Sashe 29
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
******************
Hafsat kuwa tun bayan Sir Aliyu yatafi takoma dakinta ta cigaba da aikinta wato kuka.
Domin itadai kowama zata aura wlh tana tsoron sex dan tanaji in mate dinsu na bada labari in sun karanta a littafi ,cewa da wahala sosai,saitaji duk ta tsorata da aure to Balle batasan wanne marar imanin zaa aura mata ba.tana kukan da tunane tunane had'e da fushi da sir Aliyu bacci yyi gaba da ita, bata farkaba sai gab da sallar la'asar bayan tayi sallah ,tajima tana adduar allah yazaba mata abinda yafi alkhairi yakuma baiyana mata mahaifiyarta.
Cikin ikon Allah saitaji damuwarta ta rage ,nan taje tayi wankanta ta wuce islamiya kasa.cewar yanzun hadda take,amma fa tayi fushi da sir Aliyu sosai.
Bangaren sir Aliyu kuwa shima sai bayan laa'asar yatashi ,yyi wanka hade da sallah.
Cikin ikon Allah yaji duk wani k'unci da damuwarsa sun rage .
"Neman guri yyi ya zauna yafara tunani n Hafsat dinsa." mur mushi yyi daya tuna duk abinda yakeso matar dazai aura takasance dasu Hafsat tanadasu du ka.nafarko ya. Yana son wacce zai aura takasance yarinya danya sharaf,yadda zai raineta da kansa zai koya mata sonsa da kula da yaransu su zauna lfy.sannan kuma mai kunya ilimin addini da tarbiyyamai son danginsa,sai yaduba yaga Hafsat duk ta had'a wa inna abubuwan. Wata zuciyar ta ce kanada tabbas din zaka mallaketa?
Tunawa yyi kilama har yanzun batadena kukaba da sauri yazaro wayarsa yakira baba.
bbu bata lokaci baba yadaga had'e da sallama,Hafsat dke gefensa cikin sanyin muryarta tace baba waye yakiraka?
Baba dke cewa lfy lau aliyu ya gida?
Atake Hafsat ta gane cewa da sir Aliyu baba keyin waya,aisaita kwanta ta rufe ido kamar me bacci.
Shikuwa sir Aliyu tun sadda Hafsat ke tambayar baba yaji muryarta,dama dan ita yakira yanaso suyi magana.
"can yace baba ko Hafsat na kusa mu gaisa?"
Kallonta baba yyi ,yace aiko kamar tayi bacci Bari natasheta.
Da sauri sir Aliyu yace ah ah baba rabu da ita tayi baccinta.nandai sukayi sallamada baba,sir Aliyu kuwa yasan sarai Hafsat ba bacci takeba kwaidai fushi take dashi.
Murmushi yyi yace oh Hafsat akwai rigima da shagwaba ,nasan haka zanta fama da rigimarta inmukayi aur......da sauri yyi shiru sakamakon tunawa da yyi Hafsat wani za'a aurama ita.
" cikin jin haushi hade da wani kishi da yataso masa yatashi yafita dan xuwa masjid.
Koda dare Hafsat da sir Aliyu bbu Wanda yyi baccin kirki duk da damuwa suka kwana ,kowa na tunanin dan uwansa.
Washe gari haka sir Aliyu yatashi duk yad'an fad'a saidai fuskarsa tayi fiyau da shi,ko break beyiba yanufi gidansu hafsat ,dan hankalinsa yak'i kwanciya Hafsat tana fushi dashi.
Yana isa yyi parking yafito kaitsaye yakutsa kai cikin gidan ,asoro yasami Hafsat tana sharewa kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa.
Ai tana ganinsa tasaki tsuntsiyar tayi cikin gidan aguje.
Murmushi sir Aliyu yyi dan yalura har yanzun fushi take dashi,dan haka shima yasaka kai cikin gidan...
Share pls
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿85&86
"Yah salam kawai yake maimaitawa azuciyarsa" ganin yadda Hafsat ke kuka,hannunsa yasa yadago kanta yasa yatsansa yatsare mata hawayen,tared a kok'arin rabata da jikin sa amma tasak e manne masa tana kukan shagwaba. "
dama tarasa wazatayi mawa ,sai gashi yazo",cikin kasalallar murya yace yi shiru kinji Hafsat d'ina kidawo nan gun,yanuna mata gefensa.
Tare da cewa kinga in baba yasamemu ahaka bazaiji dadiba mutuncina zai xube agunsa.ai da sauri tabar jikin sa tadawo gefensa tana cigaba da kuka
"cikin damuwa yace me kikewa kuka waye yasaminke kuka yanzun yakarbi mummunan hukunci aguna??"
"cikin kuka tace babane."
da sauri ya maimata Kalmar babane!!
""" d'aga kanta tayi tareda cewa yaya dan Allah katemakeni baba zaimun aure yarinya dani!
Wani irin bugawa yaji xuciyarsa tayi hade da jin jiri da wani mugun ciwon kai,murya asarke yace aure kuma Hafsat wa baba zai auramiki?,yafada had'e da kafeta da jajayen idanunsa."""
Cikin kuka tace wlh bansanshiba nima pls kaje ka rokesa yyi hkuri wlh banason auren da kuma Wanda zai auramun ta fada hade da sakin sabon kukan.
"Cikin wani yanayi yace ke wa kikeso?"
K'uri yyi mata yana jiran tace k'ila koshi takeso, sai yaji tace bbu koma nidai kawai banson auren.
Tsakin dabesan yyiba yaja ,hade da tamke fuska yace k'ila dakin gayamun Wanda kikeso to danayiwa baba magana ,sai a auramiki shi"amma innace abarki kada ayi auren ,yace waKikeso ?nace masa me?
da sauri tace amma yaya kag......da sauri yace ki koma ciki anjima zamuyi waya bance kije ko inaba kina jina?kallonsa tayi hawaye na zuba tace gidansu Fatima zanje",cikin isa yace nace bazakiba yafad'a had'e da dafa bango sbd jirin dayakeji had'e da kunar zuci dan ji yake damuwarsa ta nunku akan wadda yake ciki,saidai wani gefen na zucoyarsa na tahumarsa dalilin damuwarsa dan ance Hafsat zatayi aure."";;
"Kallonsa tayi ganin yyshiru,tace natafi."
Cikin damuwa sir Aliyu yace dan Allah Hafsat dina kidena kukannan haka,nima wlh ina cikin damuwa yau ,zanyimana addu a kinji kema kiyimana.
" daga masa kai tayi hade da shigewa gida ",dan intayi magana kukane zaixomata.
Shikuwa sir Aliyu da sauri yafito dg gidan,kallo daya zaka masa kasan yanacikin tashin hankali da damuwa.idanunsa sunyi jajir ,jijiyoyin kansa duk sun tashi ga jiri na d'ibarsa,da sauri yabud'e mota yashiga ya axa kansa kan sitiyarin motar."
yaya Ahmed dake tafe a mota yahangi sir Aliyu cikin wannan yanayi atake yasan bbu lfy.
"da sauri yyi parking ya fito yana kiransa be jiba yashige motarsa" da sauri yy Ahmed yabisa.yabud'e gaban motar yashiga yasamesa kansa duk'e.da sauri Ahmed yace friend lfy meke faruwa ne??
"cikin damuwa sir Aliyu yadago,saida yy Ahmed yatsorata da yanda yaganshi." Cinkin damuwa ya sanarda shi halin da yake ciki.
Ahmad yyi ajiyar zuciya yace wannan ne abin damuwa! Aini nan banga abun damuwaba,tunda kak'i kayi aure ai gara suyima.tsaki sir Aliyu yaja hade da cewa ,aibansone shiyasa ,itama Hafsat dina ,za 'amata auren dole yafada kamar zai yi kuka.
Yy Ahmed yace banganeba?nan yabashi labarin itama Hafsat auren dole za'a mata.murmushi Ahmed yy yace tokai meye damuwarka? Wata harara sir Aliyu ya bankawa Ahmed yace ,my Hafsat ta na cikin damuwa ya za ai hankalina yakwanta.
"Girgiza kai Ahmed yy yace wlh ko kaso ko ,kada kaso kanason Hafsat so mai tsanani Wanda ko a idonka gashina kwance had'e da tsantsar kishinta".
Wlh kama farka in bacci kake tun kan sonta yyimaka illah ko lahani kasani ka bayyana mata.amma wannan ai kishinta kake,wlh duk wanda yasan so,indai yyi zaman minti biyar daku zai gane kana ma Hafsat wani irin zazzafan so hade da kishinta me tsanani ,nagane hakan tun a hidimar biki na,kuma nayiwa Fatima tambayoyi ta bani amsa anan na kara tabbatar wa kaina kanasonta,inhar baka zameta ba ko mai zai iya faruwa. Nan dai Ahmed yyita masa bayani hade da ankarar dashi cewa yyi zurfi ason Hafsat dakuma tamvayarsa kanajin kaza inka ganta ko kaganta da wani?me kakeji intana cikin damuwa ko Bacin rai?nan yacigaba da cewa zakaji kaza da kaza inkiuna tare kobakwa tare ko in kun gamu ko kaganta da wani nmji.
doguwar ajiyar zuciya sir Aliyu yyi hade da cewa na yadda abokina da maganarka dan duk abubuwan daka lissafamin irinsu nakeji game da ita.
Nayarda indai hakan shine so to lallai son Hafsat yamun illah ,muddin bansametaba komai zai iya faruwa dani yafad'a cikin damuwa.
" ahankali Ahmed yace friend kayi hkuri kaji kayi biyayya ga daddy sannan kayita adduar ai nmj mijin mace4 ne daga baya saika auri Hafsat din inrabonkace.
Batare da sir Aliyu yyi magana ba yatada motar.
Da sauri Ahmed yace wait,nan yakira driver na gidansu yace yazo yamayar masa da motarsa gida.kallon sir Aliyu yyi yace nizan kaika gida bazan bari katafi kai dayaba komai zai iya faruwa.
Bbu musu sir Aliyu yafita Ahmed yazauna amazaunin driver yajasu suka dauki hanyar gidansu sir Aliyu.
Bayan sunyi parking ko sallama sir Aliyu bebari sunyi ba yafito arikice yyi cikin gidan.
"Shikuwa Ahmed ya fito dg motar yyi waje,had'e da yiwa abokinsa adduar samun sassauci."
Yana shiga bbu ko sallama yanufi gun mommy dake zaune akushin kusada su sa'ada da kabeer,kamar wani yaro haka yafad'a kan cinyarta,yana Sabbatu cikin tashin hankali.
Mommy kuwa naganinsa tasan dama hakan zai faru tunda daddy yace zai sanar dashi maganar aurenshi.
Cikin tausayinsa tace baba na meke faruwa ne kke cikin wannan yanayi?
Arikice hade da rik'e mata hannuwa yace pls mommy kitaimakeni zanrasa Hafsat dina mommy itace bugun xuciyata mommy can iya rasa raina inbansametaba,mommy baban ta zai mata auren dole zai aura mata wani ba niba.
Wlhy matata ce duk Wanda yyi yunk'urin auranmun mata wlh zanyi ajalinsa domin dan ni akayita dani ta dace hafsat pls mommy kada kibari arabani da matata wlh zan iyayin komai akan hakan bazan sau....da sauri mommy ta rufe masa baki hade da cewa ya isa haka!
"Waya jamaka ?"
Kai kajawa kanka gudun hakan yasa na tambayi meke tsakanunku ?amma sai kacemun ai dalibarkace.
Sai yanzun dakaji za'amata aure zakace kanasonta.
Sukuwa su sa'ada da kabeer mamakin sir Aliyu suke dan tunda suke dashi yaune sukaji yace yanason wata mace.
Shikuwa kabeer azuciyarsa yace madallah anxo gurin ai dama duk masu cika bakin basayin soyayya duk ran da takamasu hmm basuji da daddy ji dai yaya ko ina ya aje miskilancin nasa duk yake wannan haukan akan mace?
Sir Aliyu ne yatashi dafe da xuciyarsa yana kiran Hafsat !Hafsat!! Hafsat!! Yana dafe bango dan gaba daya ya haukace musu,sai surutai yake musu,basu auneba sukaga ya fad'i kasa su mamme.
Share pls
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿89&90
Hafsat kuwa tun bayan Sir Aliyu yatafi takoma dakinta ta cigaba da aikinta wato kuka.
Domin itadai kowama zata aura wlh tana tsoron sex dan tanaji in mate dinsu na bada labari in sun karanta a littafi ,cewa da wahala sosai,saitaji duk ta tsorata da aure to Balle batasan wanne marar imanin zaa aura mata ba.tana kukan da tunane tunane had'e da fushi da sir Aliyu bacci yyi gaba da ita, bata farkaba sai gab da sallar la'asar bayan tayi sallah ,tajima tana adduar allah yazaba mata abinda yafi alkhairi yakuma baiyana mata mahaifiyarta.
Cikin ikon Allah saitaji damuwarta ta rage ,nan taje tayi wankanta ta wuce islamiya kasa.cewar yanzun hadda take,amma fa tayi fushi da sir Aliyu sosai.
Bangaren sir Aliyu kuwa shima sai bayan laa'asar yatashi ,yyi wanka hade da sallah.
Cikin ikon Allah yaji duk wani k'unci da damuwarsa sun rage .
"Neman guri yyi ya zauna yafara tunani n Hafsat dinsa." mur mushi yyi daya tuna duk abinda yakeso matar dazai aura takasance dasu Hafsat tanadasu du ka.nafarko ya. Yana son wacce zai aura takasance yarinya danya sharaf,yadda zai raineta da kansa zai koya mata sonsa da kula da yaransu su zauna lfy.sannan kuma mai kunya ilimin addini da tarbiyyamai son danginsa,sai yaduba yaga Hafsat duk ta had'a wa inna abubuwan. Wata zuciyar ta ce kanada tabbas din zaka mallaketa?
Tunawa yyi kilama har yanzun batadena kukaba da sauri yazaro wayarsa yakira baba.
bbu bata lokaci baba yadaga had'e da sallama,Hafsat dke gefensa cikin sanyin muryarta tace baba waye yakiraka?
Baba dke cewa lfy lau aliyu ya gida?
Atake Hafsat ta gane cewa da sir Aliyu baba keyin waya,aisaita kwanta ta rufe ido kamar me bacci.
Shikuwa sir Aliyu tun sadda Hafsat ke tambayar baba yaji muryarta,dama dan ita yakira yanaso suyi magana.
"can yace baba ko Hafsat na kusa mu gaisa?"
Kallonta baba yyi ,yace aiko kamar tayi bacci Bari natasheta.
Da sauri sir Aliyu yace ah ah baba rabu da ita tayi baccinta.nandai sukayi sallamada baba,sir Aliyu kuwa yasan sarai Hafsat ba bacci takeba kwaidai fushi take dashi.
Murmushi yyi yace oh Hafsat akwai rigima da shagwaba ,nasan haka zanta fama da rigimarta inmukayi aur......da sauri yyi shiru sakamakon tunawa da yyi Hafsat wani za'a aurama ita.
" cikin jin haushi hade da wani kishi da yataso masa yatashi yafita dan xuwa masjid.
Koda dare Hafsat da sir Aliyu bbu Wanda yyi baccin kirki duk da damuwa suka kwana ,kowa na tunanin dan uwansa.
Washe gari haka sir Aliyu yatashi duk yad'an fad'a saidai fuskarsa tayi fiyau da shi,ko break beyiba yanufi gidansu hafsat ,dan hankalinsa yak'i kwanciya Hafsat tana fushi dashi.
Yana isa yyi parking yafito kaitsaye yakutsa kai cikin gidan ,asoro yasami Hafsat tana sharewa kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa.
Ai tana ganinsa tasaki tsuntsiyar tayi cikin gidan aguje.
Murmushi sir Aliyu yyi dan yalura har yanzun fushi take dashi,dan haka shima yasaka kai cikin gidan...
Share pls
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿85&86
"Yah salam kawai yake maimaitawa azuciyarsa" ganin yadda Hafsat ke kuka,hannunsa yasa yadago kanta yasa yatsansa yatsare mata hawayen,tared a kok'arin rabata da jikin sa amma tasak e manne masa tana kukan shagwaba. "
dama tarasa wazatayi mawa ,sai gashi yazo",cikin kasalallar murya yace yi shiru kinji Hafsat d'ina kidawo nan gun,yanuna mata gefensa.
Tare da cewa kinga in baba yasamemu ahaka bazaiji dadiba mutuncina zai xube agunsa.ai da sauri tabar jikin sa tadawo gefensa tana cigaba da kuka
"cikin damuwa yace me kikewa kuka waye yasaminke kuka yanzun yakarbi mummunan hukunci aguna??"
"cikin kuka tace babane."
da sauri ya maimata Kalmar babane!!
""" d'aga kanta tayi tareda cewa yaya dan Allah katemakeni baba zaimun aure yarinya dani!
Wani irin bugawa yaji xuciyarsa tayi hade da jin jiri da wani mugun ciwon kai,murya asarke yace aure kuma Hafsat wa baba zai auramiki?,yafada had'e da kafeta da jajayen idanunsa."""
Cikin kuka tace wlh bansanshiba nima pls kaje ka rokesa yyi hkuri wlh banason auren da kuma Wanda zai auramun ta fada hade da sakin sabon kukan.
"Cikin wani yanayi yace ke wa kikeso?"
K'uri yyi mata yana jiran tace k'ila koshi takeso, sai yaji tace bbu koma nidai kawai banson auren.
Tsakin dabesan yyiba yaja ,hade da tamke fuska yace k'ila dakin gayamun Wanda kikeso to danayiwa baba magana ,sai a auramiki shi"amma innace abarki kada ayi auren ,yace waKikeso ?nace masa me?
da sauri tace amma yaya kag......da sauri yace ki koma ciki anjima zamuyi waya bance kije ko inaba kina jina?kallonsa tayi hawaye na zuba tace gidansu Fatima zanje",cikin isa yace nace bazakiba yafad'a had'e da dafa bango sbd jirin dayakeji had'e da kunar zuci dan ji yake damuwarsa ta nunku akan wadda yake ciki,saidai wani gefen na zucoyarsa na tahumarsa dalilin damuwarsa dan ance Hafsat zatayi aure."";;
"Kallonsa tayi ganin yyshiru,tace natafi."
Cikin damuwa sir Aliyu yace dan Allah Hafsat dina kidena kukannan haka,nima wlh ina cikin damuwa yau ,zanyimana addu a kinji kema kiyimana.
" daga masa kai tayi hade da shigewa gida ",dan intayi magana kukane zaixomata.
Shikuwa sir Aliyu da sauri yafito dg gidan,kallo daya zaka masa kasan yanacikin tashin hankali da damuwa.idanunsa sunyi jajir ,jijiyoyin kansa duk sun tashi ga jiri na d'ibarsa,da sauri yabud'e mota yashiga ya axa kansa kan sitiyarin motar."
yaya Ahmed dake tafe a mota yahangi sir Aliyu cikin wannan yanayi atake yasan bbu lfy.
"da sauri yyi parking ya fito yana kiransa be jiba yashige motarsa" da sauri yy Ahmed yabisa.yabud'e gaban motar yashiga yasamesa kansa duk'e.da sauri Ahmed yace friend lfy meke faruwa ne??
"cikin damuwa sir Aliyu yadago,saida yy Ahmed yatsorata da yanda yaganshi." Cinkin damuwa ya sanarda shi halin da yake ciki.
Ahmad yyi ajiyar zuciya yace wannan ne abin damuwa! Aini nan banga abun damuwaba,tunda kak'i kayi aure ai gara suyima.tsaki sir Aliyu yaja hade da cewa ,aibansone shiyasa ,itama Hafsat dina ,za 'amata auren dole yafada kamar zai yi kuka.
Yy Ahmed yace banganeba?nan yabashi labarin itama Hafsat auren dole za'a mata.murmushi Ahmed yy yace tokai meye damuwarka? Wata harara sir Aliyu ya bankawa Ahmed yace ,my Hafsat ta na cikin damuwa ya za ai hankalina yakwanta.
"Girgiza kai Ahmed yy yace wlh ko kaso ko ,kada kaso kanason Hafsat so mai tsanani Wanda ko a idonka gashina kwance had'e da tsantsar kishinta".
Wlh kama farka in bacci kake tun kan sonta yyimaka illah ko lahani kasani ka bayyana mata.amma wannan ai kishinta kake,wlh duk wanda yasan so,indai yyi zaman minti biyar daku zai gane kana ma Hafsat wani irin zazzafan so hade da kishinta me tsanani ,nagane hakan tun a hidimar biki na,kuma nayiwa Fatima tambayoyi ta bani amsa anan na kara tabbatar wa kaina kanasonta,inhar baka zameta ba ko mai zai iya faruwa. Nan dai Ahmed yyita masa bayani hade da ankarar dashi cewa yyi zurfi ason Hafsat dakuma tamvayarsa kanajin kaza inka ganta ko kaganta da wani?me kakeji intana cikin damuwa ko Bacin rai?nan yacigaba da cewa zakaji kaza da kaza inkiuna tare kobakwa tare ko in kun gamu ko kaganta da wani nmji.
doguwar ajiyar zuciya sir Aliyu yyi hade da cewa na yadda abokina da maganarka dan duk abubuwan daka lissafamin irinsu nakeji game da ita.
Nayarda indai hakan shine so to lallai son Hafsat yamun illah ,muddin bansametaba komai zai iya faruwa dani yafad'a cikin damuwa.
" ahankali Ahmed yace friend kayi hkuri kaji kayi biyayya ga daddy sannan kayita adduar ai nmj mijin mace4 ne daga baya saika auri Hafsat din inrabonkace.
Batare da sir Aliyu yyi magana ba yatada motar.
Da sauri Ahmed yace wait,nan yakira driver na gidansu yace yazo yamayar masa da motarsa gida.kallon sir Aliyu yyi yace nizan kaika gida bazan bari katafi kai dayaba komai zai iya faruwa.
Bbu musu sir Aliyu yafita Ahmed yazauna amazaunin driver yajasu suka dauki hanyar gidansu sir Aliyu.
Bayan sunyi parking ko sallama sir Aliyu bebari sunyi ba yafito arikice yyi cikin gidan.
"Shikuwa Ahmed ya fito dg motar yyi waje,had'e da yiwa abokinsa adduar samun sassauci."
Yana shiga bbu ko sallama yanufi gun mommy dake zaune akushin kusada su sa'ada da kabeer,kamar wani yaro haka yafad'a kan cinyarta,yana Sabbatu cikin tashin hankali.
Mommy kuwa naganinsa tasan dama hakan zai faru tunda daddy yace zai sanar dashi maganar aurenshi.
Cikin tausayinsa tace baba na meke faruwa ne kke cikin wannan yanayi?
Arikice hade da rik'e mata hannuwa yace pls mommy kitaimakeni zanrasa Hafsat dina mommy itace bugun xuciyata mommy can iya rasa raina inbansametaba,mommy baban ta zai mata auren dole zai aura mata wani ba niba.
Wlhy matata ce duk Wanda yyi yunk'urin auranmun mata wlh zanyi ajalinsa domin dan ni akayita dani ta dace hafsat pls mommy kada kibari arabani da matata wlh zan iyayin komai akan hakan bazan sau....da sauri mommy ta rufe masa baki hade da cewa ya isa haka!
"Waya jamaka ?"
Kai kajawa kanka gudun hakan yasa na tambayi meke tsakanunku ?amma sai kacemun ai dalibarkace.
Sai yanzun dakaji za'amata aure zakace kanasonta.
Sukuwa su sa'ada da kabeer mamakin sir Aliyu suke dan tunda suke dashi yaune sukaji yace yanason wata mace.
Shikuwa kabeer azuciyarsa yace madallah anxo gurin ai dama duk masu cika bakin basayin soyayya duk ran da takamasu hmm basuji da daddy ji dai yaya ko ina ya aje miskilancin nasa duk yake wannan haukan akan mace?
Sir Aliyu ne yatashi dafe da xuciyarsa yana kiran Hafsat !Hafsat!! Hafsat!! Yana dafe bango dan gaba daya ya haukace musu,sai surutai yake musu,basu auneba sukaga ya fad'i kasa su mamme.
Share pls
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿89&90