Sashe 30
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yana shiga yasami bbu kowa tsakar gidan", kallon wani d'aki yyi yaga yan takalmi bakin k'ofar dakin atake jikin sa yabasa nan Hafsat ta shiga.
Beyi wata watab a yashiga had'e da sallama, da sauri Hafsat ta d'ago dan batayi tunanin zai biyota ." nan ta ammasa sallamar".
Ta juya masa baya batace komaiba,aha nkali yace my Hafsat duk fushinne har haka ,bazaki tausayamunba ki barni najida abinke damuna,sai kin karamun wata damuwar!yakikeso nayi da raina?
"Ahankali tace nidai yaya katafi ni bazan hakuraba ", Allah kuwa.
Shiru yyi yana tunani,can yace my Hafsat gidanku fa nazo,shine zakimun haka.
Kallonsa ta d'ago tayi hade da murguda baki tace eh din tun....shiru tayi ganin Laure a k'ofar dakin.
""" ckin masifa tace keko?kinanan kuna aikata masha,arku har cikin gd ko to asirinku yatonu wlh oh da rana Kiri k'iri bbu tsoron Allah ai.. Wata rikitacciyar tsawa sir Aliyu yadaka mata had'e da cewa ya isa haka wlh kinci darajar baba da wlh yau kinyi nadamar kalamanki,amma ko yanzun zan had'a ki da k'ananun yan sanda,yafad'a tareda da Jan doguwar tsuka yabar gidan. """;;
Hafsat kuwa shiru tayi kamar andasata agun tanajin ciwon maganganun Laure da haushin tafiyarda sir Aliyu yyi.
" Laure kuwa jiki amace ta nufi d'akinta".dan ta tsorata da maganar sir Aliyu.
Shikuwa sir Aliyu gida yanufa yanajin haushin kintsayawa da yyi ya rarrashi Hafsat.
****** ***** ******
bayan kwana biyu
Sir Aliyu ne zaune kan bed duk yyi yar fuska ga sajen fuskarsa yyi yawa baya gyarawa kwana2 sbd hankalinsa ba kwance ba sai Karen hancinsa dayyi siriri ya k'ara fito da ramarsa,sai tunani yake can wata dubara ta fad'o mishi da sauri ykira mommy yace ta turo masa sa'ada yanzun .
Bbu jimawa sa'ada ta shigo dakin ,bayan ta zauna ,cikin sakin fuska sir Aliyu yace y'ar autarmu wani aiki zakimun kinji ko?
"Ahankali tace wanne aiki?"
Kallonta yyi yace matso kiji bbu musu. Tamatsa kusa dashi yarad'a mata wata magana Shewa sa'ada ta yi had'e da cewa to yaya bara najira kashirya danni ashirye nake.
Murmushi yyi yace ammafa inaso abun yazama sirri kada ki nuna mata cewa inasonta,kin fahimta?
"d'aga kai tayi alamar eh."
Bece komai ba yashige bathroom itakuma sa'ada ta fito dg dakin.
Bayan yagama shiryawa sai wani fitinannan k'amshi yakeyi ya kalli kansa a mirror, yaga duk k'simba ta cika masa fuska.
Murmushi yyi daya tuna Hafsat ta tab'a cemasa yafi mata kyau inya gyara sajensa na fuska ai da sauri ya jawo wata lokar yafito da kayan gyarawar ya gyara abinsa yy kyau sosai,nan yasami mommy da sa'ada a waiting parlour a zaune.
Kallon sa'ada yyi yace Auta muje,na musu ta mik'e hade da kallon mommy ta ce muntafi da yaya zaimun shopping.
Murmushi mommy ta yi dan tasan bbu wani shopping dazasu.
"Ahankali tace kudawo lfy", sa'ada ta ce ameen hade da fita ta bisa .
Sa'ada da sir Aliyu bazu tsaya ko inaba sai gidansu Hafsat.nan sa'ada ta kalli sir Aliyu dke nuna mata gidan da hannu yace ga gidansu can yi gaba zan biyoki intsaya a soro sai kifitomun da ita.
Bbu musu sa'ada ta fito dg motar tayi cikin gidan,tana shiga tayi sallama Hafsat dke daki tanasaka kaya dan fitowarta kenan dg wanka,tanajin muryar sa'ada ta fito da gudu suka rungume juna ,cikin farin ciki Hafsat tace yau inada babbar bakuwa nan tajata dakinta.
Bayan tasaka kaya,suka dan fara fira Hafsat nason ta tambayi sir Aliyu amma tanajin nauyi,fan kwana biyu nan dabata gansaba adaddafe tayisu.
" sa'ada ce takatse mata tunani gun cewa pls muje gidansu Fatima naga tanada kirki."
Hafsat tace ok muje nan tasaka hijab suka fito,suna isowa asoro taji kamshin sir Aliyu da sauri ta d'ago kanta caraf suka yi 4eyes dashi. Sa'ada naganin haka ta maixa tayi tafiyarta gidansu Fatima dan dama haka suka tsara da sir Aliyu.
"Kallonta yyi yace my Hafsat kin huce ne?" Shiru tayi sai tura baki gaba take. Murmushi yyi yace duk Dan sabida kiyi farin cikin nakawo miki sa'ada ,kuma inji kindena fushin dani.
Cikin shagwaba ta ce ai yanzun na hakura ,amma pls kayimun murmushi yaufa kusan 4days rabon da inga murmushinka.
"Ahankali yakalleta yace nima haka Nayi missing smile naki amma kalleni,tsurrawa juna ido sukayi kowa na mamakin ramar da d'an uwansa yyi."
Sir Aliyu ne yafara mata murmushi itama tamaida masa,ahankali yace kinyi kyau bana gajiya da kallon wannan kyakkyawar furkar taki.
Murmushi tasake cikin yar shagwaba rta hade da yarinta tace kaima yaya kayi kyau banason in rabu dakai pls ta fad'a kamar zatayi kuka.
Kallonta yyi yace dakinyi kuka zamu bata ,mudage da addua kinji ko?
"To tace."
Ahankali yace abinda nibaki tab'a cewa ma Nayi kyauba kuma wannan gyaran fuskar danayi danke nayisa.
Da sauri ta kallesa axuciyarta tace kodai yana sona shima?
"Afili saitace Allah yaya kanamun kyau sosai ayanxun nikayiwa wannan kwalliyr taka?"
Kafin yace wani abu sa'ada ta shigo tace yaya muje dan Allah marece yyi bata jira amsarsaba tayi gaba.
Kallon Hafsat yyi yace my Hafsat zamu tafi,turbune fuska tayi kamar zatayi kuka ,cikin shagwaba ta ce nibanyatdaba dg xuwa sai tafiya.
Cikin rarrashi yace to ai gobe zanzo muje na kaiki amiki steaming kinjik..shiru yyi gani yadda take ta dire dire da bubbuga kafa kasa ita bata yardaba.
Lumshe idanunsa yyi dan in Hafsat ta yin irin wannan rigimar tata yana shiga wani yanayi.
Matsawa yyi gab da ita ,murya na rawa yace gayamun me kikeso kike wannan rigimar ,?
Cikin kukan shagwaba ta ce nibanason katafi kabarni dan bangaji da ganinkaba.
Murmushi yyi dan jin dadin kalamanta ya yadda kobata sonsa to tadamu dashi.
Rarrashinta yyitayi abu ga masoya saigashi yashawo kanta,hartahakura tamasa rakkiya hade da cewa sa'ada ta gaidamata mommy.
Sannan yaja motar suka bar anguwar.
Washe gari da misalin karfe 9:am sir Aliyu zaune kan carpet gaban daddy yazo gaidashi.bayan sun gaisa daddy yace kaga lokacin bikin nan yadan matso tunda saura3weeks yau xanje Dubai da mommy nku muhad'a lefe daganan muje Egypt mutaho da marar lafiyar nan a maodota gidan nan akwai wani doctor da zaixo yasake bincika rta. Shine nikeso ko inmuntafi ko bayan mundawo kaje gidansu yarinyar nan kuga juna kakuma gaida mahaifinta.
Wani fad'uwar gaba sir Aliyu yaji da Bacin rai jin maganar auran nan na nandai.
Jin yyi shiru daddy yace ina sauraronka ,inmuntafi zakaje ko kuwa sai bayan mundawo dg Dubai?.......
Share pls
[1/7, 11:22 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakune amintattun mata writer's association, tareda muhad'a kanmu writers, association.kuyi yadda kuke so dashi.. Kunfi kowa son nida dalibata nagode sosae da kaunarku agareni ,ana mugun tare.👏🏻😍😍
🅿91&92
cikin k'osawa da maganar yace daddy inkun dawo zanje tunda yau zaka tafi nikuma bansan gidanba.
"kuma suma ba su sanniba", murmushi daddy yy yace zasu sanka very soon Allah yakaimu sai insaka cikin body guards dina wani yyima ka jagora tunda sunsan gidan".
Atak'aice yace to had'e da barin part din,yanufi nasa part din.
Axuciyarsa kuw a cewa yake ko naje bazan sakan mata fuska ba dan kada yarinya ta kamun raini ,k'ila ma hafsat ta fita komai. Dukda nasan bazai zabamun marar tarbiyaba.
"" tsaki yaja hade da shigewa bath room dan yanason yaje ya kai Hafsat gun stea ming."cikin yan mintina yafito da kananun kaya sai k'amshi yake yanufi gun mota yashiga yabar gidan.
Ahanya kuwa sir Aliyu sai tunani yake ga wani kishin Hafsat dke tasomas a,yakudurta aransa duk ranar da yataradda wannan gajan da akace zata aura sai yamasa rashin mutunci k'ila ma yasuburbideshi saidai komai zai faru yafaru wlh.
"da wannan tunanin ya iso anguwar", fitowa yyi dan besan shiga cikin gidan sbd Laure kada wata rana taja masu sharri shida Hafsat dinsa."";;
" befi minti biyarba yaga Hafsat ta fito."
Kasancewar tun dazu ta ke jiranshi tunda jiya yace zaizo yau suje gun steaming din.
Tun kan ta ida isowa suke aikowa da juna sak'on mur mushi.harta ida isowa ,"ta kallesa hade da cewa Yayana ni kadai"!
dariya ta basa s hima yace Hafsat dina ni kad'ai.lumshe idanunta ta yi tace ina wuni?
"Ahankali yace lfy ." ina fatan bbu wata matsala ko damuwa ko?sunkuyadda da kanta tayi tace inada su Duka!cikin damuwa yace dan Allah kidena damuwa kibarwa Allah kinji?
Cikin shagwaba ta ce Aina hakura ya nxun Kaine damuwar banason inrabu dakai koda da minti dayane.tafad'a had'e da fashe masa da kuka .
Gaba daya ta d'aga masa hankali.
"Ahankali yaja hannunta yabud'e mota yasakata shima yaxagaya yashiga yatada motar",cikin rarrashi yace indai nine ba damuwa zandunga xuwa gidanki muna gaisawa kinji?yafad'ane dan tayi shiru amma bazai taba aikata hakan ba.
"da sauri tace dgaske kake yaya"?
" d'aga kansayy alamar eh."
Batare da yakalletaba yace muje yanzun agyaramiki gashinko tawan?
Murmushi tayi tace to Yayana ,dama inason ince kakaini sai gashi ka xoma da maganar ,murmushi yyi yace jikinane yabani kinason muje na kaiki.
"Ahankali tace duk lokacin damuke tare inajin kaina cikin farinciki ,pls yaya kada kak'i cikamun alkawarinka na xuwa gidana kullum had'e ransa yyi dan saiyaji koma tanason auren tunda har ta ke cewa wani gidanta. Fuska ad'aure yace yaron da akace zaki aura yafara xuwa kuna xance dashi ne?yafad'a had'e da kafeta da ido yanason jin amsarta cikin damuwa tace ah ah betaba xuwaba.
Wata ajiyar zuciya yasaki wadda besan ta fito filiba ." da sauri ta kallesa amma sai ya waske ."
Bayan sun iso da kansa yarakata yakoma mota ya jira har aka gama.sannan yabiya kud'in da besan adadinsuba yabiya mata,itakuwa matar ta karb'e tana godiya.
dg gun steaming suka wuce yyi mata shopping ,sannan suka dawo gida ,sai murna suke da farinciki, dan in suna tareda juna suna manta cewa wai sunada damuwa aduniya.
Nan sukayi sallama sir Aliyu yawuce gida cike da kewar hafsinshi.
****** ***** ******
bayan kwana ukku har daddy yadawo da mommy kuma sun dawo tareda mairo wato mahaifiyar Hafsat.
Beyi wata watab a yashiga had'e da sallama, da sauri Hafsat ta d'ago dan batayi tunanin zai biyota ." nan ta ammasa sallamar".
Ta juya masa baya batace komaiba,aha nkali yace my Hafsat duk fushinne har haka ,bazaki tausayamunba ki barni najida abinke damuna,sai kin karamun wata damuwar!yakikeso nayi da raina?
"Ahankali tace nidai yaya katafi ni bazan hakuraba ", Allah kuwa.
Shiru yyi yana tunani,can yace my Hafsat gidanku fa nazo,shine zakimun haka.
Kallonsa ta d'ago tayi hade da murguda baki tace eh din tun....shiru tayi ganin Laure a k'ofar dakin.
""" ckin masifa tace keko?kinanan kuna aikata masha,arku har cikin gd ko to asirinku yatonu wlh oh da rana Kiri k'iri bbu tsoron Allah ai.. Wata rikitacciyar tsawa sir Aliyu yadaka mata had'e da cewa ya isa haka wlh kinci darajar baba da wlh yau kinyi nadamar kalamanki,amma ko yanzun zan had'a ki da k'ananun yan sanda,yafad'a tareda da Jan doguwar tsuka yabar gidan. """;;
Hafsat kuwa shiru tayi kamar andasata agun tanajin ciwon maganganun Laure da haushin tafiyarda sir Aliyu yyi.
" Laure kuwa jiki amace ta nufi d'akinta".dan ta tsorata da maganar sir Aliyu.
Shikuwa sir Aliyu gida yanufa yanajin haushin kintsayawa da yyi ya rarrashi Hafsat.
****** ***** ******
bayan kwana biyu
Sir Aliyu ne zaune kan bed duk yyi yar fuska ga sajen fuskarsa yyi yawa baya gyarawa kwana2 sbd hankalinsa ba kwance ba sai Karen hancinsa dayyi siriri ya k'ara fito da ramarsa,sai tunani yake can wata dubara ta fad'o mishi da sauri ykira mommy yace ta turo masa sa'ada yanzun .
Bbu jimawa sa'ada ta shigo dakin ,bayan ta zauna ,cikin sakin fuska sir Aliyu yace y'ar autarmu wani aiki zakimun kinji ko?
"Ahankali tace wanne aiki?"
Kallonta yyi yace matso kiji bbu musu. Tamatsa kusa dashi yarad'a mata wata magana Shewa sa'ada ta yi had'e da cewa to yaya bara najira kashirya danni ashirye nake.
Murmushi yyi yace ammafa inaso abun yazama sirri kada ki nuna mata cewa inasonta,kin fahimta?
"d'aga kai tayi alamar eh."
Bece komai ba yashige bathroom itakuma sa'ada ta fito dg dakin.
Bayan yagama shiryawa sai wani fitinannan k'amshi yakeyi ya kalli kansa a mirror, yaga duk k'simba ta cika masa fuska.
Murmushi yyi daya tuna Hafsat ta tab'a cemasa yafi mata kyau inya gyara sajensa na fuska ai da sauri ya jawo wata lokar yafito da kayan gyarawar ya gyara abinsa yy kyau sosai,nan yasami mommy da sa'ada a waiting parlour a zaune.
Kallon sa'ada yyi yace Auta muje,na musu ta mik'e hade da kallon mommy ta ce muntafi da yaya zaimun shopping.
Murmushi mommy ta yi dan tasan bbu wani shopping dazasu.
"Ahankali tace kudawo lfy", sa'ada ta ce ameen hade da fita ta bisa .
Sa'ada da sir Aliyu bazu tsaya ko inaba sai gidansu Hafsat.nan sa'ada ta kalli sir Aliyu dke nuna mata gidan da hannu yace ga gidansu can yi gaba zan biyoki intsaya a soro sai kifitomun da ita.
Bbu musu sa'ada ta fito dg motar tayi cikin gidan,tana shiga tayi sallama Hafsat dke daki tanasaka kaya dan fitowarta kenan dg wanka,tanajin muryar sa'ada ta fito da gudu suka rungume juna ,cikin farin ciki Hafsat tace yau inada babbar bakuwa nan tajata dakinta.
Bayan tasaka kaya,suka dan fara fira Hafsat nason ta tambayi sir Aliyu amma tanajin nauyi,fan kwana biyu nan dabata gansaba adaddafe tayisu.
" sa'ada ce takatse mata tunani gun cewa pls muje gidansu Fatima naga tanada kirki."
Hafsat tace ok muje nan tasaka hijab suka fito,suna isowa asoro taji kamshin sir Aliyu da sauri ta d'ago kanta caraf suka yi 4eyes dashi. Sa'ada naganin haka ta maixa tayi tafiyarta gidansu Fatima dan dama haka suka tsara da sir Aliyu.
"Kallonta yyi yace my Hafsat kin huce ne?" Shiru tayi sai tura baki gaba take. Murmushi yyi yace duk Dan sabida kiyi farin cikin nakawo miki sa'ada ,kuma inji kindena fushin dani.
Cikin shagwaba ta ce ai yanzun na hakura ,amma pls kayimun murmushi yaufa kusan 4days rabon da inga murmushinka.
"Ahankali yakalleta yace nima haka Nayi missing smile naki amma kalleni,tsurrawa juna ido sukayi kowa na mamakin ramar da d'an uwansa yyi."
Sir Aliyu ne yafara mata murmushi itama tamaida masa,ahankali yace kinyi kyau bana gajiya da kallon wannan kyakkyawar furkar taki.
Murmushi tasake cikin yar shagwaba rta hade da yarinta tace kaima yaya kayi kyau banason in rabu dakai pls ta fad'a kamar zatayi kuka.
Kallonta yyi yace dakinyi kuka zamu bata ,mudage da addua kinji ko?
"To tace."
Ahankali yace abinda nibaki tab'a cewa ma Nayi kyauba kuma wannan gyaran fuskar danayi danke nayisa.
Da sauri ta kallesa axuciyarta tace kodai yana sona shima?
"Afili saitace Allah yaya kanamun kyau sosai ayanxun nikayiwa wannan kwalliyr taka?"
Kafin yace wani abu sa'ada ta shigo tace yaya muje dan Allah marece yyi bata jira amsarsaba tayi gaba.
Kallon Hafsat yyi yace my Hafsat zamu tafi,turbune fuska tayi kamar zatayi kuka ,cikin shagwaba ta ce nibanyatdaba dg xuwa sai tafiya.
Cikin rarrashi yace to ai gobe zanzo muje na kaiki amiki steaming kinjik..shiru yyi gani yadda take ta dire dire da bubbuga kafa kasa ita bata yardaba.
Lumshe idanunsa yyi dan in Hafsat ta yin irin wannan rigimar tata yana shiga wani yanayi.
Matsawa yyi gab da ita ,murya na rawa yace gayamun me kikeso kike wannan rigimar ,?
Cikin kukan shagwaba ta ce nibanason katafi kabarni dan bangaji da ganinkaba.
Murmushi yyi dan jin dadin kalamanta ya yadda kobata sonsa to tadamu dashi.
Rarrashinta yyitayi abu ga masoya saigashi yashawo kanta,hartahakura tamasa rakkiya hade da cewa sa'ada ta gaidamata mommy.
Sannan yaja motar suka bar anguwar.
Washe gari da misalin karfe 9:am sir Aliyu zaune kan carpet gaban daddy yazo gaidashi.bayan sun gaisa daddy yace kaga lokacin bikin nan yadan matso tunda saura3weeks yau xanje Dubai da mommy nku muhad'a lefe daganan muje Egypt mutaho da marar lafiyar nan a maodota gidan nan akwai wani doctor da zaixo yasake bincika rta. Shine nikeso ko inmuntafi ko bayan mundawo kaje gidansu yarinyar nan kuga juna kakuma gaida mahaifinta.
Wani fad'uwar gaba sir Aliyu yaji da Bacin rai jin maganar auran nan na nandai.
Jin yyi shiru daddy yace ina sauraronka ,inmuntafi zakaje ko kuwa sai bayan mundawo dg Dubai?.......
Share pls
[1/7, 11:22 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakune amintattun mata writer's association, tareda muhad'a kanmu writers, association.kuyi yadda kuke so dashi.. Kunfi kowa son nida dalibata nagode sosae da kaunarku agareni ,ana mugun tare.👏🏻😍😍
🅿91&92
cikin k'osawa da maganar yace daddy inkun dawo zanje tunda yau zaka tafi nikuma bansan gidanba.
"kuma suma ba su sanniba", murmushi daddy yy yace zasu sanka very soon Allah yakaimu sai insaka cikin body guards dina wani yyima ka jagora tunda sunsan gidan".
Atak'aice yace to had'e da barin part din,yanufi nasa part din.
Axuciyarsa kuw a cewa yake ko naje bazan sakan mata fuska ba dan kada yarinya ta kamun raini ,k'ila ma hafsat ta fita komai. Dukda nasan bazai zabamun marar tarbiyaba.
"" tsaki yaja hade da shigewa bath room dan yanason yaje ya kai Hafsat gun stea ming."cikin yan mintina yafito da kananun kaya sai k'amshi yake yanufi gun mota yashiga yabar gidan.
Ahanya kuwa sir Aliyu sai tunani yake ga wani kishin Hafsat dke tasomas a,yakudurta aransa duk ranar da yataradda wannan gajan da akace zata aura sai yamasa rashin mutunci k'ila ma yasuburbideshi saidai komai zai faru yafaru wlh.
"da wannan tunanin ya iso anguwar", fitowa yyi dan besan shiga cikin gidan sbd Laure kada wata rana taja masu sharri shida Hafsat dinsa."";;
" befi minti biyarba yaga Hafsat ta fito."
Kasancewar tun dazu ta ke jiranshi tunda jiya yace zaizo yau suje gun steaming din.
Tun kan ta ida isowa suke aikowa da juna sak'on mur mushi.harta ida isowa ,"ta kallesa hade da cewa Yayana ni kadai"!
dariya ta basa s hima yace Hafsat dina ni kad'ai.lumshe idanunta ta yi tace ina wuni?
"Ahankali yace lfy ." ina fatan bbu wata matsala ko damuwa ko?sunkuyadda da kanta tayi tace inada su Duka!cikin damuwa yace dan Allah kidena damuwa kibarwa Allah kinji?
Cikin shagwaba ta ce Aina hakura ya nxun Kaine damuwar banason inrabu dakai koda da minti dayane.tafad'a had'e da fashe masa da kuka .
Gaba daya ta d'aga masa hankali.
"Ahankali yaja hannunta yabud'e mota yasakata shima yaxagaya yashiga yatada motar",cikin rarrashi yace indai nine ba damuwa zandunga xuwa gidanki muna gaisawa kinji?yafad'ane dan tayi shiru amma bazai taba aikata hakan ba.
"da sauri tace dgaske kake yaya"?
" d'aga kansayy alamar eh."
Batare da yakalletaba yace muje yanzun agyaramiki gashinko tawan?
Murmushi tayi tace to Yayana ,dama inason ince kakaini sai gashi ka xoma da maganar ,murmushi yyi yace jikinane yabani kinason muje na kaiki.
"Ahankali tace duk lokacin damuke tare inajin kaina cikin farinciki ,pls yaya kada kak'i cikamun alkawarinka na xuwa gidana kullum had'e ransa yyi dan saiyaji koma tanason auren tunda har ta ke cewa wani gidanta. Fuska ad'aure yace yaron da akace zaki aura yafara xuwa kuna xance dashi ne?yafad'a had'e da kafeta da ido yanason jin amsarta cikin damuwa tace ah ah betaba xuwaba.
Wata ajiyar zuciya yasaki wadda besan ta fito filiba ." da sauri ta kallesa amma sai ya waske ."
Bayan sun iso da kansa yarakata yakoma mota ya jira har aka gama.sannan yabiya kud'in da besan adadinsuba yabiya mata,itakuwa matar ta karb'e tana godiya.
dg gun steaming suka wuce yyi mata shopping ,sannan suka dawo gida ,sai murna suke da farinciki, dan in suna tareda juna suna manta cewa wai sunada damuwa aduniya.
Nan sukayi sallama sir Aliyu yawuce gida cike da kewar hafsinshi.
****** ***** ******
bayan kwana ukku har daddy yadawo da mommy kuma sun dawo tareda mairo wato mahaifiyar Hafsat.