Sashe 9
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hmmm banana kenan muje kayi lunch,tashi yyi yabai bayan ta.
Bayan 1 week
Hafsat ce zaune itada Fatima adakinta sunsaka kaya iri d'aya sunyi kyau musammun Hafsat.
Fatima ta kalli Hafsat ta ce oh sis wai baki jajan sir Aliyu, kin manta dashi.
Katsina fuska Hafsat ta yi tace to nikuwa tunawar me zanyi dashi,tunda agd muke ba a skul ba.
Murmushi Fatima ta yi tace amma sis. .labulen da aka daga yasata yin shiru.
Deeni ne yashigo ,ya kalli Hafsat Yace my wife xo ina son magana dake,ina fatan nikikayiwa ,
Wannan kwalliyar,doguwar tsuka Fatima taja dan tayi mugun tsanar deeni,
Da sauri deeni ya kalleta ,Yace ke dawa kke da kikeyin tsaki,
Agadarance Fatima tace da Wanda yatsargu da kansa nike.
Afusace Yace ke kishiga hankalinki wlh namiki shegen Duka ,inbatamiki wannan fuskar taki.
Mik'ewa tsaye Fatima ta yi race ,da allah mlm ka kama kanka dukana sai ruwan sama ,
Shima sai inna tsaya,katabani saikayi babban nadama arayuwarka,
Ai raggon nmj shike dukan mace,nan ta hau xaginsa da turanci da gayamai magana,
Itadai Hafsat batace komaiba ,tashige gaban Fatima ta na cewa ta kyalesa.
Shikuwa deeni kwa k'walwa bakomai sai iskanci bemajin me Fatima kecewaba yadai San turanci take.
Belt yake kokarin xarowa ahaukansa yadaketa baba yashigo Yace yafitar masa dg gida.
Fatima ta Kalli Hafsat ba yan baba yafita tace.
Wlh da sake haka kawai wani banxa yarik'a kiran ki da matarsa sai kace da gaske ke matar sace.
Cikin damuwa Hafsat ta ce to sis yazanyi shiyasa in ina skul hankalina kwance.
Nan Fatima ta ce ni natafi marece yyi,nan ta raka har k'ofar gdn su, takoma gd.
Da misalin 9:00 pm Hafsat ce kwance sai tunanin sir Aliyu take,takasa bacci,
Tana tuna bayason ganin wani ya zalinceta ko yaganta cikin kunci.
Ahaka bacci Yy gaba da ita,
Washe gari, bayan Hafsat tagama Duka aiyikanta tacema baba zata tafi islamiya .
Nan yyi mata addua ta fita,gidansu Fatima taje ta biya mata suka wuce tare...
Sir Aliyu ne kwance ,yana bacci amma Kuma yana murmushi.
Hafsa ce yagani ,wani suna tare sai was on guje guje suke suna dariya
Can yahango wani mutum baki k'irin bama a ganin fuskarsa,
Yatafi gunsu ,yasa hannu zai ja Hafsat ita Kuma tasaka ihu ta rike sir Aliyu.
Nan sir Aliyu ,yarika Jan Hafsat yanason rabata da mutumin amma taki saketa
Da kyar sir Aliyu ya kwaceta a hannunsa bayan yasha wuya.
Dede nan sir Aliyu yafarka yyi sharkaf da zufa....
Share pls.
[12/13, 9:19 AM] Aysha Galadima: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿29&30
Addu a yyi, yana tunanin anya Hafsat ta na lfy, kuwa,atake yatuna ,wancan mafarkin da yyi sadda katti suka shigo musu.
Kwata kwata yashi ga ko kwanto,haka yatashi ,yashige toilet yyi alwarla yafito yanufi masjid.
Yadade a can ,Kuma yasaka Hafsat a aduarshi Allah yasa ,tana lfy.
Sannan yanufo gd,yana tunanin labarin Hafsat da Fatima tabashi,sai yanzun yaga wautarsa dabe tambayi ,
Garinsu ko anguwarsuba,wata zuciyar tace to inkasanima,inkaje kacemusu me?
Matsayinka na medinta ,zakaje afilili Yace a malaminta.
Dede nan yashi ga parlour, tunkan ya ida shigowa yakejin kabeer ,k'aninsa me bi masa.
Yana waya da mace sai wannan lallabata ,yake yanacewa baby kada kidamu zanshigo anjima ,kimun kwalliya kinji.
Ilov.... Duguwar tsukar da sir Aliyu yaja ne ,yasa kabeer kin karasawa ,yyi saurin kashe wayar.
Yana Sosa kai, harara sir Aliyu ya aiko masa da ita ,tare da cewa tsoron Allah zakaji ba mutum ba.
Wai duk Dan alsbd mace kake wannan rawar kan ,hmm indai matane gaka gasu.
Mommy ce ta karaso,Dan duk tanajinsu,dariya tayi tace ah ah babana, kabarshi yyi soyayya,
Tunda kai bazaka yiba,sai kazama tuzuru munbada kai sadaka, ai kabeer ya isa fara kula mace,
Yanada 27 years ace bazai kula ,mace ba, dukda kaimai 35 kaki aure,dukda kai kaso,
Hade rai yy Yace to nidai mommy abar maganar, shikuma ,yaje yyita soyayya, anacikin haka,sa ada ta shigo dawowarta kenan dg islamiya,
Ta fada jikin sir Aliyu, tare da cewa ,yaya nagaji,wlh, dan tureta yyi Yace to sarkin son jiki,
Tunda kin gaji saiki sauketa akaina ke bakison kin girmaba,turo baki tayi tace yau wa yaya,
Wai ina wannan Hafsat din take?
Atake yaji gabansa yafadi, amma dayake jarumine ,be nuna hakanba, agundure ,Yace oho ,aidayake da ita zanrika yawo,bacin kinsan anyi Hutu.
Lah hakane yaya ,amma gobe tunda Tuesday muje ka kaini gidansu inaso tazama kawata.
Hararanta yyi Yace surutunki marar ma,ana ya isheni, dan tana dalibata ,dole sai nason gidansu.
Juyawa yy yanufi. Part dinsa, yabarsu, nan ,mommy ce ta kalli sa ada ta ce ,wacece Hafsat ? Kuma.
Sa ada ta ce, dalibarsace ,mommy kinganta kyakkyawa ta hadu karshe wlh,
Shiru mommy ta yi tana tunani ,anya ba akwai wani abu ba ,dama ta lura kwana2 nan Aliyu na yawan tunani ,kodai so yakamashine?
Hmmm kodai minene zan cigaba dayimasa addu a,""";;;;
***********
Hafsatce zaune a tsakar gidansu ,tagama ayyukanta ta gaji sosai ,ga girki a kicin data idar.
Inna Laure take jira tazo ta raba amma ba ta fito ba
Tana zaune anan baba yashigo,yanata fara a,fuskarsa shar da farin ciki, yanzun yaji sauki banda sanda yake yawo.
Yakalli Hafsat yace sannu yar albarka,kinji,murmushi tayi ta masa sannu da zuwa,tace babana,
Da alama yau kana cikin farin ciki, yau Yace kedai bari, yau nasamu jarin da zandogara da kaina kema na miki abinda kkso.
Murmushi tayi tace Allah yatai maka yasa alkhairi, cikin jin Dadi Yace allahumma ameen.
Inna Laure ta fito dan ta labe bakin window taji duk abinda suke cewa,
Tace Ashe ansamu abinyi shine kk'i fad'amun sai yarka kke fadamawa,to ai naji dg gobe ,zakaci gaba da kula da gidanka,
Kuma ka biyani kudin da naciyar maka da yara,ehe, ko kallon inda take baba be yiba,yashe daki yabarta nan.
Hafsat itama ta bisa,ai sai Laure ta hau aika mata da zagi da tsinuwa,
Sannan ta ce kinja ma kanki, bazakici abincinnan ba dukda ke kika girkasa.
Adaki baba da Hafsat sun ba banxa ajiyar ta sunshareta sai firarasu suke.
Can Hafsat ta ce baba bara naje gidansu Fatima,murmushi yyi Yace adawo lfy tasaka hijab ta fito.
Inna Laure dke cin abinci tayi dariyar mugunta hade da hataran Hafsat tace to yawan maular za ako,
Saidai kije can kyaci abincin amma bawai na gidan ubankiba,
Itadai Hafsat batace komaiba tafitarta,tanama inna Laure,adduar shiriya.
A parlour tasami Fatima,da ummanta suna Kallo,da gudu Fatima ta yi hugging in Hafsat suna dariya.
Hafsat tagaida umma,ta amsa cikin sakin fuska ,nan Fatima ta ja Hafsat ska tafi dakinta.
Suna shiga Fatima ta bude wardrobe, ta fito da yunifoam da checks, dinkakku tace sis ga kayanki dazu aka kawosu dg gun dinki.
Umma ce ta dinka mana, cikin jin Dadi Hafsat ta ce ,nagode Allah yasa ka da alkhairi, Baku gajiya da mun hidima,meye zanyi insaka muku sis keda iyayanki.
Murmushi Fatima ta yi tace, kibarmun godiya ,dan bbu ita tsakanunmu,nadaukeki,yar uwata ta jini.
Murmushi Hafsat ta yi tace, Allah yabar zumunci,nan Fatima ta kira me aikinsu ta kawo masu abinci sukaci tare da Hafsat.
Bayan sun gama, Fatima ta ce, sis hutufa yakusa karewa sbd ke ma zamu koma ,ka,ida ko kin huta,
Da jarabar Laure da deenin bantsarnan.
Hafsat tace eh nasani ai gara mukoma ka,ida zai fi gaskiya, Kuma kinga ,
Wahalar mu tazo karshe damun koma third term za a bamu shadows babu batun xuwa compound,
Hankali kwance kayita karatunka,eh wlh sis nan suka ta6a ,sai gab da magrib sannan Hafsat ,
Ta fito tayima umma godiya sosai sannan taje gd,
Bayan1 week
Yau yarage jibi su Hafsat zasu koma a skul,mlm aminu yyi mata provision nagani nafada yasa adakinsa yarufe sai ,
Sai ranar da zasu koma zai fiddo mata sbd yasan halin Laure zata iya sace kayan.
Hakan yyima Hafsat Dadi,dan yanxun jinta take kamar ko wace y'a.
Damuwarta ,daya shine sanin halinda mahaifiyarta take cikine.
Saidai ita da babanta basu sareba dayin addua ba dare ba rana akan allah yabaiyanata.""""
Alh Suleiman rabone ,wato senator zaune a dining area shida iyalansa suna cin abincin .
Dayake duk dare gaba daya sukeyin dinner.
Sa ada na kusada dadtnta tana shagwaba,
Daddy yy gyaran murya Yace wai aliyu yaushe zakayi aure ne wai?
Nagaji da ganinka a haka duk randa ka cikamun ciki,sadakarka zanbayar kaji nagaya maka.
Sosa kai yyi Yace daddy adan k'aramun lokaci,zan fitar.
Itakuwa sa ada sai dariya take jin wai za abada sir Aliyu sadaka in be fitarda mataba.
Sir Aliyu yadago yawatso mata kallon zamu hadu, murguda masa baki tayi,
Atake ya tuna Hafsat,dan itama akwai murgud'a baki.
Murmushi yyi da yatuna jibi ake komawa ,Hutu,, mik'ewa yyi yanufi part dinsa.
Yason yakusa ganin Hafsat dan yyi kewarta da yawa,wata zuciyar tace kasan koba jibin zasu komaba.
Sai sun kara 1 week ,atake murnarsa takoma ciki, amma yadau alkawarin xuwa jibin in basu dawoba to sai yadawo gd.
____________
Yau asabar Kuma gobe su Hafsat ke komawa, zaune take tana daka yaji a turmi.
Gasu kuli da mai a gefenta cikin roba ,tanata dai shirye shiryen ta.
Tana tuna k'ila gobe kamar yanzun suna skul ,k'ila ma taga sir Aliyu.
Batason sadda tayi murmushiba,said tsintar muryar deeni tayi yana cewa,
My wife da alama kinfara sona gashi kina murmushi da kka ganni.
Doguwar tsuka taja rai bace ,tace kai wawa ,jakancinka ya isheni haka nan.
Kada kasake kirana da matarka, dan bazan taba zama mallakinkaba .
Laure ce ta fito zani a hannu cikin masifa tace karya kke wlh Bakida mj sai deeni.
Ki rubuta ki aje na fada Miki wlh, dariyar bosawa deeni yakece da ita ,
Yace lallai yarinya wuyanki yyi kauri ,nikike gayama magana haka,hmm ai wlh koban aureki ,
Tabbas sai na lashi zumarki kota halin kak'a,dan kudina bazasu tafi abanxaba.
Laure tace kada kada kadu ,batada miji saikai,aitakusa gama Wannan k'addararrar makarantar.
Muryan baba sukaji Yace ,gsky kunyi kyan kai kedashi ,
Inaso kusani ,bazan aurawa y'ata dan iskaba sai mutumin kirki, Kuma bazan mata auren dole ba.
Maganar karshe kada kasake shigomun gd,yakalli Laure Yace ,
Ke Kuma kibi sannu da duniya, duk randa ta huta miki baya bazakiji da dadiba.
Ashe ke deeni ya kalli baba Yace ,wlh daukewar numfashi kawai zata hanani shigowa gidan nan,
Bayan 1 week
Hafsat ce zaune itada Fatima adakinta sunsaka kaya iri d'aya sunyi kyau musammun Hafsat.
Fatima ta kalli Hafsat ta ce oh sis wai baki jajan sir Aliyu, kin manta dashi.
Katsina fuska Hafsat ta yi tace to nikuwa tunawar me zanyi dashi,tunda agd muke ba a skul ba.
Murmushi Fatima ta yi tace amma sis. .labulen da aka daga yasata yin shiru.
Deeni ne yashigo ,ya kalli Hafsat Yace my wife xo ina son magana dake,ina fatan nikikayiwa ,
Wannan kwalliyar,doguwar tsuka Fatima taja dan tayi mugun tsanar deeni,
Da sauri deeni ya kalleta ,Yace ke dawa kke da kikeyin tsaki,
Agadarance Fatima tace da Wanda yatsargu da kansa nike.
Afusace Yace ke kishiga hankalinki wlh namiki shegen Duka ,inbatamiki wannan fuskar taki.
Mik'ewa tsaye Fatima ta yi race ,da allah mlm ka kama kanka dukana sai ruwan sama ,
Shima sai inna tsaya,katabani saikayi babban nadama arayuwarka,
Ai raggon nmj shike dukan mace,nan ta hau xaginsa da turanci da gayamai magana,
Itadai Hafsat batace komaiba ,tashige gaban Fatima ta na cewa ta kyalesa.
Shikuwa deeni kwa k'walwa bakomai sai iskanci bemajin me Fatima kecewaba yadai San turanci take.
Belt yake kokarin xarowa ahaukansa yadaketa baba yashigo Yace yafitar masa dg gida.
Fatima ta Kalli Hafsat ba yan baba yafita tace.
Wlh da sake haka kawai wani banxa yarik'a kiran ki da matarsa sai kace da gaske ke matar sace.
Cikin damuwa Hafsat ta ce to sis yazanyi shiyasa in ina skul hankalina kwance.
Nan Fatima ta ce ni natafi marece yyi,nan ta raka har k'ofar gdn su, takoma gd.
Da misalin 9:00 pm Hafsat ce kwance sai tunanin sir Aliyu take,takasa bacci,
Tana tuna bayason ganin wani ya zalinceta ko yaganta cikin kunci.
Ahaka bacci Yy gaba da ita,
Washe gari, bayan Hafsat tagama Duka aiyikanta tacema baba zata tafi islamiya .
Nan yyi mata addua ta fita,gidansu Fatima taje ta biya mata suka wuce tare...
Sir Aliyu ne kwance ,yana bacci amma Kuma yana murmushi.
Hafsa ce yagani ,wani suna tare sai was on guje guje suke suna dariya
Can yahango wani mutum baki k'irin bama a ganin fuskarsa,
Yatafi gunsu ,yasa hannu zai ja Hafsat ita Kuma tasaka ihu ta rike sir Aliyu.
Nan sir Aliyu ,yarika Jan Hafsat yanason rabata da mutumin amma taki saketa
Da kyar sir Aliyu ya kwaceta a hannunsa bayan yasha wuya.
Dede nan sir Aliyu yafarka yyi sharkaf da zufa....
Share pls.
[12/13, 9:19 AM] Aysha Galadima: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿29&30
Addu a yyi, yana tunanin anya Hafsat ta na lfy, kuwa,atake yatuna ,wancan mafarkin da yyi sadda katti suka shigo musu.
Kwata kwata yashi ga ko kwanto,haka yatashi ,yashige toilet yyi alwarla yafito yanufi masjid.
Yadade a can ,Kuma yasaka Hafsat a aduarshi Allah yasa ,tana lfy.
Sannan yanufo gd,yana tunanin labarin Hafsat da Fatima tabashi,sai yanzun yaga wautarsa dabe tambayi ,
Garinsu ko anguwarsuba,wata zuciyar tace to inkasanima,inkaje kacemusu me?
Matsayinka na medinta ,zakaje afilili Yace a malaminta.
Dede nan yashi ga parlour, tunkan ya ida shigowa yakejin kabeer ,k'aninsa me bi masa.
Yana waya da mace sai wannan lallabata ,yake yanacewa baby kada kidamu zanshigo anjima ,kimun kwalliya kinji.
Ilov.... Duguwar tsukar da sir Aliyu yaja ne ,yasa kabeer kin karasawa ,yyi saurin kashe wayar.
Yana Sosa kai, harara sir Aliyu ya aiko masa da ita ,tare da cewa tsoron Allah zakaji ba mutum ba.
Wai duk Dan alsbd mace kake wannan rawar kan ,hmm indai matane gaka gasu.
Mommy ce ta karaso,Dan duk tanajinsu,dariya tayi tace ah ah babana, kabarshi yyi soyayya,
Tunda kai bazaka yiba,sai kazama tuzuru munbada kai sadaka, ai kabeer ya isa fara kula mace,
Yanada 27 years ace bazai kula ,mace ba, dukda kaimai 35 kaki aure,dukda kai kaso,
Hade rai yy Yace to nidai mommy abar maganar, shikuma ,yaje yyita soyayya, anacikin haka,sa ada ta shigo dawowarta kenan dg islamiya,
Ta fada jikin sir Aliyu, tare da cewa ,yaya nagaji,wlh, dan tureta yyi Yace to sarkin son jiki,
Tunda kin gaji saiki sauketa akaina ke bakison kin girmaba,turo baki tayi tace yau wa yaya,
Wai ina wannan Hafsat din take?
Atake yaji gabansa yafadi, amma dayake jarumine ,be nuna hakanba, agundure ,Yace oho ,aidayake da ita zanrika yawo,bacin kinsan anyi Hutu.
Lah hakane yaya ,amma gobe tunda Tuesday muje ka kaini gidansu inaso tazama kawata.
Hararanta yyi Yace surutunki marar ma,ana ya isheni, dan tana dalibata ,dole sai nason gidansu.
Juyawa yy yanufi. Part dinsa, yabarsu, nan ,mommy ce ta kalli sa ada ta ce ,wacece Hafsat ? Kuma.
Sa ada ta ce, dalibarsace ,mommy kinganta kyakkyawa ta hadu karshe wlh,
Shiru mommy ta yi tana tunani ,anya ba akwai wani abu ba ,dama ta lura kwana2 nan Aliyu na yawan tunani ,kodai so yakamashine?
Hmmm kodai minene zan cigaba dayimasa addu a,""";;;;
***********
Hafsatce zaune a tsakar gidansu ,tagama ayyukanta ta gaji sosai ,ga girki a kicin data idar.
Inna Laure take jira tazo ta raba amma ba ta fito ba
Tana zaune anan baba yashigo,yanata fara a,fuskarsa shar da farin ciki, yanzun yaji sauki banda sanda yake yawo.
Yakalli Hafsat yace sannu yar albarka,kinji,murmushi tayi ta masa sannu da zuwa,tace babana,
Da alama yau kana cikin farin ciki, yau Yace kedai bari, yau nasamu jarin da zandogara da kaina kema na miki abinda kkso.
Murmushi tayi tace Allah yatai maka yasa alkhairi, cikin jin Dadi Yace allahumma ameen.
Inna Laure ta fito dan ta labe bakin window taji duk abinda suke cewa,
Tace Ashe ansamu abinyi shine kk'i fad'amun sai yarka kke fadamawa,to ai naji dg gobe ,zakaci gaba da kula da gidanka,
Kuma ka biyani kudin da naciyar maka da yara,ehe, ko kallon inda take baba be yiba,yashe daki yabarta nan.
Hafsat itama ta bisa,ai sai Laure ta hau aika mata da zagi da tsinuwa,
Sannan ta ce kinja ma kanki, bazakici abincinnan ba dukda ke kika girkasa.
Adaki baba da Hafsat sun ba banxa ajiyar ta sunshareta sai firarasu suke.
Can Hafsat ta ce baba bara naje gidansu Fatima,murmushi yyi Yace adawo lfy tasaka hijab ta fito.
Inna Laure dke cin abinci tayi dariyar mugunta hade da hataran Hafsat tace to yawan maular za ako,
Saidai kije can kyaci abincin amma bawai na gidan ubankiba,
Itadai Hafsat batace komaiba tafitarta,tanama inna Laure,adduar shiriya.
A parlour tasami Fatima,da ummanta suna Kallo,da gudu Fatima ta yi hugging in Hafsat suna dariya.
Hafsat tagaida umma,ta amsa cikin sakin fuska ,nan Fatima ta ja Hafsat ska tafi dakinta.
Suna shiga Fatima ta bude wardrobe, ta fito da yunifoam da checks, dinkakku tace sis ga kayanki dazu aka kawosu dg gun dinki.
Umma ce ta dinka mana, cikin jin Dadi Hafsat ta ce ,nagode Allah yasa ka da alkhairi, Baku gajiya da mun hidima,meye zanyi insaka muku sis keda iyayanki.
Murmushi Fatima ta yi tace, kibarmun godiya ,dan bbu ita tsakanunmu,nadaukeki,yar uwata ta jini.
Murmushi Hafsat ta yi tace, Allah yabar zumunci,nan Fatima ta kira me aikinsu ta kawo masu abinci sukaci tare da Hafsat.
Bayan sun gama, Fatima ta ce, sis hutufa yakusa karewa sbd ke ma zamu koma ,ka,ida ko kin huta,
Da jarabar Laure da deenin bantsarnan.
Hafsat tace eh nasani ai gara mukoma ka,ida zai fi gaskiya, Kuma kinga ,
Wahalar mu tazo karshe damun koma third term za a bamu shadows babu batun xuwa compound,
Hankali kwance kayita karatunka,eh wlh sis nan suka ta6a ,sai gab da magrib sannan Hafsat ,
Ta fito tayima umma godiya sosai sannan taje gd,
Bayan1 week
Yau yarage jibi su Hafsat zasu koma a skul,mlm aminu yyi mata provision nagani nafada yasa adakinsa yarufe sai ,
Sai ranar da zasu koma zai fiddo mata sbd yasan halin Laure zata iya sace kayan.
Hakan yyima Hafsat Dadi,dan yanxun jinta take kamar ko wace y'a.
Damuwarta ,daya shine sanin halinda mahaifiyarta take cikine.
Saidai ita da babanta basu sareba dayin addua ba dare ba rana akan allah yabaiyanata.""""
Alh Suleiman rabone ,wato senator zaune a dining area shida iyalansa suna cin abincin .
Dayake duk dare gaba daya sukeyin dinner.
Sa ada na kusada dadtnta tana shagwaba,
Daddy yy gyaran murya Yace wai aliyu yaushe zakayi aure ne wai?
Nagaji da ganinka a haka duk randa ka cikamun ciki,sadakarka zanbayar kaji nagaya maka.
Sosa kai yyi Yace daddy adan k'aramun lokaci,zan fitar.
Itakuwa sa ada sai dariya take jin wai za abada sir Aliyu sadaka in be fitarda mataba.
Sir Aliyu yadago yawatso mata kallon zamu hadu, murguda masa baki tayi,
Atake ya tuna Hafsat,dan itama akwai murgud'a baki.
Murmushi yyi da yatuna jibi ake komawa ,Hutu,, mik'ewa yyi yanufi part dinsa.
Yason yakusa ganin Hafsat dan yyi kewarta da yawa,wata zuciyar tace kasan koba jibin zasu komaba.
Sai sun kara 1 week ,atake murnarsa takoma ciki, amma yadau alkawarin xuwa jibin in basu dawoba to sai yadawo gd.
____________
Yau asabar Kuma gobe su Hafsat ke komawa, zaune take tana daka yaji a turmi.
Gasu kuli da mai a gefenta cikin roba ,tanata dai shirye shiryen ta.
Tana tuna k'ila gobe kamar yanzun suna skul ,k'ila ma taga sir Aliyu.
Batason sadda tayi murmushiba,said tsintar muryar deeni tayi yana cewa,
My wife da alama kinfara sona gashi kina murmushi da kka ganni.
Doguwar tsuka taja rai bace ,tace kai wawa ,jakancinka ya isheni haka nan.
Kada kasake kirana da matarka, dan bazan taba zama mallakinkaba .
Laure ce ta fito zani a hannu cikin masifa tace karya kke wlh Bakida mj sai deeni.
Ki rubuta ki aje na fada Miki wlh, dariyar bosawa deeni yakece da ita ,
Yace lallai yarinya wuyanki yyi kauri ,nikike gayama magana haka,hmm ai wlh koban aureki ,
Tabbas sai na lashi zumarki kota halin kak'a,dan kudina bazasu tafi abanxaba.
Laure tace kada kada kadu ,batada miji saikai,aitakusa gama Wannan k'addararrar makarantar.
Muryan baba sukaji Yace ,gsky kunyi kyan kai kedashi ,
Inaso kusani ,bazan aurawa y'ata dan iskaba sai mutumin kirki, Kuma bazan mata auren dole ba.
Maganar karshe kada kasake shigomun gd,yakalli Laure Yace ,
Ke Kuma kibi sannu da duniya, duk randa ta huta miki baya bazakiji da dadiba.
Ashe ke deeni ya kalli baba Yace ,wlh daukewar numfashi kawai zata hanani shigowa gidan nan,