Sashe 18
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ai baki daya mutanan dake gun maida Hafsat da sir Aliyu dukayi kamar tb saida suka fara tafiya wasu sukabar kallonsu.
Itakuwa Fatima tagama yarda, soyayya Hafsat fa sir Aliyu suke saidai yadda tafahimta basu son sunason junansuba.
Koda suka isa gun motarsa saman motar yazauna yace ,kinde sani adole nasaka kayannan yafada tareda da fito da wayarsa yana latsawa.
Hafsat dake tsaye gabansa tace, yaya meye lbrin ,murmushi yyi yace sai kinbiya kudi saina baki.
Murguda masa baki tayi, ashagwabe tace nidai bawani biyan dazanyi nisaika fadamun.
Murmushi yyi yace haba yarinya darabon intafi gida inbari,kallonsa tayi tace hmm aibakasan gidanmuba kuma ai akwai waddanda zasu mayar damu gda.
Yatsina fuska yyi yace ainasan gidanku ,da sauri tace wanne anguwane?
Ahankali yace saikinbiya sannan na fada miki.
Aisaitafara dire dire ita saiyafada mata,abinda Hafsat batasani ba sir Aliyu yasa wayarsa yanata mata video din abinda take da pics itakuwa atunaninta latsa wayarsa yake.
Ganin da yyi tana dire dire dire gakuma maza yakalleta hade da haratanta yace kibari komubata bakigani ga maza gun kuma zasu iya kallonki....karamar wayarsa ce tayi ring in da sauri yaduba yaga dad dinsane faskekiyar wayarsa yamik'ama Hafsat yace rikemun nadawo anamun waya ,amma kada kije ko ina kinga dazu saida nayita nemanki ,karba tayi tace to,shikuma yazagaya bayan gun.
Yana tafiya ,da sauri Fatima ta zo suka kashe suna dariya Fatima tace kinajin dadinki wlh kinganki keda sir kamar masoya.
Tsaki Hafsat tayi tace zaki fara ko,tonidai mutumci ketsakanunmu ba wani abu ba kingane.
Kallon wayar hannunta Fatima ta yi tace ,sis wayarsa ce ?
Hafsat ta ce eh,nan Fatima ta ce yimana selfie,nan kuwa suka bude camera kasancewar wayar ba,a ki take ba ,nan suka rika pics kala kala dg karshe Fatima ta karbi wayar tahauyima Hafsat pics.
Can sukabari ,sukayi ta ganin pics din dan sunyi kyau gasunan baro baro kasancewarta babbar waya ,can Hafsat ta ce kinga sis bari Nayi deleting dinsu kafin yadawo dan wata kawai zai amsa yadawo.
Dede nan sir Aliyu yadawo Hafsat nakokarin deleting sukaji muryarsa yace abani wayata nadawo,ahankali Hafsat tace am... Am.eh d...zamu goge pic ne ,kallonda yyimata yasaka tabasa wayar batashiryaba,nan Fatima ta gaidashi ,tawuce su sum.
Itakuwa Hafsat turo baki tayi batace komaiba, kallonta yyi dan yaji dadin pics din dasukayi koyayi missing dinta ya kalla ai,yace kixo muje gida kinga marece yyi yanzun anyi magarib.
Bata kallesaba tace yaya tareda Fatima zamu tafi.
Fuska atamke yace da ai da ita kikazo ko,?
Kinsan banson musu ko gaddama ko inkuma kinfison raina yabaci to saiki zauna kutafi tare da Fatima.
Da sauri ta kallesa taga alamar ransa yabaci,da sauri tace yaya bafa hakanike nufiba.
Atsawace yace kije kawai ,aitunda naga bkyason zuwa gida yanzun kunyi appointment da wani zaku hadu anan dan haka nibazance kada kikulasa.
Azuciye yabud'e k'yauren motar zaishiga,yaji tafashe da kuka da guru taxo ta bude gidan gaba tashige bece komaiba ,yaja motar sai shashshekar kuka takeyi.
Ahankali yace Hafsat dan Allah kiyi shiru indannayimiki fada ko dannace dole kixo nakaiki gida kike kuka kidena bazan sake takurakiba.
Cikin shashshekar kuka tace ko daya dagacikinsu basubane.
Yace to menene?
Tace da batafiya zakayi kabarniba kuma nabatamaka rai shiyasani kuka.
Har cikin zuciyarsa yaji dadin kalamanta yasan Hafsat ta daukesa da mahimmanci arayuwarta.
Murya k'asa k'asa yace to aiyanxun nahakura kema kin hakura ko?
Ahankali tace eh ni aibanyi fushiba ,kallonta yyi suna had'a ido suka saki sanyayyan murmushi.
Sir Aliyu yacigaba da driving dinsa yace yauwa kokefa banason muna yawan batawa pls kirika kiyaye Bacin raina kinji ko.......
Yawan comment yawan typing😍😍
Share pls
NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Nasadaukarda wannan page din ga dukkan wacce tayi boarding skul.
🅿53&54
Ahankali tace to insha Allah, amma kaima yaya kacika ,saurin fushi karage, murmushi yyi yace to zandenama baki daya. Haka yacigaba da driving dinsa yana tunani azuciyarsa shin wacce anguwa zasu nufa gashi yace mata yason anguwarsu can dubara tafado masa dayatuna aiyasan gidansu Ahmed Nasir kuma Fatima tace s makwabtane dasu Hafsat, kawai sai yanufi can anguwar Hafsat kuwa murna tayi Ashe da gaske sir Aliyu yasan gidansu,muryansa taji yana cewa gobe zakije gun deener din? Bata kallesaba tace eh insha Allah ahankali yace goben zanxo da karfe 7:00na kaiki ko,to tace ganin zai wuce gidansu yasa tace yaya yyi nan katsaya da sauri yace Aina San nan ne zan saukeki parking zanyiko,ahankali yatsaya tabude zata fito ,hafsatttttttttttt! Yakira sunanta ahankali kallonsa tayi yace to saida safe kink'agara kije gd ne murmushi tayi tace ehmana yace to nacema sa,ada kina gaida ita da sauri tace eh wai yaya ni yaushe zatazo gidanmu ne ahankali yace saikin fara zuwa gidansu t uro baki tayi tace shikenan ,amma goben kasameni gidansu Fatima yac meyasa?tace hakanan OK yace tare da cewa ko murmushi n baza amunba sai narok'a murmushi tayi masa ,harda daga masa hannu ta rufe motar bebar gunba saida yaga ta shiga gida tukum sannan yyi tafiyarsa.
Agajiye takoma gida bayan tacire kayan tayi wanka tayi sallah.
Fura kawai tasha dan Laure tadena bata abinci kumafa tanasata aiki,taje tayima baba saida safe takwanta.
Amma me data rufe ido sir Aliyu take gani yana mata murmushi.
Itama murmushi ntayi afili tace oh yaya sarkin fushi sai kuma tayi yar dariya dahaka bacci Yy gaba da ita.
A6angaren sir Aliyu shima hakan take dan yana kwanciya tunanin Hafsat ya addabesa.
Tunawa yyi da wayarsa da sauri yadauka yashiga video, yaita kallon irin yadda take shagwaba da murguda baki sai murmushinsa yake shi daya.
Can kuma yabud'e pics yana ganin wani itada Fatima wani ita daya.
Can yaga wani ita daya tayi wani fitinan nan kyau Atake yamayardashi akan screem din wayar.
Sai kallo yake yana tuna gobe k'ila tafi haka kyau tunda betaba ganinta da parsonal ba.
Wayarce tayi ringing yaduba yaga Zakiyya ce tsaki yaja afili yace aikin banxa wasu matan ba class wlh .
Tunawa yyi da irin kamun kai had'e da tarbiyya irin na Hafsat yyi murmushi afili yace ke dabance acikin mata .
Kashe wayar yyi ganin xata matsa masa yyi kwanciyarsa cikin farinciki.
Washe gari takama Friday, Hafsat tun10:am tagama shara da wanke wanke ta gyara dakin ta dana babanta.
Tana zaune dakinta saiga baba yashigo da shirinsa zaije kauye sariin kayan miya dana masarufi dayake siyarwa.
Kallon Hafsat yyi yace, yar albarka ni tafiya zanyi kuma nasan sai gobe zan dawo sbd inason insami daurin auren yaronnan Ahmed, tunda kince zakuje parti yake ko mene?
Murmushi tayi tace party baba deenar ko ,yace to kidai kula da kanki kinji dannaga abun nagidane shiyasa nabarki,inkun dawo kinga dare yyi kikwana gidansu Fatima dan nasan Laure zata rufemiki kofa da wuri .ahankali tace to baba nicanma zanje ayimun kunshi bari nabika mufita kada inna ta hanini fita,to yace sannan yyita mata nasiha takula da kanta nan tadauki abinda zata bukata tarufe dakin suka fita itada baba. Laure nadaki ita da y'ayanta suna tsinewa Hafsat.
Har bakin get din gidansu Fatima baba yyimata rakkiya sannan yatafi.
Tun a compound din gidan suka hadu da Fatima ana mata kunshi,murmushi Fatima tayi ta harari Hafsat tace shine jiya bbu ban kwana ko kikayi tafiyarki.
Dariya Hafsat ta yi tace sorry sis yanzun in angama miki waza'ayimawa?
Fatima tace ke mana dama niyata in angama bakixoba naje gd nakiraki,amma dai kinxo kenan harzuwa lokacin deenar bazaki koma gd ba sai dare.
Murmushi Hafsat ta yi tace eh, nanma zankwana,ihunmurna Fatima ta yi tace pls da gaske kike?
Hafsat ta ce eh, bari naje dakinki na aje kayana mugaisa da umma,Fatima tace ok nan tayi cikin gidan bbu jimawa tadawo anagama wa Fatima itama akafara mata .
"""""" sunkai awaya guda da wani abu sannan akagama ,bayan yabushe ta wanke kada kuso kuga yadda kunshin yyima Fatima da Hafsat."'''''';;
*****************
Sir Aliyu ne zaune a part dinsa ,yana ta aikin tunanin Hafsat jiyayi yanason ganininta nan yatashi yadau key din mota yabar gidan.tunani yake shin inama zai fara zuwa Aida kunya yanuna gun Hafsat yaje saima ayimasa wata fahimta,bari yaje gidansu Ahmed Nasir kawai tunda har gidan yanashiga dukda yadade rabonsa da gidan gsky inyaje yaga Fatima k'ila takira masa Hafsat da wannan yyi horn gidansu Fatima get man yabudemasa get ,bayan yyi parking yafito da niyar shiga cikin gidan ,dedegun wasu flowers yaji sweet voice din Hafsat ta nacewa nifa sis bawani kitson da za,amun steaming kawai zaki rakani amun ko ammun Kitso zai warware,Fatima tace aike kinfini gashi ni kaina zaiyi Kitso ai,hararanta Hafsat ta yi tace kodanafikin saidai ko tsawo amma ba yawab...........maganar ta makalemata sakamakon sir Aliyu da suka yi ido biyu dashi yana nufo inda suke zaune.........
Share pls
[1/3, 2:37 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿55&56
"da sauri Hafsat ta sunkuyadda da kanta k'asa."
Shikuma yakafesu da idanu yana aikinkallo.fatimace tayi saurin gaidashi,ya amsa had'e da tambayarta ko Ahmed na part dinsa?
"Fatima ta mik'e tace bari naje nagani ko yayan naciki." Nan tabar gun ,sir Aliyu yakalli Hafsat yaga kanta aduke.
" ahankali yace to bara nakoma tunda bakyason ganina?"
da sauri tace ah ah yaya bahaka bane, ina kwana?
"Murmushi yyi yace lfy lau." Muje inkin shirya nakaiki gun steamin dinko?"
da sauri tace ainafasa zuwa ma yaya, da idanu yatsaretadasu yana kallon k'unshinta yana yaba kunshin azuciyarsa.
"Mik'ewa tsaye yyi yace jeki saka hijab dinki muje banason musu ko gaddama."
Adedenan Fatima ta iso cikin girmamawa tace sir yayan bayanan.murmushi yyi yace kada kidamu zankirashi ma,dama yafad'ane dan karsu Dhaka itada Hafsat gun Hafsat yazo shiyasa yanuna gun Ahmad yazo.
""" Hafsat kuwa Jan Fatima ta yi gefe waitazo tarakata sir Aliyu zaikaita gun steaming. """"
Fatima tace sis bazaniba kije dan Allah kina bata masa lokaci gsky,haranta Hafsat ta yi tace wai bazaki rakaniba da gaske?
"Fatima tace eh,"
Hafsat ta kalleta tayi kwaba taje zaki nemi wani abu guna nima,tafad'a had'e da Barin gurin.
"Shikuwa sir Aliyu yacika yyi fam da shanyawar da Hafsat tayimasa".
Itakuwa Fatima tagama yarda, soyayya Hafsat fa sir Aliyu suke saidai yadda tafahimta basu son sunason junansuba.
Koda suka isa gun motarsa saman motar yazauna yace ,kinde sani adole nasaka kayannan yafada tareda da fito da wayarsa yana latsawa.
Hafsat dake tsaye gabansa tace, yaya meye lbrin ,murmushi yyi yace sai kinbiya kudi saina baki.
Murguda masa baki tayi, ashagwabe tace nidai bawani biyan dazanyi nisaika fadamun.
Murmushi yyi yace haba yarinya darabon intafi gida inbari,kallonsa tayi tace hmm aibakasan gidanmuba kuma ai akwai waddanda zasu mayar damu gda.
Yatsina fuska yyi yace ainasan gidanku ,da sauri tace wanne anguwane?
Ahankali yace saikinbiya sannan na fada miki.
Aisaitafara dire dire ita saiyafada mata,abinda Hafsat batasani ba sir Aliyu yasa wayarsa yanata mata video din abinda take da pics itakuwa atunaninta latsa wayarsa yake.
Ganin da yyi tana dire dire dire gakuma maza yakalleta hade da haratanta yace kibari komubata bakigani ga maza gun kuma zasu iya kallonki....karamar wayarsa ce tayi ring in da sauri yaduba yaga dad dinsane faskekiyar wayarsa yamik'ama Hafsat yace rikemun nadawo anamun waya ,amma kada kije ko ina kinga dazu saida nayita nemanki ,karba tayi tace to,shikuma yazagaya bayan gun.
Yana tafiya ,da sauri Fatima ta zo suka kashe suna dariya Fatima tace kinajin dadinki wlh kinganki keda sir kamar masoya.
Tsaki Hafsat tayi tace zaki fara ko,tonidai mutumci ketsakanunmu ba wani abu ba kingane.
Kallon wayar hannunta Fatima ta yi tace ,sis wayarsa ce ?
Hafsat ta ce eh,nan Fatima ta ce yimana selfie,nan kuwa suka bude camera kasancewar wayar ba,a ki take ba ,nan suka rika pics kala kala dg karshe Fatima ta karbi wayar tahauyima Hafsat pics.
Can sukabari ,sukayi ta ganin pics din dan sunyi kyau gasunan baro baro kasancewarta babbar waya ,can Hafsat ta ce kinga sis bari Nayi deleting dinsu kafin yadawo dan wata kawai zai amsa yadawo.
Dede nan sir Aliyu yadawo Hafsat nakokarin deleting sukaji muryarsa yace abani wayata nadawo,ahankali Hafsat tace am... Am.eh d...zamu goge pic ne ,kallonda yyimata yasaka tabasa wayar batashiryaba,nan Fatima ta gaidashi ,tawuce su sum.
Itakuwa Hafsat turo baki tayi batace komaiba, kallonta yyi dan yaji dadin pics din dasukayi koyayi missing dinta ya kalla ai,yace kixo muje gida kinga marece yyi yanzun anyi magarib.
Bata kallesaba tace yaya tareda Fatima zamu tafi.
Fuska atamke yace da ai da ita kikazo ko,?
Kinsan banson musu ko gaddama ko inkuma kinfison raina yabaci to saiki zauna kutafi tare da Fatima.
Da sauri ta kallesa taga alamar ransa yabaci,da sauri tace yaya bafa hakanike nufiba.
Atsawace yace kije kawai ,aitunda naga bkyason zuwa gida yanzun kunyi appointment da wani zaku hadu anan dan haka nibazance kada kikulasa.
Azuciye yabud'e k'yauren motar zaishiga,yaji tafashe da kuka da guru taxo ta bude gidan gaba tashige bece komaiba ,yaja motar sai shashshekar kuka takeyi.
Ahankali yace Hafsat dan Allah kiyi shiru indannayimiki fada ko dannace dole kixo nakaiki gida kike kuka kidena bazan sake takurakiba.
Cikin shashshekar kuka tace ko daya dagacikinsu basubane.
Yace to menene?
Tace da batafiya zakayi kabarniba kuma nabatamaka rai shiyasani kuka.
Har cikin zuciyarsa yaji dadin kalamanta yasan Hafsat ta daukesa da mahimmanci arayuwarta.
Murya k'asa k'asa yace to aiyanxun nahakura kema kin hakura ko?
Ahankali tace eh ni aibanyi fushiba ,kallonta yyi suna had'a ido suka saki sanyayyan murmushi.
Sir Aliyu yacigaba da driving dinsa yace yauwa kokefa banason muna yawan batawa pls kirika kiyaye Bacin raina kinji ko.......
Yawan comment yawan typing😍😍
Share pls
NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Nasadaukarda wannan page din ga dukkan wacce tayi boarding skul.
🅿53&54
Ahankali tace to insha Allah, amma kaima yaya kacika ,saurin fushi karage, murmushi yyi yace to zandenama baki daya. Haka yacigaba da driving dinsa yana tunani azuciyarsa shin wacce anguwa zasu nufa gashi yace mata yason anguwarsu can dubara tafado masa dayatuna aiyasan gidansu Ahmed Nasir kuma Fatima tace s makwabtane dasu Hafsat, kawai sai yanufi can anguwar Hafsat kuwa murna tayi Ashe da gaske sir Aliyu yasan gidansu,muryansa taji yana cewa gobe zakije gun deener din? Bata kallesaba tace eh insha Allah ahankali yace goben zanxo da karfe 7:00na kaiki ko,to tace ganin zai wuce gidansu yasa tace yaya yyi nan katsaya da sauri yace Aina San nan ne zan saukeki parking zanyiko,ahankali yatsaya tabude zata fito ,hafsatttttttttttt! Yakira sunanta ahankali kallonsa tayi yace to saida safe kink'agara kije gd ne murmushi tayi tace ehmana yace to nacema sa,ada kina gaida ita da sauri tace eh wai yaya ni yaushe zatazo gidanmu ne ahankali yace saikin fara zuwa gidansu t uro baki tayi tace shikenan ,amma goben kasameni gidansu Fatima yac meyasa?tace hakanan OK yace tare da cewa ko murmushi n baza amunba sai narok'a murmushi tayi masa ,harda daga masa hannu ta rufe motar bebar gunba saida yaga ta shiga gida tukum sannan yyi tafiyarsa.
Agajiye takoma gida bayan tacire kayan tayi wanka tayi sallah.
Fura kawai tasha dan Laure tadena bata abinci kumafa tanasata aiki,taje tayima baba saida safe takwanta.
Amma me data rufe ido sir Aliyu take gani yana mata murmushi.
Itama murmushi ntayi afili tace oh yaya sarkin fushi sai kuma tayi yar dariya dahaka bacci Yy gaba da ita.
A6angaren sir Aliyu shima hakan take dan yana kwanciya tunanin Hafsat ya addabesa.
Tunawa yyi da wayarsa da sauri yadauka yashiga video, yaita kallon irin yadda take shagwaba da murguda baki sai murmushinsa yake shi daya.
Can kuma yabud'e pics yana ganin wani itada Fatima wani ita daya.
Can yaga wani ita daya tayi wani fitinan nan kyau Atake yamayardashi akan screem din wayar.
Sai kallo yake yana tuna gobe k'ila tafi haka kyau tunda betaba ganinta da parsonal ba.
Wayarce tayi ringing yaduba yaga Zakiyya ce tsaki yaja afili yace aikin banxa wasu matan ba class wlh .
Tunawa yyi da irin kamun kai had'e da tarbiyya irin na Hafsat yyi murmushi afili yace ke dabance acikin mata .
Kashe wayar yyi ganin xata matsa masa yyi kwanciyarsa cikin farinciki.
Washe gari takama Friday, Hafsat tun10:am tagama shara da wanke wanke ta gyara dakin ta dana babanta.
Tana zaune dakinta saiga baba yashigo da shirinsa zaije kauye sariin kayan miya dana masarufi dayake siyarwa.
Kallon Hafsat yyi yace, yar albarka ni tafiya zanyi kuma nasan sai gobe zan dawo sbd inason insami daurin auren yaronnan Ahmed, tunda kince zakuje parti yake ko mene?
Murmushi tayi tace party baba deenar ko ,yace to kidai kula da kanki kinji dannaga abun nagidane shiyasa nabarki,inkun dawo kinga dare yyi kikwana gidansu Fatima dan nasan Laure zata rufemiki kofa da wuri .ahankali tace to baba nicanma zanje ayimun kunshi bari nabika mufita kada inna ta hanini fita,to yace sannan yyita mata nasiha takula da kanta nan tadauki abinda zata bukata tarufe dakin suka fita itada baba. Laure nadaki ita da y'ayanta suna tsinewa Hafsat.
Har bakin get din gidansu Fatima baba yyimata rakkiya sannan yatafi.
Tun a compound din gidan suka hadu da Fatima ana mata kunshi,murmushi Fatima tayi ta harari Hafsat tace shine jiya bbu ban kwana ko kikayi tafiyarki.
Dariya Hafsat ta yi tace sorry sis yanzun in angama miki waza'ayimawa?
Fatima tace ke mana dama niyata in angama bakixoba naje gd nakiraki,amma dai kinxo kenan harzuwa lokacin deenar bazaki koma gd ba sai dare.
Murmushi Hafsat ta yi tace eh, nanma zankwana,ihunmurna Fatima ta yi tace pls da gaske kike?
Hafsat ta ce eh, bari naje dakinki na aje kayana mugaisa da umma,Fatima tace ok nan tayi cikin gidan bbu jimawa tadawo anagama wa Fatima itama akafara mata .
"""""" sunkai awaya guda da wani abu sannan akagama ,bayan yabushe ta wanke kada kuso kuga yadda kunshin yyima Fatima da Hafsat."'''''';;
*****************
Sir Aliyu ne zaune a part dinsa ,yana ta aikin tunanin Hafsat jiyayi yanason ganininta nan yatashi yadau key din mota yabar gidan.tunani yake shin inama zai fara zuwa Aida kunya yanuna gun Hafsat yaje saima ayimasa wata fahimta,bari yaje gidansu Ahmed Nasir kawai tunda har gidan yanashiga dukda yadade rabonsa da gidan gsky inyaje yaga Fatima k'ila takira masa Hafsat da wannan yyi horn gidansu Fatima get man yabudemasa get ,bayan yyi parking yafito da niyar shiga cikin gidan ,dedegun wasu flowers yaji sweet voice din Hafsat ta nacewa nifa sis bawani kitson da za,amun steaming kawai zaki rakani amun ko ammun Kitso zai warware,Fatima tace aike kinfini gashi ni kaina zaiyi Kitso ai,hararanta Hafsat ta yi tace kodanafikin saidai ko tsawo amma ba yawab...........maganar ta makalemata sakamakon sir Aliyu da suka yi ido biyu dashi yana nufo inda suke zaune.........
Share pls
[1/3, 2:37 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿55&56
"da sauri Hafsat ta sunkuyadda da kanta k'asa."
Shikuma yakafesu da idanu yana aikinkallo.fatimace tayi saurin gaidashi,ya amsa had'e da tambayarta ko Ahmed na part dinsa?
"Fatima ta mik'e tace bari naje nagani ko yayan naciki." Nan tabar gun ,sir Aliyu yakalli Hafsat yaga kanta aduke.
" ahankali yace to bara nakoma tunda bakyason ganina?"
da sauri tace ah ah yaya bahaka bane, ina kwana?
"Murmushi yyi yace lfy lau." Muje inkin shirya nakaiki gun steamin dinko?"
da sauri tace ainafasa zuwa ma yaya, da idanu yatsaretadasu yana kallon k'unshinta yana yaba kunshin azuciyarsa.
"Mik'ewa tsaye yyi yace jeki saka hijab dinki muje banason musu ko gaddama."
Adedenan Fatima ta iso cikin girmamawa tace sir yayan bayanan.murmushi yyi yace kada kidamu zankirashi ma,dama yafad'ane dan karsu Dhaka itada Hafsat gun Hafsat yazo shiyasa yanuna gun Ahmad yazo.
""" Hafsat kuwa Jan Fatima ta yi gefe waitazo tarakata sir Aliyu zaikaita gun steaming. """"
Fatima tace sis bazaniba kije dan Allah kina bata masa lokaci gsky,haranta Hafsat ta yi tace wai bazaki rakaniba da gaske?
"Fatima tace eh,"
Hafsat ta kalleta tayi kwaba taje zaki nemi wani abu guna nima,tafad'a had'e da Barin gurin.
"Shikuwa sir Aliyu yacika yyi fam da shanyawar da Hafsat tayimasa".