← Book details Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 38 OF 42

Sashe 38

Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

da sauri tace eh yaya muje ,amma nixan fara shiga toilet ,da sauri yace ah ah. Ban yardaba komushiga tare ko ni xan fara shiga. Aisaitasa ihu da rigima ita zata fara shiga, ganin zata d'aga masa hankali da wannan shagwartata yasa yarabu da ita tafara shiga toilet din bayan ta fito yashiga ,koda yafito yasamu ta shimfida masu prayer mat ga wata jallabiyarsa datayi masa kad'an ajikinta tasaka, murmushi yyi ganin jallabiyar ta mata kyau ,nan yadauki wadda ta fito masa da ita tasaka yajasu sallah bayan sunyi addua yajata wai su sake yin bacci.

Bbu musu ta yadda saidai yanayin bacci ta gudu kitchen ta had'a musu break ta gyara gidan had'e da turaresa ,sannan taje tayi wanka ta shirya ,tawuce part din sa.

K'arar ruwa ta ji a toilet hakan yasa tagane wanka yake,nan tagyara bed din sannan ta fito masa da kayan da zai saka .niyar fita take shikuma ya fito dg toilet.

Cikin jin kunya ta d'uka har k'asa tace yaya ina kwana?

Wani killer smile yasa kar mata yace sulti kintashi lfy?inafatan wannan kwalliyar tawace ko?

dariya tayi tace eh mana aini takace bama kwalliyarce kadai takaba harda ni.

Cikin jin dadin kalamanta yace ainasani tawan yanxun abinda nike so shine kidaina jin kunyata xanji dadin hakan.

"Ahankali tace to yaya nabari ai."

Yauwa kokefa to xoki shiryani,ba gaddama taje ta tayasa yashafa mai tabasa kayansa tajuya wai yasaka murmushi yyi yasaka had'e da hugging dinta tabaya sai sinsinar wuyanta yake tun tana k'yalesa harta fara kokarin kwacewa shikuwa juyota yyi yahade bakinsu guri guda yahau kissing, gaba dayansu sun shiga wani yanayi da kyar Hafsat ta kwace kanta sbd yanda yake sha mata baki kamar zaicinye bakin.

Cikin sarkewar murya yace sulti ke mstsoraciya ce wlh.

Harararsa tayi tace muje kayi break fast.

Jiki a mace yabita suka yi break fast tare tana a cinyarsa har suka gama ,yace zai fita nan Hafsat ta ce bata San wannan ba.

Saida ya ce yafasa ,sannan yyi mata wayo yafice saidai tanemesa ta rasa.

Kaitsaye gidansu yawuce yasami su mommy a dinning area itadu sa'ada ,kabeer dakuma daddynsu,bayan sun gaisa ,mommy tace yaxo yyi break. da sauri Sir Aliyu yace ai mommy sulti bata barina da yunwa....rufe bakinsa yyi ganin yyi subutar baki yabar gurin

Su mommy da daddy sukayi yar dariya,kabeer yawaniyi kicin kicin da fuska yace gsky nima daddy nagaji da cin abincin gidnnan ,tunda dai anyiwa yaya aure gwara nima amun wlh dan ALLAH daddy katura aje gidansu Fatima anemamun aur.......tsawar da mommy ta masa ce yasa yyi shiru,shikuwa daddy murmushi yyi yace meye abin tsawa?tunda iya gskyarsa yafad'a, kallon kabeer yyi yace yarinyar yar waye?

baki washe kabeer yashiga koro masa bayani akan Fatima dakuma sa'ada da Mubarak.

Murmushi daddy yyi jin Fatima ce diyar abokinsa ,sannan gakuma sa'ada da Mubarak ai sai kawai ahade su duka ayi gaba daya.

Kallonsa daddy yyi yace kada kadamu my son ,zan ga mahaifinta yau indai yabaka ita to auren bazai wuce wata dayaba.

Ihun murna kabeer yasaki had'e da kwaso shoki, har sai da yaba mommy dariya.

****** ****** *******

Haka Rayuwar tacigaba da kasancewa inda harsu daddy sun tsaida maganar aurensu kabeer da Fatima ,sa'ada da Mubarak,Zakiyya da kamal,nan da 4week in ALLAH yakaimu.

Sir Aliyu ne zaune duk abin duniya yadameshi dan yau kusan 10 days da aurensu da Hafsat Amma bbu abinda yashiga tsakanunsu .

Saidai sun sake mugun shakuwa da juna dan yanzun ma Hafsat ta dena tsoronsa ko gudunsa,tashi yafa ra zargin tana sonsa itama.

Ayanxun haka hakurinsa yakare yakai inda bazai iya jurewaba dan kullum da ciwon ciki yake kwana.

dan haka yau yadauki niyar karbar hakkinsa kota dole kota rarrashi.

Tashi yyi yafita xuwa masjid ,kasancewar Hafsat ta na taredasu Fatima apart dinta.

Bedawo gidanba sai bayan isha I,lokacin har du Fatima sun tafi gida,cikin shagwaba Hafsat ta fad'a jikin sa tanamasa kukan yadad'e awaje yabarta.

Murya k'asa kasa yace sorry kinji tawan aigashi nadawo muje nayi wanka.

Na musu ta bisa part din sa yayi wanka ya fito yashirya yaxo ya kwanta gefenta .

Sarai yaji sadda ya kwanta amma tayi mamakin rashin be janyota jikin sa na,juyowa tayi dan ta masa sjagwabarta,da sauri tazaro ido ganinsa dafe da cikinsa yana juyi.

Cikin firgici had'e da damuwa ta matsa kusa dashi hade da aza kansa bisa cinyarta tana hawaye tace yaya nah meke damunka dama baka lfy??

Cikin azaba ya kama hannun ta ya aza kan cikinsa yace Hafsat mutuwa zanyi kitaimakeni kibani hakkina marata ciwo take.

Atake ta gano kome yake nufi wani mugun tsoro hade da fad'uwar gaba taji lokaci guda sun shigeta.

Wata zuciyar tace kul maza ki basa abinda yakeso dan gudun tsiniwar mala ,iku,kuma yacancanci ki basa komai dayake so agurinki sbd yamiki halacci arayuwa kema kixama me halacci kada ki butulce masa.

Shikuwa sir Aliyu harya fidda rai Hafsat zata amince kuma yadauki alwarin bazai mataba tunda bataso tunda dama ita yake so na wani abuba na jikinta.

Kawai sai yaji muryarta tana cewa ,yaya ni da duk wani abu nawa ko na jikina mallakinkane kayi yadda kakeso dani ni na yarda ,koda yaji haka ai da sauri yarungumota jikin sa ya.......

Share plsNIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story&written by mmn fareesa

🅿113&114

"" yasa hannunsa yana shafata,tuntana jurewa har tafara maida masa murtani suka cigaba da romancing juna kamar ba gobe ."

Zuwa wani lokaci sir Aliyu yafita dg haiyyacinsa ,ganin yana kokarin cire musu siturar jikinsu yasa nafito naja musu k'ofar dakin.

Bayan minti 30naji Hafsat ta kwalla wata razananniyar k'ara ,daganan kuma bansakejin motsinta ba.

"Bayan 1hour nalek'a dakin ,sir Aliyu ne da yadawo hayyacinsa yajanye jikinsa dg nata yakoma gefenta yana maida numfashi ."

Hannunta Yakama ,da sauri yatashi zaune yana girgixata ,salati kawai yake ganin bata numfashi ga jini duk yabata gun.

Cikin damuwa had'e da tausayinta ,yaje yadebo ruwan sanyi yarik'a fesa mata afuska ,cikin ikon ALLAH ta farko sai dai tana ganinsa tasaki kuka tana cewa yatafi yabata guri ,Ashe shi mugune.

Lallab'ata yyita yi hartayi shiru sannan yawuce toilet yahad'a ruwan dumi yadawo yace sulti muje kiyi wanka ko?

"Harara ta gallamasa had'e da goge hawayenta tace ni d'aya zanyi abuna."

Murmushi yyi dan yasan bazata iyaba ,gwada mikewa tayi tsaye Aida sauri ta zauna tana kuka had'e da kiran mamanta da mommy.

Cikin rarrashi yaciccibeta yayi toilet da ita yasa kata cikin ruwan dumi k'ara tasaki had'e da rirrik'esa sbd azabar dataji.

Da banbaki da rarrashi dai yasamu tayi wankan duka2sannan shima yyi Wanda haryagama idonta arufe yake.

Bayan yafito da ita dg toilet yaje yadauko mata wasu sleeping dress din tasaka sannan yasauya bed shit din ya kwantar da ita kamar baby.

Shiryawa yayi yazo yakwanta bayan ta,jin shashshekar kukanta yasa yajuyo da ita gabansa sai bige masa hannu take yak'i kulata.

Murya asarke yace pls sulti nah kidena kukan haka ko wacce mace da haka ta fara inkuma kinfison dagamun hankali to, kada fa kanki yyi ciwo,ko haryanxun jikinne?

"Cikin rigima tace eh mana ai zafi yakemun ko tafiya da tsayuwa bana iyawa."

Ahankali yace zai bari,amma kwanta induba gun mugani,bb musu ta kwanta yaduba duk saiyak'ara jin tausayinta had'e da jin haushin kansa dayakasa controlling din kansa da buk'atarsa gashi yaji mata ciwo kil'a sai anmata dinki ma yanxun.

Rarrashnta yyi yafita yace yanaxuwa.

wayarsa yadauka ganin 9:15pm yakira doctor nuraddeen bayan sun gaisa yace pls friend inba damuwa kazo kaida madan din ka zata dubamun baby nah .

"dariyar shakkiyanci doctor yyi yace hmm kaidai kaji tsoron ALLAH wlh k'ila ma ciwo kajimata ....tsaki sir Aliyu yyi yace da ALLAH mlm bansan surutu inajiranku ,yyi saurin kashe wayar.

Yadawo gun yarrigimarsa yanata aikin rarrashinta,can yaji knocking nan yaje yabud'e ,Zarah da nuraddeen suka shigo,kasancewar Zarah nurse ce harda kayan aiki sukaxo.

Nan sir Aliyu bayan sun gaisa da Zarah yakaita part din Hafsat yace ta dubata,da kyar Hafsat ta yadda sir Aliyu yakoma parlour gun nuraddeen dan shagwaba da ihu taitayi wai bazaitafiba shikuwa duk ya wani rikice.

Zarah ta sha mamakin yadda sir Aliyu ya shagwaba Hafsat.

Nan Zarah ta shiga dubata bbu bata lokaci tayi mata d'inki dan sir yyimata raga raga ,taimata allura tabata magani sukayi sallama.

Nan taje ta sami mijinta sukawuce,sir yadawo gun babyn sa.

Koda yashigo gefenta ya zauna yana kallonta had'e da shafa kanta ,cikin farin ciki yace ,ALHMDLLH Hafsat ALLAH yyi miki albarka yabamu zuri'a d'aiyiba naji Dadi kuma nayi farinciki da Kika kamun budurcinki lfy ,hakik'a kin ciri babbar tuta acikin xuciyata Hafsat ina sonki ina kaunar ki rasaki Dede yade da rasa raina,pls ki soni ko Rabin son danike mikine dan nasoki alokacin da bansan komene soba?inajin tsananin kishinki Hafsat kafin namallake dke nake kwana nake ta shi a cikin xuciyata,yafad'a had'e da dafe saitin xuciyarsa.

"Hafsat dataji dadi kamar yakasheta sbd jin kalamansa ,abinda tadad'e tana burin ji dg bakinsa gashi taji ayau wai ita wannan tsadaddan na mijin kegayawa waddannan kalmomin masu tsada."

Fad'awa tayi jikinsa dan dadi yamantar da ita ciwon datakeji,tace yaya da gaske kana sona? Kuma yaushe kafara sona?

Murmushi yyi yace Hafsat dina tun ranar da nasakaki kicanja CA test dinki to wlh aranar nafara sonki, sai dg baya nagane duk abubuwan Dana dunga nunawa akanki duk kishinkine kawai,inkintuna lokacin da baba mai gadi yakawo miki safa da sendel yace inji baba ,da sadda yakamiki provision to duk Nina basa Muka had'a baki nace kada yanuna ni nabaki.ILOVE YOU so much my Princess.

Cikin tsananin dadi ta k'ara shigewa jikinsa tace ILOVE YOU TOO.

"Mijina wlh nima ina k'aunarka tun basan meye soba dan ALLAH kada karabu dani, ta fada had'e da sake mak'alewa jikinsa.

Lumshe ido yyi yana mai tsanin farin ciki da wannan ranar ta yau,kanta yashafa yace kada kidamu sulti ni nakine ke d'aya mutu karaba ALLAH yak'ara bamu zaman lfy.

Ameen Hafsat ta ce, kwanciyarta yagyara Mata a jikinsa yana ta lallabata har baccin farin ciki yyi gaba dsu.

Washe gari yarigata ta shi sallah, bayan ya idar yaje kan bed din ya shafa fuskarta,ahankali tabud'e ido ,dan turo baki tayi kamar zatayi kuka murmushi yyi yagirgixa kansa alamar kada tayi kuka,yace baby nah ta shi kiyi sallah ,cikin shagwaba ta ce my honey muje karakani toilet.
Chapter 38 · 0% Book details