Sashe 32
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bbu abinsu mommy keyi sai hamdala gun ubangiji dayaba mairo lfy,kuma atake mommy ta gane mairoce mahaifiyar Hafsat, nan kuma ta sanar da mairo matsayin Hafsat agunsu.
Cikin jin Dadi had'e da godiya mairo tace hjy nagode nagode da abinda kukamun nida y'ata lallai shigowarku rayuwarmu alkhairi ne ,Allah ubangiji yabiyaku da aljanna madaukakiya.
"Cikin jin Dadi mommy ta ce ameen." Hade da kiran daddy awaya tasanar dashi komai yace gashinan xuwa.
Shikuma sir Aliyu cikin jin kunya yabar part din hade da fasilta irin farin cikin da Hafsat zatayi intaga mamanta.
Cikin yan mintina gida kowa yasan ta warke kuma Ashe itace maman Hafsat wadda sir Aliyu zai aura.
Bbu bata lokaci daddy yaxo ,suka d'unguma mota 2 suka nufi gidan mlm aminu dan har da kabeer da sadeek duk sunanan.
Tun a hanya senator yakira mlm aminu yasanar dashi gasunan tafe da wata magana.
"Hakan yasa mlm aminu shimfid'a tabarma asoro yanajiran zuwansu."
Bayan sun fito Duka suka kutsakai cikin gidan,itakuwa mairo farinciki ne fal aranta zataga Hafsat dinta danba don sbd mlm aminu tazoba.
"Adede kuma lokacin Hafsat ta fito itada Fatima zata yimata rakkiya." Kawai tagansu da yawa sun shigo a cikin soron,ai da sauri Hafsat ta fad'a jikin mommy ta na murnan ganin ta danbata lura da mamanta suke ba.
Shikuwa sir Aliyu wani Dadi yaji ganin yadda Hafsat ke son family nsa,ta dauki mommy nsa kamar mominta.
"Itakuwa mairo tsurawa Hafsat ido tayi tana mamakin girmanta ." sai taga kamar d'axun suka rabu.
Shikuwa mlm aminu mutuwar zaune yyi da idanunsa sukayi tozali da matarsa abin k'aunarsa.
Cikin farinciki mommy ta d'aga Hafsat daga jikinta tana mata murmushi hade da nuna mata mairo dke bayan ta tace y'ata kinsan wannan?
Wani irin xabura Hafsat ta yi tana murza idonta ,atake tagane mamantace cikin kuka suka rungume juna.
Nan senator yyi gyaran murya had'e da cewa kowa yazauna za'ayi magana.
Itakuwa Fatima kamar andasata agun domin tuni ta fahimci komai,kuma tana taya kawarta murna.
Bayan annutsu senator yyi addua had'e da godiya ga Allah yayi duk wani bayani da Mlm aminu da Hafsat zasu fahimta.
Cikin kuka hade da godiya ga Allah dkuma godiya ga familin senator mlm aminu yace dan bani da abinda zanbiyaku dashi sai addua nagode sosae Allah yabar zumunci.
"Duka sukace ammen."
Mlm aminu yakalli senator yace'yallab'ai dan Allah ina Neman alfaemar kasaka mairo tadawo dakinta wlh duk abinda yafaru bayin kaina bane sharrin shaidan ne.
Da sauri mairo tace aikuma nagama zama dakai garinmu ma xankoma.
Murmushi daddy yy yace inde na isa daku kuduka to na yanke hukuncin maida aurenku gobe insha Allah, jibi saita tare .
Cikin jin Dadi mlm aminu yyi ta xuba godiya gun senator.
Itakuwa mairo ta yarda dan ayanxun ta dauki senator da iyalansa tamkar jininta kuma sun isa da ita.nan itama ta amince had'e da kara musu godiya, hakan yasa mommy da daddy jin Dadi.
Fatima kuwa dake atakure sakamakon kabeer da yatsareta da idanunsa ,yasa ta kalli Hafsat da sa'ada tace kuxo muje.bbu musu suka mike' sir Aliyu ne yyi magana Wanda tun d'azun idonsa nagun Hafsat .itakuma taki yarda su had'a ido dashi.
"Ahankali yace wai ina zaku mufa tafiya zamuyi?"
Cikin marairai cewa sa'ada tace gidansu Fatima nan yace kada kujima to,to saada tace suka fita.
Daddy yakalli mlm aminu yace zamu koma da mairo gunmu sai jibin zamu kawo maka matarka.
Cikin Dadi mlm aminu yace to had'e da k'ara musu godiya.
Sannan yakalli mairo yanemi yafiyarta ,anan kuma ta yafemasa.
"Laure dke cikin gida sai surutu ake da mahana asoro tun d'azun ank'i bari hakan yasa ta lek'o dan ganin lfy."
Ai turus tayi ganin mairo azahiri,kuma a kyakkyawan yanayi, cikin rawar murya had'e da inda inda ta nuna mairo tace, mai..mai ..ro kece kece?
Murmushi mairo tayi tace Aiko dai nice kinga ikon Allah ko?
Gaba daya bakin cikene kwance a fuskar Laure bbu alamar nadama atare da ita.
Mutanan dke soron ta kalla ,saurin dauke idanunta ta yi daga kallonsu,sakamakon mugun kallon tsanar da sir Aliyu ya Aiko mata dashi.
Wata tsawa mlm aminu yayi mata had'e da cewa zaki iya tafiya kinxo sai wani kallon mutane kke,doguwar tsuka Laure taja had'e da barin soron.
"Mommy afili tace Allah yashiryeki,lallai kinyi nisa."
Dan sai mommy ta ga jin mairo yafi ganintama.
Nan daddy yamik'e yakalli mlm aminu yace to mu zamu wuce.
Cikin farin ciki mlm aminu yace to y'allab'ai mungode Allah yak'ara girma.
Sir Aliyu ne yakalli kabeer yace jeka nan gidansu Ahmed Nasir kakiramin su sa'ada,ba musu kabeer ya tafi.dan dama abinda yakeso kenan dan tunda yaga Fatima yaji ta tafi da imaninsa kuma yaga matar aure dan da angama bikin sir Aliyu shima sai ayi nasa.da wannan tunanin yafito yanufi gidansu Fatima.
"Saidai a compound din gidan yagansu Fatima zata rakosu."
Murmushi yyi yakalli Hafsat yace antinmu kuje keda sa'ada mijinki na kiranku,nikuma kubani guri mu gaisa da matata ya fad'a hade da nuna Fatima.
Fatima da dama tun da tagansa taji guy din yyi mata, cikin jin kunya ta gudu cikin gida.
Murmushi kabeer yyi yace mun had'u a next tima.
Murmushi su Hafsat sukayi ,sa'ada tace ah lallai su yaya an kamu to ai kawatace sai kai kamun k'afa aguna na shigar da kai gunta.inkuma kaci zalin dina wlh nazugata kurabu.
Murmushi yyi had'e da marairai cewa yace haba y'ar autarmu ai yanxun nadena cin zalinki,muje gobe sai muxo tare gunta xance kinga sai ki shigar da ni sosai.
Sa'ada tace to shikenan Yayana muje.
Nan suka fito ,kabeer nata tsokanar Hafsat.
Awaje suka sami su mommy zasu tafi gida.
Nan Hafsat ta saka rigima ita abarmata mamanta ,dan tanajin kunyar xuwa gidansu sir Aliyu kasancewar shi xata aura da tuni ta bi mamanta acan sun kara gaisawa.
Rarrashinta mommy ta yi tace jibifa mamanku zata dawo kinji inkuma mutafi dke to sai kusake gaisawa.
"Cikin jin kunya tace ah ah."
Sir Aliyu kuwa da ita yake kallo yaso ta bisu amma sai tace wani ah ah.
Nan dai suka shige mota, Hafsat ta saci kallon sir Aliyu taga ya had'a rai yana wani shan kamshi ,juyawa tayi tabi baba cikin gida murna fal aranta da farin cikin.
sukuma su senator suka bakabar anguwa r cikin jin Dadi.
A cikin gida kuwa Laure hankalinta yatashi dan tasan kashinta yabushe ,musammun da ta tuna kalaman baba nacewa duk sadda yaga matarsa saisun rabu.
Hakan yasa ta dauki niyar yau in rana tayi sanyi zataje gun boka dan baza bari hakan yafaru ba dan saitara ba mairo da Mlm aminu kota halin k'ak'a.
"Tana cikin wannan mugun tunanin nata baba da Hafsat suka shigo suna murna,."
Tsaki taja hade da cewa wlh kaji kunya ace mace taje tagama yawon duniyarta ,tayo hayar kaya da mutane shine za'azo a yaudareka ko?
Wata harara mlm aminu ya Aiko mata da ita yace eh naji komai tajeyi bama yawon duniya ba ahaka nake sonta,sannan wad'anda kikace ta dauko haya to iyayan Aliyu ne Wanda zai auri Hafsat inbaki saniba ki sani sai bak'in ciki yakasheki.sannan yace kuma jibi matata zata tare dan gobe za amaida aurenmu,dan haka ayau za'a fara gyara a gidan nan sbd amaryata.
"bejira amsarta yanufi dakinsa."
Ai Laure jitayi kamar yawatsa mata muta ,sbd maganganun sun shigeta.
Hakan yasa ta dauki niyar tatwatsasu kota halin k'ak'a.
Bangaren su sir Aliyu kuwa.....
Share pls
[1/7, 11:23 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿101&102
Koda ya isa gidan,yyi parking yafito,dan yashiga ciki...turus yyi ganin yan matan acampound din gidan kowace da boy friend dinta suna xance.
"Yasha mamakin ganin kamal da Zakiyya."
Tunani yake aransa Ina suka had'u harta sansa suka fara soyayya?
Gefensu yabi dan wucewa ciki ,nan shima kamal yalura da shi ,cikin ladabi yaje yaba shi hannu suka gaisa,yawuce .cikin mamaki kamal yake kamal tambayar Zakiyya ina tasan sir Aliyu? nan ta sanar dashi ai yayantane,jikin sa yyi sanyi dan yacire rai da samun Zakiyya amatsayin matar da zai aura.
"nanta sake sanar dashi cewa aishine angon", dan ta sanar dashi inda yazo yasameta sunxo gun wa'azi na biki.kasancewar besan ko bikinwa akeba yadai zo yasameta,kuma besan Hafsat ce amaryarba.
Koda sir Aliyu yashiga ciki awaiting parlour yahadu da umman su Fatima bayan sun gaisa ta tashi tashiga ciki ta turo masa Hafsat.
" cikin shagwaba "ta yi sallama ,murmushi yyi ya amsa ta zauna a gefensa had'e da cewa yaya ina icecream dina yake?
cikin xolaya yace ban siyoba!mik'ewa tayi dan tafiya da sauri yace indai kika tafi munbata dake. Turo baki tayi tace to kabani abuna.
Miko mata ledar dke gefensa yyi yace hmm haba yarinya ALLAH kirage shan kayan sanyin nan kinga ke amaryace.
" yafad'a Yana dariya",cikin rashin fahimtar kalamansa tace to dan ina amarya saina bar shan abu maisanyi ,aiyanxun nafarama.batare da yakalleta yace hmmm kicigaba inkinxo hannu kinyi bayani,kuma ma in aka kawomunke bazan bari kina yawan shan abu mai sanyiba.
Shiru itadai Hafsat ta yi tana tunanin kalamansa harta shanye kayanta.
nan ta kallesa cikin tsokana tace sir katashi katafi gida.
da mamaki yakalleta ya maimaita kalmar SIR dan ya mance wai antaba kiransa da ita.mik'e wa yyi yabita ganin tana masa dariya hade da gwalo,Yana cewa ALLAH idan narike ki zaki gayamusu,wato nikike kora ko?
"Eh din"
Ta fada hade da xurawa aguje,tabarsa murmushi yyi yafita da ga parlourn.
Koda yafito yaga suna nan time yaduba yaga 9:40pm da sauri ya isa shiyarsu Mubarak yakalli sa'ada fuska daure dan kada tayi masa musu yace ke wuce muje gd dare yyi.
"sa'ada ta kallesa taga fuskarsa adaure tasan yau yaya Aliyu ba m".
Cikin tsoro tace pls yaya anan zan kwana ai!hararan da ya aikamata dashi yasa bbu musu ta bisa tana d'agawa Mubarak hannu.
Amamakinta saitaga yatsaya gun Fatima da kabeer yana korarsa shikuwa sai bada hkuri yake Yana cewa anan gidan zai kwana.sir Aliyu bece masa komai ba yayi gun motarsa dan yanzun rashin kunya irinta kabeer har yasaba da ita.
Nan sa'ada ta shiga ,yaja motar Yana kallon Mubarak da Zakiyya zasushiga mota sutafi gd.
Cikin jin Dadi had'e da godiya mairo tace hjy nagode nagode da abinda kukamun nida y'ata lallai shigowarku rayuwarmu alkhairi ne ,Allah ubangiji yabiyaku da aljanna madaukakiya.
"Cikin jin Dadi mommy ta ce ameen." Hade da kiran daddy awaya tasanar dashi komai yace gashinan xuwa.
Shikuma sir Aliyu cikin jin kunya yabar part din hade da fasilta irin farin cikin da Hafsat zatayi intaga mamanta.
Cikin yan mintina gida kowa yasan ta warke kuma Ashe itace maman Hafsat wadda sir Aliyu zai aura.
Bbu bata lokaci daddy yaxo ,suka d'unguma mota 2 suka nufi gidan mlm aminu dan har da kabeer da sadeek duk sunanan.
Tun a hanya senator yakira mlm aminu yasanar dashi gasunan tafe da wata magana.
"Hakan yasa mlm aminu shimfid'a tabarma asoro yanajiran zuwansu."
Bayan sun fito Duka suka kutsakai cikin gidan,itakuwa mairo farinciki ne fal aranta zataga Hafsat dinta danba don sbd mlm aminu tazoba.
"Adede kuma lokacin Hafsat ta fito itada Fatima zata yimata rakkiya." Kawai tagansu da yawa sun shigo a cikin soron,ai da sauri Hafsat ta fad'a jikin mommy ta na murnan ganin ta danbata lura da mamanta suke ba.
Shikuwa sir Aliyu wani Dadi yaji ganin yadda Hafsat ke son family nsa,ta dauki mommy nsa kamar mominta.
"Itakuwa mairo tsurawa Hafsat ido tayi tana mamakin girmanta ." sai taga kamar d'axun suka rabu.
Shikuwa mlm aminu mutuwar zaune yyi da idanunsa sukayi tozali da matarsa abin k'aunarsa.
Cikin farinciki mommy ta d'aga Hafsat daga jikinta tana mata murmushi hade da nuna mata mairo dke bayan ta tace y'ata kinsan wannan?
Wani irin xabura Hafsat ta yi tana murza idonta ,atake tagane mamantace cikin kuka suka rungume juna.
Nan senator yyi gyaran murya had'e da cewa kowa yazauna za'ayi magana.
Itakuwa Fatima kamar andasata agun domin tuni ta fahimci komai,kuma tana taya kawarta murna.
Bayan annutsu senator yyi addua had'e da godiya ga Allah yayi duk wani bayani da Mlm aminu da Hafsat zasu fahimta.
Cikin kuka hade da godiya ga Allah dkuma godiya ga familin senator mlm aminu yace dan bani da abinda zanbiyaku dashi sai addua nagode sosae Allah yabar zumunci.
"Duka sukace ammen."
Mlm aminu yakalli senator yace'yallab'ai dan Allah ina Neman alfaemar kasaka mairo tadawo dakinta wlh duk abinda yafaru bayin kaina bane sharrin shaidan ne.
Da sauri mairo tace aikuma nagama zama dakai garinmu ma xankoma.
Murmushi daddy yy yace inde na isa daku kuduka to na yanke hukuncin maida aurenku gobe insha Allah, jibi saita tare .
Cikin jin Dadi mlm aminu yyi ta xuba godiya gun senator.
Itakuwa mairo ta yarda dan ayanxun ta dauki senator da iyalansa tamkar jininta kuma sun isa da ita.nan itama ta amince had'e da kara musu godiya, hakan yasa mommy da daddy jin Dadi.
Fatima kuwa dake atakure sakamakon kabeer da yatsareta da idanunsa ,yasa ta kalli Hafsat da sa'ada tace kuxo muje.bbu musu suka mike' sir Aliyu ne yyi magana Wanda tun d'azun idonsa nagun Hafsat .itakuma taki yarda su had'a ido dashi.
"Ahankali yace wai ina zaku mufa tafiya zamuyi?"
Cikin marairai cewa sa'ada tace gidansu Fatima nan yace kada kujima to,to saada tace suka fita.
Daddy yakalli mlm aminu yace zamu koma da mairo gunmu sai jibin zamu kawo maka matarka.
Cikin Dadi mlm aminu yace to had'e da k'ara musu godiya.
Sannan yakalli mairo yanemi yafiyarta ,anan kuma ta yafemasa.
"Laure dke cikin gida sai surutu ake da mahana asoro tun d'azun ank'i bari hakan yasa ta lek'o dan ganin lfy."
Ai turus tayi ganin mairo azahiri,kuma a kyakkyawan yanayi, cikin rawar murya had'e da inda inda ta nuna mairo tace, mai..mai ..ro kece kece?
Murmushi mairo tayi tace Aiko dai nice kinga ikon Allah ko?
Gaba daya bakin cikene kwance a fuskar Laure bbu alamar nadama atare da ita.
Mutanan dke soron ta kalla ,saurin dauke idanunta ta yi daga kallonsu,sakamakon mugun kallon tsanar da sir Aliyu ya Aiko mata dashi.
Wata tsawa mlm aminu yayi mata had'e da cewa zaki iya tafiya kinxo sai wani kallon mutane kke,doguwar tsuka Laure taja had'e da barin soron.
"Mommy afili tace Allah yashiryeki,lallai kinyi nisa."
Dan sai mommy ta ga jin mairo yafi ganintama.
Nan daddy yamik'e yakalli mlm aminu yace to mu zamu wuce.
Cikin farin ciki mlm aminu yace to y'allab'ai mungode Allah yak'ara girma.
Sir Aliyu ne yakalli kabeer yace jeka nan gidansu Ahmed Nasir kakiramin su sa'ada,ba musu kabeer ya tafi.dan dama abinda yakeso kenan dan tunda yaga Fatima yaji ta tafi da imaninsa kuma yaga matar aure dan da angama bikin sir Aliyu shima sai ayi nasa.da wannan tunanin yafito yanufi gidansu Fatima.
"Saidai a compound din gidan yagansu Fatima zata rakosu."
Murmushi yyi yakalli Hafsat yace antinmu kuje keda sa'ada mijinki na kiranku,nikuma kubani guri mu gaisa da matata ya fad'a hade da nuna Fatima.
Fatima da dama tun da tagansa taji guy din yyi mata, cikin jin kunya ta gudu cikin gida.
Murmushi kabeer yyi yace mun had'u a next tima.
Murmushi su Hafsat sukayi ,sa'ada tace ah lallai su yaya an kamu to ai kawatace sai kai kamun k'afa aguna na shigar da kai gunta.inkuma kaci zalin dina wlh nazugata kurabu.
Murmushi yyi had'e da marairai cewa yace haba y'ar autarmu ai yanxun nadena cin zalinki,muje gobe sai muxo tare gunta xance kinga sai ki shigar da ni sosai.
Sa'ada tace to shikenan Yayana muje.
Nan suka fito ,kabeer nata tsokanar Hafsat.
Awaje suka sami su mommy zasu tafi gida.
Nan Hafsat ta saka rigima ita abarmata mamanta ,dan tanajin kunyar xuwa gidansu sir Aliyu kasancewar shi xata aura da tuni ta bi mamanta acan sun kara gaisawa.
Rarrashinta mommy ta yi tace jibifa mamanku zata dawo kinji inkuma mutafi dke to sai kusake gaisawa.
"Cikin jin kunya tace ah ah."
Sir Aliyu kuwa da ita yake kallo yaso ta bisu amma sai tace wani ah ah.
Nan dai suka shige mota, Hafsat ta saci kallon sir Aliyu taga ya had'a rai yana wani shan kamshi ,juyawa tayi tabi baba cikin gida murna fal aranta da farin cikin.
sukuma su senator suka bakabar anguwa r cikin jin Dadi.
A cikin gida kuwa Laure hankalinta yatashi dan tasan kashinta yabushe ,musammun da ta tuna kalaman baba nacewa duk sadda yaga matarsa saisun rabu.
Hakan yasa ta dauki niyar yau in rana tayi sanyi zataje gun boka dan baza bari hakan yafaru ba dan saitara ba mairo da Mlm aminu kota halin k'ak'a.
"Tana cikin wannan mugun tunanin nata baba da Hafsat suka shigo suna murna,."
Tsaki taja hade da cewa wlh kaji kunya ace mace taje tagama yawon duniyarta ,tayo hayar kaya da mutane shine za'azo a yaudareka ko?
Wata harara mlm aminu ya Aiko mata da ita yace eh naji komai tajeyi bama yawon duniya ba ahaka nake sonta,sannan wad'anda kikace ta dauko haya to iyayan Aliyu ne Wanda zai auri Hafsat inbaki saniba ki sani sai bak'in ciki yakasheki.sannan yace kuma jibi matata zata tare dan gobe za amaida aurenmu,dan haka ayau za'a fara gyara a gidan nan sbd amaryata.
"bejira amsarta yanufi dakinsa."
Ai Laure jitayi kamar yawatsa mata muta ,sbd maganganun sun shigeta.
Hakan yasa ta dauki niyar tatwatsasu kota halin k'ak'a.
Bangaren su sir Aliyu kuwa.....
Share pls
[1/7, 11:23 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿101&102
Koda ya isa gidan,yyi parking yafito,dan yashiga ciki...turus yyi ganin yan matan acampound din gidan kowace da boy friend dinta suna xance.
"Yasha mamakin ganin kamal da Zakiyya."
Tunani yake aransa Ina suka had'u harta sansa suka fara soyayya?
Gefensu yabi dan wucewa ciki ,nan shima kamal yalura da shi ,cikin ladabi yaje yaba shi hannu suka gaisa,yawuce .cikin mamaki kamal yake kamal tambayar Zakiyya ina tasan sir Aliyu? nan ta sanar dashi ai yayantane,jikin sa yyi sanyi dan yacire rai da samun Zakiyya amatsayin matar da zai aura.
"nanta sake sanar dashi cewa aishine angon", dan ta sanar dashi inda yazo yasameta sunxo gun wa'azi na biki.kasancewar besan ko bikinwa akeba yadai zo yasameta,kuma besan Hafsat ce amaryarba.
Koda sir Aliyu yashiga ciki awaiting parlour yahadu da umman su Fatima bayan sun gaisa ta tashi tashiga ciki ta turo masa Hafsat.
" cikin shagwaba "ta yi sallama ,murmushi yyi ya amsa ta zauna a gefensa had'e da cewa yaya ina icecream dina yake?
cikin xolaya yace ban siyoba!mik'ewa tayi dan tafiya da sauri yace indai kika tafi munbata dake. Turo baki tayi tace to kabani abuna.
Miko mata ledar dke gefensa yyi yace hmm haba yarinya ALLAH kirage shan kayan sanyin nan kinga ke amaryace.
" yafad'a Yana dariya",cikin rashin fahimtar kalamansa tace to dan ina amarya saina bar shan abu maisanyi ,aiyanxun nafarama.batare da yakalleta yace hmmm kicigaba inkinxo hannu kinyi bayani,kuma ma in aka kawomunke bazan bari kina yawan shan abu mai sanyiba.
Shiru itadai Hafsat ta yi tana tunanin kalamansa harta shanye kayanta.
nan ta kallesa cikin tsokana tace sir katashi katafi gida.
da mamaki yakalleta ya maimaita kalmar SIR dan ya mance wai antaba kiransa da ita.mik'e wa yyi yabita ganin tana masa dariya hade da gwalo,Yana cewa ALLAH idan narike ki zaki gayamusu,wato nikike kora ko?
"Eh din"
Ta fada hade da xurawa aguje,tabarsa murmushi yyi yafita da ga parlourn.
Koda yafito yaga suna nan time yaduba yaga 9:40pm da sauri ya isa shiyarsu Mubarak yakalli sa'ada fuska daure dan kada tayi masa musu yace ke wuce muje gd dare yyi.
"sa'ada ta kallesa taga fuskarsa adaure tasan yau yaya Aliyu ba m".
Cikin tsoro tace pls yaya anan zan kwana ai!hararan da ya aikamata dashi yasa bbu musu ta bisa tana d'agawa Mubarak hannu.
Amamakinta saitaga yatsaya gun Fatima da kabeer yana korarsa shikuwa sai bada hkuri yake Yana cewa anan gidan zai kwana.sir Aliyu bece masa komai ba yayi gun motarsa dan yanzun rashin kunya irinta kabeer har yasaba da ita.
Nan sa'ada ta shiga ,yaja motar Yana kallon Mubarak da Zakiyya zasushiga mota sutafi gd.