← Book details Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 42

Sashe 20

Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Wayar ce ta sake ringing, cikin rarrashi yace bara naje kinji tawan kinga dad d'ina ke kirana, kanta tad'aga da sauri yabargun.
Samir da dama haka yake so ,sir Aliyu nabarin gun yazo yazauna gunda yatashi,ahankali yace ranki yadad'e! Ykk ya gida??
Batare da takallesaba tace lfy atak'aice ,samir yace dan Allah ke k'anwar Aliyu Suleiman rabo ce?
da mamaki Hafsat ta kallesa tace lfy daiko ,meyasa kamun wannan tambayar?
Samir yace wlh inasonki ina kaunar ki bada wasaba amma naga Aliyu yyi Kane Kane yaha na kowa kulaki,shin e nike zaton kodai k e ba k'anwarsa bace pls kifad'amun gsky kinjiko.Hafsat na shirin yin magna taj i k'amshin turaren si r Aliyu,da sauri ta d'ago kanta sukayi I do biyu dashi,Atake taji gabanta yafad'i ganin yadda idanun sa sukayi jajir fuska rsa ad'aure bbu ala mun wasa ga jijiyoyi n kansa suntashi rad'a rad'a alamar ra nasa ab'ace yake.

Da sauri yabar gun Hafsat ta rufa masa baya tana kiransa ko juyowa beyiba ,yashige motarsa yajata atsiyace.

Shikuwa samir dalilin dayasa yatambayi Hafsat shine yana zargin kamar sir Aliyu sonta yke.ganin abinda yafaru yanxu yasa ya yarda sonta yake dan yaga zallar kishi akwayar idanunsa.

Hafsat kuwa cikin kuka ta dawo dan tacewa Fatima gida zata je.

Tana cikin tafiya hankali tashe ko gabanta bata gani,taji muryar Fatima na kiranta da sauri ta juya taganta tare da Al-ameen tsaye suna magana.

"Ahankali Fatima ta zo gunta tana tambayarta lfy meya faru?dantaga lokacin da sir Aliyu yafito afusace taga Hafsat ta bisa yashige mota be saurari Hafsat d'inba.

Cikin kuka Hafsat ke labarta mata komai ,had'e da cewa yanxun yatafi yana fushi dani kadama yyi accident da gudufa yabar gunnan.

Rarrashinta Fatima ta yi tace sis Ai Sir bazai iya fushi dakeba,gobe zaku shirya kinji.

Cikin kuka Hafsat tace ni mukoma gd yanxun,Fatima tace ai anma tashi danyanxun12: fa .

Hafsat ta ce wancan gayenfa?

Murmushi Fatima ta yi tace abokinsu yayane wai sona yake ni....shiru tayi ganin Al-ameen yanufosu.

Yana zuwa yakalli Fatima yace baby nah kinga antashi muje nakaiku gida.

Da sauri Hafsat tace to, Fatima nahararanta ,nan sukabisa yabud'e ma Fatima gidan gaba yace my Princess kishiga nan ko?
Da sauri Hafsat ta turata murmushi Al-ameen yyi yace friend pls kishigardani gun my Princess naga kamar bata sona.
Murmushi yak'e
Hafsat ta yi dan gaba daya hankalinta nagun Sir Aliyu, tace ai inde wannan ne kada kadamu zata soka,murmushi yyi yace Allah yasa, nan yashige gidn gaba yatada motar suka nufi gidansu Fatima.

6angaren sir Aliyu kuwa driving yake zuciyarsa na tafarfasa hade da k'una,axuciyarsa yake hangen fuskar samir da Hafsat .tambayar kansa yyi me samir yake nufi? Kada dai yace da gaske son h afsat yake! Taf dole yyi maganin samir akan yabar kula k'an warsa inbahaka ray uka su b'aci.wata zuciyar tace masa to kai sonta kke ne? Tsaki yyi afili yace habadai aibazanso D'ALIBATA ba gsky danni har yanxun banga wacce nakes oba.amma kuma agefen zuciyarsa jin zafin samir yake da haushin Hafsat data kulasa yake.

Haka yyita tunanin xuci da tambayoyin da beda me amsa masa su.

Daga karshe yyi anguwarsu Hafsat yyi parking can nesa ,yadda baza ,aganshiba.

Dan yad'aukarwa kansa alk'awarin sai yaga waye zai maidota gida ,kuma itada wazasu dawo??

""" befi minti 20ba agun yaga ana maid o mutane ,da sauri yafito yajingina bayansa jikin motar yana ganin kowa.
Can yaga motar Al-ameen yyi parking, Fatima ta fito gidan gaba ,Hafsat tafito gdn baya,sannan Al-ameen yatsare Fatima da mgana .Hafsat nage fe tana jiransu su ga ma tazo sutafi."";;

"Wani sanyi yaji acikin ransa ganin ba samir ya maido hafsat ba."

Kuma yalura da Al-ameen son Fatima yake,tsaki yaja afili yace basuda wani aiki sai suce suna son mace.koma ya SO d'in yake ne?

"Wata zuciyar tace masa oho."
Mota yakoma yajata yanufi gida.

Hafsat kuwa gaba ta yi dan bata iya jure jiran fatima.

Tanashiga cikin gidan straight d'akin Fatima ta wuce,tacir e kayanta tayi wank a,had'e da sallar isha'i.ranta babu dad'i ta kwanta sak amakon fushin da sir Aliyu yake yi da ita,Fatima tayi rarrashin amma Hafsat tak'i Baron damuwa da abun k' arshema tasaka kuka,hakan yaba Fatima haushi dan bataga abun kuka akan abinda yafaruba.saita k'yaleta tayi kwanci yarta,Hafsat bata de ne kukaba saida ba cci yyi gaba da ita.

Sir Aliyu kuwa bayan yyi shirin bacci kewar Hafsat ta ishesa yadauko pic din da akamusu daxu yyita kallo yana murmushi.

Tunawa yyi da d'azun Hafsat ta biyosa tana kiransa yak'i kulata,duk sai yaji bbu dad'i,afili yace allah yasa kada tayita kuka dan nasan Hafsat kuka baya mata wuya.

Gaba daya saiyaji bbu dad'i dan bayason ganin tana kuka.

Tunawa yyi datanada waya da yakirata,afili kuma yace Hafsat tayi k'arama da rik'e waya.

Haka yyita tunanin Hafsat har bacci yyi gaba dashi pic d'insu na a k'irjinsa.

***************

Washe gari haka Hafsat ta tashi idanu duk sun kumbura sbd kukan datasha yi jiya da dare.

Duk sai Fatima ta ji tausayinta ,haka suka yita hidima,Hafsat na sukuku,bayan sunyi break suka zauna ,kasancewar sai karfe2:30pm za,a daura auren yaya Ahmed ,sunanan saiga umman su Fatima ta shigo d'akin tacema Fatima taje can bayan layinsu akwai bak'i taje ta taho dasu ,bazasu ganeba.

Bayan umman ta fita Fatima ta ce kalli Hafsat tace sis muje kirakani!

Hafsat ta ce kije kaina namin ciwo ,Fatima tace Allah yabaki lfy dan ta lura batasan rakata,nan tasaka hijab ta fita.

Sir Aliyu kuwa koda yatashi da tunanin halin da Hafsat take ciki yakeyi,yanxun haka gaban dinning yake zaune gasu mommy da kabeer da sa,ada da sadeekpls
na fira ana break amma shi yakasa cin komai tunanin Hafsat yake,can yamik'e ,mommy tace babana ina zakaje?

Da sauri yace xanje gun telan danaba yyi mun d'inkin d'aurin auren Ahmed begamaba bari naje.

Bejira amsarta tafita yaja motarsa ,bai tsaya ko inaba sai gidansu Fatima.

Ya na fitowa Fatima na dawowa da mutanen dazasu je gidansu.

Da sauki ya tsaidata ,mutanan suka wuce ciki,yakalleta bayan sun gaisa yace Fatima kifada mun gsky kada kimun k'arya ina Hafsat tayi kuka jiya kobatayiba kifada mun dan Allah.......

Share pls

NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿59&60

"Ajiyar zuciya Fatim a tayi tace", gsky sir tayi kuka dan haka nature d'inta yake,b atason yiwa mutum laifi koda yarone ga ba daya saita damu. Nibanma son kai ta yiwa lafiba naga dai tana kuka nabata b aki amma taki haku ra har na k'yaketa y anzun haka tana ci kin gidan .
" ahankali yace jeki kiramun ita kinji dan Allah ki lallab'ata."
Nan Fatima ta ce to ta nufi cikin gdan.

Shikuwa sir Aliyu du k tausayin Hafsat yajeji axuciyarsa,yak'agu taxo ya rarrasheta .

Fatima nazuwa ta sameta zaune tayi tagumi ,tace sis ki zo sir Aliyu nakiran ki awaje.da sauri ha fsat tace sis dgaske kike?
Fatima ta ce eh am ma ni shawarar da zanbaki kada kije.
Da sauri Hafsat tace me yasa ?
Fatima ta ce haba mana kema kija masa aji kuma in ki n masa laifi kidena saurin kuka.

"Yanxun bara naje n ace masa na lallab' aki kink'i zuwa,alam un kema kina fushi dashi sosai.

Nan Hafsat tace to shikenan sis ,fatim ata fita tasami sir Aliyu, tasanar dashi yadda suka tsara .

Cikin damuwa yace wai da gaske bazat ata zoba tayi fushi s osai?

Fatima tace eh gsky sir,girgiza kansa yyi yace to shikenan a mma dan Allah kiku lamun da ita ,natafi yafad'a had'e da shiga mota yabar gun.

" Fatima taje tasanar da Hafsat yadda sukayi da sir Aliyu, tace sis yafa damu kinga yadda yawani marairaice wai dan Allah nakulamishi dke.murmushin jin Dadi Hafsat ta yi, nan suka tashi Hafsat ta cigaba da walwalalta cikin jin dad'in sir yadena fushi da ita.

Sir Aliyu kuwa duk yinin ranar beci komaiba sai tunanin Hafsat da halin datake yakeyi.

Ana yin azahar yyi shirin zuwa d'aurin aure ,cikin shadda light blue tasha dinkin hannu yar ci ki da babbar Riga sai kamshi yake. Yanufi gun daurin auren ya k'udurta aransa ko cikin gidan ne sai yashiga yaga Hafsat dinsa ya rar rasheta ta dena fus hi dashi.bayan anga ma d'aurin aure duk abokan ango suka bisa zuwa cikin gida nsu,shima Al-ameen yaci marun d'in sha dda yanaso yaga sa hibarsa wato fatima .
Har ciki suka shiga adede compound din gidan duk mutanene kuma ha fsat da fatima nagu nsun saka anko d'insu sunyi kyau so sai .sir Aliyune yahango Hafsat take away ahannunta tarike ta nama fatima gwalo, murmushi yyi afili yace sarkin tsokana.

Karasawa yyi gun ,saidai kawai Hafsat ta ji k'amshinsa da sauri ta juyo sukayi 4eyes.

Wani killer smile yasakarma,saita turo baki tajason tagudu ,da sauri yatare gabanta,fuska kalar tausayi yace haba mana tawan nifa bakonkine ,kuma anason ka girmama bak'onka shine ni kike guduna zakiyi tafiyarki kin kyauta?

Murgud'a dan bakinta tayi tace to yaya bakaine jiya kayi tafiyanka ba kabarni,ni ina ruwana dakai tunda banda wani mahimmanci agunka kanaso nayita kuka dan namaka laifi.

"Ahankali yace I'm really very sorry kinji tawan ,banso kina fushi dani, dakuma yawan kukanki ,Amma kema kin fad'ane kawai aikin San nadamu dke sosai.

Shiru tayi ,yace meye a take away din?

" anhankali tace snacks ne."

Murmushi yyi yace to nike nan baza 'a baniba saina roka?

Kinga ga fatima can tanaba Al-ameen ha rma murmushi take yimasa ,Amma ni k'inki mun ko?

Cikin shagwaba ta ce, aiyanxun zanmaka bamun shirya ba .

Wasu kujeru dake gefen flows suka koma suka zauna, sir Aliyu yace hafsatttttttttttt dina!

Murmushi tayi tace yayanah,shima murmushi nyyi yace ai yanxun munshirya kindena fushi dani ko?

Ahankali Hafsat tace eh yayanah munshirya dariya yyi ,yafito da wayarsa yace kinyi kyau sosai bari nayi miki pics ko?

Ba musu tace to dan batason su cika fada dashi.

Nan yyita mata masu kyauhar yagama,yakalleta murya k'asa k'asa yace pls Hafsat d'ina kada na koma ganinki da kowa ne namiji kinjiko.

Ahankali Hafsat tace to yaya koda d'an uwanane?

Tunawa yyi da fatima tace masa Hafsat ce first born agidansu batada yaya,Amma axuciyarsa yace bari nagwadata shin tad'aukeni d'an uwanta bazata boyemun komaiba.

Kallon ta yyi yace Hafsat ,inaso kifada mun labarinki kuma ke wacece?
Chapter 20 · 0% Book details