai sunason sufara shirye shiryen tarewa, inna shirin kwanciyane naji anturo kofar anshigo ummina sannu da zuwa, ashe kindawo sam banji shigowarkiba jinayi kawaai ankama hannuna inna jiyowa naga ummu salma ce, madadin maman fareeda da natsamata, shiiiii 🤫 da hannu tanunamun nayi shiru taja hannunah har zuwa sashenta, tasakani dakinta tarufe kofa!
Fareeda takirani atake gabana yayi wata irin tsinkewa yafadi!. da wahala takira sunanan kai tsaye, saidai takirani da yar gidan Aseeya! aikuwa da jinhaka nasan tabbas babu wasa acikin maganarta, kuwa na'am na amsa mata tarda kallon fuskarta, tuni ni na sadda tawa fuskar kasa, ganin yanayin fuskarta din in a serious manner
Nakuwa san magana ce maimuhim manchi zangaya maki fareeda! barokonki zanyiba fareeda umurni zan baki, domin nalura tamkar kinason kinunama duniya cewar ke butuluce, cikin dan sauri dakuma razana nadago inna dubanta, yoh a irin halin dakikeso kinuna sam bakiyi na'am da auren nanba naga alama inna hankalinki yake, domin fareeda nikawai haihuwarki nayi amma amma kashinki fitsarinki amanki duk kwacha kiyarrki ajikin maman fareeda kika yishi, ai nadauka irin kaunar dake tsakaninki da ita da ahalinta to jawad kuwa ko wata nakkasa gareshi to ke mai iyya taimakawa ce kishare mashi hawaye, albarkacin mamanki ballantana bakida wata hujjar gudunsa, ko kin auresa namijineshi nashiga tsara kumanabugawa ajarida
Ke Butulce to ko almajirin gidansu maman fareeda baizama abun guduba agareki, ki kiyimashi to ballan tana kanin Asiya, uwa daya uba daya, idan bakisaniba kisani kina shekara daya dawata biyar kikayi cutar kyanda alokacin babanku yana karamin ma aikachi kuma anrikemasu albashinsu, natsawon watanni biyu, zoben hannunta na zinari taje tasiyar ta kuma rika zaryar kaiki asibiti, da kudin kuma madara dakikesha har sanda aka maidoma Abban ku albashinsu sannan yadora daga inda ta tatsaya, amma duk ita ke saye.
Saboda haka nibani manta alheri, idan ke butuluce ni ban iya butulci ba saboda haka ki zaunah dashi lafiya ki kuladashi, kisama masa natsuwar da matarsa ta hanga, da tunanin bazai sameta gun kowaba sai agunki.
Fareeda! fareeda!! fareeda!!! inna mai gargadinki da tunwuri kiyi watsi da zugar shaidan, aure ne dai anriga da andaura kuma bagudu bajada baya. zan mugun saba miki rai idan har kikabari mamanki tafahimci wani abunda ga gareki. to wallahi zakiji jiki dan bazanmiki da saukiba, fareeda sam bazakishata da dadiba, nagaya miki kuma zanga abbanku din nace masa kar atsawaita dogon lokaci tunda shi yasaba zama da mata yanxu yanxu tana yiyuwa ahalin matsi yake.
Jin alamun kamar za,a fito daga dakin nawa yasa maman fareeda tayi saurin janyewa daga bakin kofar dakina, data ketsaye tun lokaccin da muka shiga sai ga abba kuma yashigo dama idan yashigo yakan fara gaisawa da wadda ba itabace keda girki ba, to anan suka hadu itada abba sukaji duk abunda ummu salma tafadi mun ranar nayi kuka kamarme dadina daya da maman fareeda bata ganni ba da bata naimeniba domin gudun karnasaba maganar ummu salma, domin bashakka data ganni zata gane nayi kuka shiyasa nima naki zuwa har da safe shima kuma agurguje muka gaisa na wuce,
Maman fareeda ce tarungume Abbanmu tace nagode nagode muktar da irin adalcin ka, tunda sanda katashi naiman aure saida kanaimi mai tarbiya kuma yar babban gida masu karamci da dattakoh Allah yabiya, abba yana rungume da ita yace hakurinki maman fareeda yanada nasaba da chin ribar ki arayuwa, salma kuma Allahy ya yimata albaarka Amin maman fareeda tace yashirya zuri'a.
An tsayara da lokacin tarewata watanni biyu masu zuwa alokacin mungama jarabawar mu takarshe. bukin su khausar, haneefa, zeenah, da za ayi nan da sati daya duk nawani susuce banfiya yawan walwalaba sam kumaa gakaratu yazo karshe saukusan biyu maman fareeda tana kirana tasakani daki tana tambyata mekedamuna duk taga bayanda nakeba idan auren ne banaso nafadimata ita tasan yanda zata fahimtar da mai martaba, yagane batareda rayuka sunbaceba sai awarware, nacemata ah'ah nidai bakomai kinsanni dasa ka tsoro ga zazzabi idan zamuyi jarabawa, ummina nishikadaine abunda yake tadamun hankkali.
Duk dacewar kusan kullum sai nakusan raba dare inna kuka nisai yanxu nakejin tamkar rashin Aunty raheema niyafi shafa fiye da kowa, ma dukda dai wata zuciyar tanagayamun cewar shima din "uncle justice" dai bazai yadda yayi rayuwar aure daniba.
ranar laraba akafara bukin su zeenah duk dacewar alhinin mutuwar baisaki mutane ba, amma dole hakaa aka hauhidimar bukin anrage programs, din kunshi kadai za ayi ranar larabar alhamis ayi wa azi sai jummu'a wuni da daddare bayan ankai amare maxan su sun hada dinner, ba ayi even din nanba barkatai na al adun gidan sarauta.duk dacewar kowace da garinda zata zaunah, dukkansu zeenah cekadai akatsina small Aunty khausar kenan ita Kaduna zata sai, shukurah da za a kai kano, duk anata shirin tafiya kamu da za ayi anan cikin gidan mai martaba harsu ummu salma da ummina, khairat duk sunshirya ganin kallon da ummu salma kemun yasa nasan bawani uxurin dazan kawo raina ne kawai zaibaci yasa nima natshi nashirya cikin ankon yellow material. sai head red muyangida ayayinda abokannan zeena zauyi using same material amma head blue, na shukura su saka head purple, sai khausar kuma nata zasu saka head ash, wata zuciyar tacemani dolenefa kisaki jikinki fareeda, domin shi yanachan yana hiddimar gabansa, baisaka abun arbasa ba amma ke duk kinbi kin tsangwami kanki, babu gaira babu dalili, saboda haka custumes nasaka masu bajewa asamann dokin wuya red, saina tsanyara light make up! har zanfito haka sai natuna cewar yanxu ummu salma na iyya cewa nakoma. nasaka mayafi, saboda haka nakoma nasaka mayafi dan dai dai, shiba babbaba kuma bakarami ba, saidai ba kauri.
Inna fitowa nasamu duk sunfito tsuntsaya iliyasu yagama goge motar saboda yagirma sosai yanxu kuma ga natsuwa yasa abba yabiyamashi driving school yakoyi mota dama kodon saboda hiddimar gida.
*⚖️UNCLE JUSTICE⚖️*
*STORY WRITTING BY UMMU SHAREEF*
*DICATED UMMU SAYID*
*A FIRST TIME WRITER*
*WANAN LITTAFIN NAKUDINE*
*KIBIYA HAJIYA KIKARANTA ZAKIKARU DA ABUBUWA DA DAMA WAN NAN LABARIN*
*LABARIN KAGAGGENE BA AYISHI AKAN WANI WATA KO WASUBA*
*IDAN KINSIYA KINKARATA KIKABAMA KAWARKI YAR UWARKI, KO KIKA TURA A GROUP HAJIYA NAYAFEMIKI*
*IDAN KINA DA HALI DAN ALLAH KIBIYANI TYPING AKKWAI WAHALA*
*KIBIYA 300 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 3195366407 HAFSAT ABUBAKAR SADEEQ FIRST BANK*
*KO KITURO KATIN WAYA NA 200 TA WANNAN LAYIN 08036833612.*
*TAREDA TURO SHAIDAR BIYAN KO DATA TA 300 ZUWA GA WANNAN LAYIN 0803683312*
*DUKKANMU MASU LAIFINE ALLAH YA YAFEMANA*
*FREE PAGE*
*xx*