Sashe 24
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya fita ya hango har get man yabud'e masu get zasu fita, da gudu yakoma ciki ya dauko key din motarsa ya fito mommy na tambayarsa ina zaije be kulataba ya fito asukwane.
Parking spaces yawuce,nan yahango su Hafsat zasu shiga ciki,da sauri yashige motar yabata wuta.
Dan yyi alk'awarin ko gaban abbansune karshe kenan sai yakoya musu ahankali.
Da mugun gudu ya isa gidansu Zakiyya,a parking spaces yaga motar Mubarak da alama suna ciki shida Zakiyya.
Azuciye yafito dg motarsa yyi cikin gidan afusace....
Share plsNIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿69&70
Ko sallama bbu ya afka cikin parlourn fuska ba annuri.yas amesu zaune a parlourn Mubarak yana shan lemo,ai yana ganin sir Aliyu yasaki cup d'in lemo n had'e da mik'ewa tsaye yana tari sbd k'warewar da yyi.
Shikuwa sir Aliyu gu n mubarak yyi gadan gadan,mommy na ganin haka afusace tace kai lfy zakashigo min gd bako sallama? Ko gun datake sir Aliyu be kallaba ,fisgo Mubarak kawai yyi yafara basa kyawawan maruka masu rai da lfy Atake Mubarak yasaki ihu had'e da cewa mommy ki ceceni dan Allah. Ita kuwa mominsu tsinewa sir Aliyu kawai take yi had'e da aibatasa.shikuwa ko ajikinsa,dukan Mubarak kawai yake yana cewa dakaji dukan dnayi maka a farko dabakayi yink'urin abinda kayi yanxunba ,bedena suburbudarsaba sai da yakumbura masa fuska tukum .sannan yanunasa da yatsa yace wlh wlh wlh duk abinda yasami Hafsat Kaine da Zakiyya dan wlh zan aje yan uwantaka gefe Nayi muku hukunci da abinda kuka aikata,ai inkacika tantiri basai kasaka asato maka ita ba kabiya bukatarka da itaba ah ah har gidansu zakaje da kanka gaban kowa saika d'aukota ammafa in zaka iya.
Ita kuwa Zakiyya part dinta ta gudu ta rufe.
Koda sir Aliyu yajuya yaga bbu ita yasan guduwa tayi.
Cikin masifa mommy ta ce wlh saina dau mataki akanka dan kafi k'arfinsa saika rik'a zalintarsa ,kuma akan wata banzar mace ma .
"Ahankali sir Aliyu yakalleta yace mommy ina ganin girmanki kidena zagina haka,yaradai k'annena ne kuma na isa dasu insunyi laifi na hukuntasu. "
Wani tsaki taja tace wlh z....muryar abbansu Zakiyya taji yana cewa kincuceni Hajara kin b'atamun tarbiyyar yara gaba d'aya kuma Nayi duk abinda Aliyu yafad'a kinaji yace zaisa asato masa yarinya ya aikata masha'a da ita amma bazakiga laifinsaba,saikirik'a zagin Aliyu.cikin b'acin rai Abba yakalli sir Aliyu da kansa ke duke yace inaso kaje d'akin Zakiyya kazanemun ita,umarni na baka yafad'a had'e da mik'a masa wasu keys yace kabud'e dakin inta rufe.
"Da sauri sir Aliyu ya karba dan dama haka yake so dukda bayason dukan mace amma yaci ace Zakiyya jikinta yagayama ta."
Ita kuwa mommy ba bakin magana dan ta lura Abba ransa b'ace yake.
"Bayan sir Aliyu yanufi dakin Zakiyya," Abba yakalli mommy yace hukuncinki zai biyo baya ai naga sadda aliyun yashigo gidan nikuma dawowata kenan nabiyo sa natsaya bayan labile naji koma.
Wata harara yaaikaea Mubarak dake kwance da k'asa da kumburarrar fuska yace Allah yashiryeka yafad'a had'e da barin parlourn.
""" sir Aliyu kuwa bude d'akin Zakiyya yyi yasameta kwance da earpiece akunnabta,saidai tagansa kamar dg sama beyi wata wataba ya zare belt d'in dake k'ugunsa yashiga jibgarta tana ihu hade da basa hkuri be k'yaletaba saida ta daku,sannan ya kalleta had'e da nunata da yatsa yace inaso kisani duk abinda yafaru da Hafsat kune kuma bazan taba k'yalekuba,sannan kince saikin aureniko?to bari kiji da in aureki gwara na tabbata bbu aure har k'arshen rayuwata.yafad'a tareda da Jan doguwar tsuka yabar parlon.""";;
Yaje yadauki motarsa yabar gidan.
Ko a hanya tunani yake azuciyarsa yace meyasa masa keson keta mata haddi ne?
Ko wanne gaja yanason b'ata mata rayuwa,wata zuciyar race sbd tana da kyawu had'e da k'ira me daukar hankali.
Wani mugun tsaki yaja ,koda ya isa gd straight part dinsa yanufa be kulasu sa'ada dake zaune parlour itada Hafsat suna firaba.
Mommy ce ta tashi tabisa d'akinsa dan ta lura yana cikin damuwa har yanzun.
Ta samesa kwance rigingine yyi tagumi yak'urawa seeling ido yana tunani.
Da sauri ta karasa gunsa ta hau tambayar lfy me yafaru dazu kuma me su Zakiyya suka masa??
Cikin damuwa ya zaiyane mata abinda yafaru,salati kawai mommy keyi tace lallai yarinyar da aka bamu amana suke shirin aikata hakan akanta,amma ai alhmdllh tunda Allah yatoni azirinsu.
"Amma bbna kayi hkuri kaje kayi break fast ."
"Ahankali yace na k'arya awaje na koshi ,yafad'a had'e da rufe idanunsa."
Fitowa mommy ta yi, ta isa kusada Hafsat ,ahankali ta dafata tace y'ata kije gun yayanku yana cikin damuwa ki lallab'asa ,sannan kixo kikai masa kayan break dinsa dan beyi break ba dan naga kunshak'u dashi kinji ko?
"To Hafsat ta ce ta tashi tanufi dakinsa."
Tana shiga tasamesa kwance idonsa arufe ,sallama tayi ta zauna nesa dashi,murya k'asa k'asa tace yaya shine na shigo d'akinka ka shareni?
Bud'e idanunsa yyi yana kallonta,ta sunkuyadda da kanta k'asa.
Cikin shagwaba ta ce yaya natafi tunda kak'imun magana ka shareni,ahankali yace ni ban sharekiba.
Murmushi tayi tace hmm hakane ,amma kasan kamun alkawarin dena saurin fushi amma naga kamar fushi kke yanzun badai nice Nayi laifinba ko?ta fad'a had'e da langabe kai tana kama kunnanta.
Besan sadda yyi dariyaba,yace my Hafsat bake bace kuma yanzun naji na huce nabar fushin murmushi tayi tace eh hakane amma meyasa bakazo mukayi break tareba ?
"Shiru yyi tanatunanin me zai ce mata?"
Can yace banajin yunwa,ai turo baki tayi race amma ni jiya ka tursasani saida naci abinci to yanzun zan kawomaka break kayi dan bakayi break ba nikuma banason yunwa takamamun kai ko?
Ai sai yyi kamar wani dolo dan besan sadda yace to kawomun my Hafsat innaci zakiyi farinciki?
Da sauri tace eh hade da fits.ba jimawa tadawo da plate chips ne aciki da cup din tea mai kauri ta aje masa gabansa.
Tace yauwa Yayana kacigaba da ci kaji ba musu yafara cin abincin sa tana masa fira har ya cinye komai Ta's,cikin jindadi tace yauwa ko kaifa.
Murmushi yyi yace gobe bayan sallar axahar zanmaidake gd dan lokacin baba yadawo ,dan munyi waya dashi dazun.
Murna sosai Hafsat ta hau yi,had'e rai sir Aliyu yyi yace wato ke murna ma kike ko bazakiyi missing dinaba kinfiso mu rabu?
Shagwabewa tayi tace Allah Yayana bahaka bane ,ai naga saura 6days mukoma skul kuma zan ganka a can shiya sa.
Shiru yyi bece komai ba.
Fita tayi takai dan kai plate din da cup din waje,koda mommy ta ganta taji Dadi sosai aranta dama tasan sir Aliyu bazaima Hafsat musuba kuma tasan yanzun yahuce daga Fushun da yake,sai murmushi mommy keyi tanasa ma hafsat albarka.
Bayan ta kai kayan kitchen tadawo dakin tasamesa yana latsa waya gefensa ta zauna cikin shagwaba ta ce yayaaaaa!
Kallonta yyi da sauri yace my Hafsat yar rigimata kimun firanki kinji?
Tashi tayi tace barama nagyaramaka dakinka amma saika fita.
Murmushi yyi yafita ,cikin yan mintoci ta gyare dakin parlour da bed room.
Sannan ta koma toilet ta wanke shi Ta's,harzata fita taga fararen vest dinsa da jallabiyoyi guda biyu ajik'e a bucket, bbu bata lokaci ta duba taga bbu boxes aciki ,saita wankesu Ta's ta shanyasu a toilet din ta had'a masa ruwan wanka ta fito da ga toilet din .
Tana fitowa ,yanashigowa kallonsa tayi tace yaya kaje kayi wanka kaji?
Murmushi yyi yace to my Hafsat yaude anaji dani sosai.
Murmushi tayi ta fito,shikuma ya shige toilet.
Wani farin ciki yaji aransa,yaji Hafsat ta sake samun.matsayi me girma agunsa.
Yaji Dadi sosai da yadda yaga ta wanke masa kayansa sai murmushi yake har yagama wankan ya fito.
Bayan ya shirya ya fito cikin farin ciki dan yanason xuwa campaninsa,yaga ba kowa a parlour ,motsinsu yaji a kitchen can yanufa.
Yasami du Hafsat itada sa'ada suna aikii.
Murmushi yasakarma Hafsat ya ce sannunku da aiki, murmushin itama Hafsat ta yi masa tace yaya sai ina?
Ahankali yace zan je office muje kirakini mota kimun addua.
Sa'ada tace haba yaya saita wani rak.... Hararar da ya aiko mata yasa tayi shiru.
Hafsat kuwa ba kunya ta bisa har parking spaces yayi masa adduar da yabukata ta dawo cikin gidan.
Washe gari....NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿71&72
Washe gari.
Bayan sallah azahar sir Aliyu ne tsaye a waiting parlourn gidansu yana kallon Hafsat sun rungume juna da sa'ada suna ban kwana,Hafsat kamar tayi kuka sbd sabon datayi agidan dakuma batasan rabuwa da sa'ada.
Mommy ce tazo taja hannun Hafsat tasaka mata wata babbar Leda ahannunta ,hafsat zatayi magana mommy ta rufe mata baki,takalli sir Aliyu dake tsaye yana aikin kallonsu. Tace babana kuje dan Allah ka lallab'ata kaji?
"Yatsina fuska yyi yace haba mommy lallabata d'in me zanyi,ya kalli Hafsat yace oya muje."
"Turo baki tayi tabi bayansa."
Ya shige mota yabarta ,yak'i bud'e mata ,itakuma tak'i shiga sbd yasaba shike bud'e mata duk in zata shiga motarsa.
Shikuwa yana sane yyi hakan Dan yaji haushin yadda ta nuna damuwa kan zata rabu da sa'ada amma shi bata damu dan zasu rabuba.jin shirun yyi yawa yasa yafito ya kalleta fuska daure yace wai bazaki shi ga bane kome kkejira?
Kauda kanta tayi gefe tace cikin shagwaba tonika bud'e mun nashi ga. Kallonta yyi yace keko kin rainani kwa nannan ko? batace komaiba can yabud'e mata sannan ta shiga yaja motar ,saida yabiya yasiya mata su ice cream da ga sassun kaji dasu biscuits da chacoolat,sannan suka wuce anguwarsu.
Bayan yyi parking da sauri ta kai hannunta dan bude k'ofar ta jita yasa lock,shiru tayi dan dama tunda suka shiga motar batayi masa magana dan zama da shi yasa takoyi miskilanci.
Kallonta yyi murya k'asa k'asa yace wato dan zakiga baba ki koma gunsa shine kikemun haka ko?
Share pls[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿73&74
Bayan kwana biyu.
Gaba daya shire shiren komawa suke skul,baba yayiwa Hafsat siyayyar komai,itama tagama shirinta gobe sai skul.
Yanzun haka Hafsat ce zaune a d'akin ta suna fira da babanta,amma hankalinta baya gun firan sotake ta karb'i wayarsa takira sir Aliyu su gaisa rabon ta dashi tun ranar da ya maidota gida.
"Can wata dubara ta fad'oma ta."
Parking spaces yawuce,nan yahango su Hafsat zasu shiga ciki,da sauri yashige motar yabata wuta.
Dan yyi alk'awarin ko gaban abbansune karshe kenan sai yakoya musu ahankali.
Da mugun gudu ya isa gidansu Zakiyya,a parking spaces yaga motar Mubarak da alama suna ciki shida Zakiyya.
Azuciye yafito dg motarsa yyi cikin gidan afusace....
Share plsNIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿69&70
Ko sallama bbu ya afka cikin parlourn fuska ba annuri.yas amesu zaune a parlourn Mubarak yana shan lemo,ai yana ganin sir Aliyu yasaki cup d'in lemo n had'e da mik'ewa tsaye yana tari sbd k'warewar da yyi.
Shikuwa sir Aliyu gu n mubarak yyi gadan gadan,mommy na ganin haka afusace tace kai lfy zakashigo min gd bako sallama? Ko gun datake sir Aliyu be kallaba ,fisgo Mubarak kawai yyi yafara basa kyawawan maruka masu rai da lfy Atake Mubarak yasaki ihu had'e da cewa mommy ki ceceni dan Allah. Ita kuwa mominsu tsinewa sir Aliyu kawai take yi had'e da aibatasa.shikuwa ko ajikinsa,dukan Mubarak kawai yake yana cewa dakaji dukan dnayi maka a farko dabakayi yink'urin abinda kayi yanxunba ,bedena suburbudarsaba sai da yakumbura masa fuska tukum .sannan yanunasa da yatsa yace wlh wlh wlh duk abinda yasami Hafsat Kaine da Zakiyya dan wlh zan aje yan uwantaka gefe Nayi muku hukunci da abinda kuka aikata,ai inkacika tantiri basai kasaka asato maka ita ba kabiya bukatarka da itaba ah ah har gidansu zakaje da kanka gaban kowa saika d'aukota ammafa in zaka iya.
Ita kuwa Zakiyya part dinta ta gudu ta rufe.
Koda sir Aliyu yajuya yaga bbu ita yasan guduwa tayi.
Cikin masifa mommy ta ce wlh saina dau mataki akanka dan kafi k'arfinsa saika rik'a zalintarsa ,kuma akan wata banzar mace ma .
"Ahankali sir Aliyu yakalleta yace mommy ina ganin girmanki kidena zagina haka,yaradai k'annena ne kuma na isa dasu insunyi laifi na hukuntasu. "
Wani tsaki taja tace wlh z....muryar abbansu Zakiyya taji yana cewa kincuceni Hajara kin b'atamun tarbiyyar yara gaba d'aya kuma Nayi duk abinda Aliyu yafad'a kinaji yace zaisa asato masa yarinya ya aikata masha'a da ita amma bazakiga laifinsaba,saikirik'a zagin Aliyu.cikin b'acin rai Abba yakalli sir Aliyu da kansa ke duke yace inaso kaje d'akin Zakiyya kazanemun ita,umarni na baka yafad'a had'e da mik'a masa wasu keys yace kabud'e dakin inta rufe.
"Da sauri sir Aliyu ya karba dan dama haka yake so dukda bayason dukan mace amma yaci ace Zakiyya jikinta yagayama ta."
Ita kuwa mommy ba bakin magana dan ta lura Abba ransa b'ace yake.
"Bayan sir Aliyu yanufi dakin Zakiyya," Abba yakalli mommy yace hukuncinki zai biyo baya ai naga sadda aliyun yashigo gidan nikuma dawowata kenan nabiyo sa natsaya bayan labile naji koma.
Wata harara yaaikaea Mubarak dake kwance da k'asa da kumburarrar fuska yace Allah yashiryeka yafad'a had'e da barin parlourn.
""" sir Aliyu kuwa bude d'akin Zakiyya yyi yasameta kwance da earpiece akunnabta,saidai tagansa kamar dg sama beyi wata wataba ya zare belt d'in dake k'ugunsa yashiga jibgarta tana ihu hade da basa hkuri be k'yaletaba saida ta daku,sannan ya kalleta had'e da nunata da yatsa yace inaso kisani duk abinda yafaru da Hafsat kune kuma bazan taba k'yalekuba,sannan kince saikin aureniko?to bari kiji da in aureki gwara na tabbata bbu aure har k'arshen rayuwata.yafad'a tareda da Jan doguwar tsuka yabar parlon.""";;
Yaje yadauki motarsa yabar gidan.
Ko a hanya tunani yake azuciyarsa yace meyasa masa keson keta mata haddi ne?
Ko wanne gaja yanason b'ata mata rayuwa,wata zuciyar race sbd tana da kyawu had'e da k'ira me daukar hankali.
Wani mugun tsaki yaja ,koda ya isa gd straight part dinsa yanufa be kulasu sa'ada dake zaune parlour itada Hafsat suna firaba.
Mommy ce ta tashi tabisa d'akinsa dan ta lura yana cikin damuwa har yanzun.
Ta samesa kwance rigingine yyi tagumi yak'urawa seeling ido yana tunani.
Da sauri ta karasa gunsa ta hau tambayar lfy me yafaru dazu kuma me su Zakiyya suka masa??
Cikin damuwa ya zaiyane mata abinda yafaru,salati kawai mommy keyi tace lallai yarinyar da aka bamu amana suke shirin aikata hakan akanta,amma ai alhmdllh tunda Allah yatoni azirinsu.
"Amma bbna kayi hkuri kaje kayi break fast ."
"Ahankali yace na k'arya awaje na koshi ,yafad'a had'e da rufe idanunsa."
Fitowa mommy ta yi, ta isa kusada Hafsat ,ahankali ta dafata tace y'ata kije gun yayanku yana cikin damuwa ki lallab'asa ,sannan kixo kikai masa kayan break dinsa dan beyi break ba dan naga kunshak'u dashi kinji ko?
"To Hafsat ta ce ta tashi tanufi dakinsa."
Tana shiga tasamesa kwance idonsa arufe ,sallama tayi ta zauna nesa dashi,murya k'asa k'asa tace yaya shine na shigo d'akinka ka shareni?
Bud'e idanunsa yyi yana kallonta,ta sunkuyadda da kanta k'asa.
Cikin shagwaba ta ce yaya natafi tunda kak'imun magana ka shareni,ahankali yace ni ban sharekiba.
Murmushi tayi tace hmm hakane ,amma kasan kamun alkawarin dena saurin fushi amma naga kamar fushi kke yanzun badai nice Nayi laifinba ko?ta fad'a had'e da langabe kai tana kama kunnanta.
Besan sadda yyi dariyaba,yace my Hafsat bake bace kuma yanzun naji na huce nabar fushin murmushi tayi tace eh hakane amma meyasa bakazo mukayi break tareba ?
"Shiru yyi tanatunanin me zai ce mata?"
Can yace banajin yunwa,ai turo baki tayi race amma ni jiya ka tursasani saida naci abinci to yanzun zan kawomaka break kayi dan bakayi break ba nikuma banason yunwa takamamun kai ko?
Ai sai yyi kamar wani dolo dan besan sadda yace to kawomun my Hafsat innaci zakiyi farinciki?
Da sauri tace eh hade da fits.ba jimawa tadawo da plate chips ne aciki da cup din tea mai kauri ta aje masa gabansa.
Tace yauwa Yayana kacigaba da ci kaji ba musu yafara cin abincin sa tana masa fira har ya cinye komai Ta's,cikin jindadi tace yauwa ko kaifa.
Murmushi yyi yace gobe bayan sallar axahar zanmaidake gd dan lokacin baba yadawo ,dan munyi waya dashi dazun.
Murna sosai Hafsat ta hau yi,had'e rai sir Aliyu yyi yace wato ke murna ma kike ko bazakiyi missing dinaba kinfiso mu rabu?
Shagwabewa tayi tace Allah Yayana bahaka bane ,ai naga saura 6days mukoma skul kuma zan ganka a can shiya sa.
Shiru yyi bece komai ba.
Fita tayi takai dan kai plate din da cup din waje,koda mommy ta ganta taji Dadi sosai aranta dama tasan sir Aliyu bazaima Hafsat musuba kuma tasan yanzun yahuce daga Fushun da yake,sai murmushi mommy keyi tanasa ma hafsat albarka.
Bayan ta kai kayan kitchen tadawo dakin tasamesa yana latsa waya gefensa ta zauna cikin shagwaba ta ce yayaaaaa!
Kallonta yyi da sauri yace my Hafsat yar rigimata kimun firanki kinji?
Tashi tayi tace barama nagyaramaka dakinka amma saika fita.
Murmushi yyi yafita ,cikin yan mintoci ta gyare dakin parlour da bed room.
Sannan ta koma toilet ta wanke shi Ta's,harzata fita taga fararen vest dinsa da jallabiyoyi guda biyu ajik'e a bucket, bbu bata lokaci ta duba taga bbu boxes aciki ,saita wankesu Ta's ta shanyasu a toilet din ta had'a masa ruwan wanka ta fito da ga toilet din .
Tana fitowa ,yanashigowa kallonsa tayi tace yaya kaje kayi wanka kaji?
Murmushi yyi yace to my Hafsat yaude anaji dani sosai.
Murmushi tayi ta fito,shikuma ya shige toilet.
Wani farin ciki yaji aransa,yaji Hafsat ta sake samun.matsayi me girma agunsa.
Yaji Dadi sosai da yadda yaga ta wanke masa kayansa sai murmushi yake har yagama wankan ya fito.
Bayan ya shirya ya fito cikin farin ciki dan yanason xuwa campaninsa,yaga ba kowa a parlour ,motsinsu yaji a kitchen can yanufa.
Yasami du Hafsat itada sa'ada suna aikii.
Murmushi yasakarma Hafsat ya ce sannunku da aiki, murmushin itama Hafsat ta yi masa tace yaya sai ina?
Ahankali yace zan je office muje kirakini mota kimun addua.
Sa'ada tace haba yaya saita wani rak.... Hararar da ya aiko mata yasa tayi shiru.
Hafsat kuwa ba kunya ta bisa har parking spaces yayi masa adduar da yabukata ta dawo cikin gidan.
Washe gari....NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿71&72
Washe gari.
Bayan sallah azahar sir Aliyu ne tsaye a waiting parlourn gidansu yana kallon Hafsat sun rungume juna da sa'ada suna ban kwana,Hafsat kamar tayi kuka sbd sabon datayi agidan dakuma batasan rabuwa da sa'ada.
Mommy ce tazo taja hannun Hafsat tasaka mata wata babbar Leda ahannunta ,hafsat zatayi magana mommy ta rufe mata baki,takalli sir Aliyu dake tsaye yana aikin kallonsu. Tace babana kuje dan Allah ka lallab'ata kaji?
"Yatsina fuska yyi yace haba mommy lallabata d'in me zanyi,ya kalli Hafsat yace oya muje."
"Turo baki tayi tabi bayansa."
Ya shige mota yabarta ,yak'i bud'e mata ,itakuma tak'i shiga sbd yasaba shike bud'e mata duk in zata shiga motarsa.
Shikuwa yana sane yyi hakan Dan yaji haushin yadda ta nuna damuwa kan zata rabu da sa'ada amma shi bata damu dan zasu rabuba.jin shirun yyi yawa yasa yafito ya kalleta fuska daure yace wai bazaki shi ga bane kome kkejira?
Kauda kanta tayi gefe tace cikin shagwaba tonika bud'e mun nashi ga. Kallonta yyi yace keko kin rainani kwa nannan ko? batace komaiba can yabud'e mata sannan ta shiga yaja motar ,saida yabiya yasiya mata su ice cream da ga sassun kaji dasu biscuits da chacoolat,sannan suka wuce anguwarsu.
Bayan yyi parking da sauri ta kai hannunta dan bude k'ofar ta jita yasa lock,shiru tayi dan dama tunda suka shiga motar batayi masa magana dan zama da shi yasa takoyi miskilanci.
Kallonta yyi murya k'asa k'asa yace wato dan zakiga baba ki koma gunsa shine kikemun haka ko?
Share pls[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿73&74
Bayan kwana biyu.
Gaba daya shire shiren komawa suke skul,baba yayiwa Hafsat siyayyar komai,itama tagama shirinta gobe sai skul.
Yanzun haka Hafsat ce zaune a d'akin ta suna fira da babanta,amma hankalinta baya gun firan sotake ta karb'i wayarsa takira sir Aliyu su gaisa rabon ta dashi tun ranar da ya maidota gida.
"Can wata dubara ta fad'oma ta."