← Book details Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 42

Sashe 22

Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Hafsat dke kok'arin kwatar kanta takasa addua ta ke Allah yakawomata d'auki. Kamar dg sama taji muryar sir Aliyu tad aki dodon kunnanta yanacewa mlm saketa!
Deeni da sarai yaji a mma yak'i juyawa b alle yasaketa,cikin karaji had'e da tsaw a sir Aliyu yace bazaka saketaba? d asauri deeni yajuyo sukayi 4eyes da sir Aliyu take yaji wani mugun kwar jininsa azuciyarsa yace ko ina tasami wannan dan gayun dg ganin sa ba dan Nigeria bane gsky.

Wata wawar cafka hade da wani mugun punch sir Aliyu yakaimasa Atake yasaki hannun Hafsat ta koma gefe tana kallonsu.

"binsayyi yacigaba da bashi kyawawan maruka,"
Deeni yaso yafara ramawa,Amma sai yaga abin bahaka ba,cikin yan mintina har jama'a sun fara taruwa suna gani.

Hafsat kuwa duk ta rud'e ganin irin yadda sir Aliyu ke suburbudar deeni,tsoron ta kada yakasheshi.

"Deeni kuwa dayafara jin kamshin lahira tuni yafara cewa ,me gida natuba narabu da ita har abada kakyaleni."

"""" sir Aliyu bedena dukansaba saidayaga baya motsi ,Hafsat hartagaji dabasa hakuri,anacikin hakan wani yaje yasanar da Laure,saigata zani ahannu,ta fito cikin masifa da bala 'I tana cewa ,oh Kaine kwarton nata data turo kayi kisan kai ko? To wlh hukuma zata rabamu bazaka dakesaba kaci bilis Allah kuwa.wani mugun kallon tsana sir Aliyu yawatsawa Laure koba a'fad'ab a yasan wannan ce Laure matar baban Hafsat.cikin isa da gadara yace kafin kikaiga hukumar ni zankirasu su rufemunke da wannan wawan!
Aituni Laure tayi tsit dan saitaji wani mugun kwar jininsa ga kuma akwaita da tsoron hukuma,tafad'ane dan tayi musu burga Amma bawani karar dazatakai.Hafsat ta jefa da wani lallon zamu had'u tace ke kuma karyar maza zamu had'u dke ba gida daya muke kwanaba,ai ubanki zai dawo zansanar dashi maza kika ko ma bi.

"doguwar tsuka sir Aliyu yaja yakalli Hafsat yace muje."

da alamar tambaya ta kallesa, saitaga ya tamke fuska hakan yasa ta bisa.

Laure kuwa mai adaidaita ta tsayar Yakama mata deeni suka saka shi ciki ,suka nufi asibiti dashi danko motsin kirki bayayi.

"Sir Aliyu kuwa mota yabud'e ma Hafsat ,bayan sun shiga yakalleta yace inane inda baban yake zama muje Nayi masa bayani?

" ahankali tace ai bayanan yyi tafiya sai jibi zai dawo."

Shiru yyi can kuma yadauko wayarsa yasaka kira,bayan and'aga yace friend kana ina?

"Ok ganinan anguwarku kafito zamuyi wata magana.

Befi minti,5ba dayin wayar aka kwankwasa glass din motar,sir Aliyu yakalli Hafsat yace jirani zamuyi mgn yanzun zandawo.

"Hafsat tace to shikuma yafita."

Can baya suka tsaya da yaya Ahmed bayan sun gaisa ,sir Aliyu yalabarta masa abinda yafaru yanzun. Ciki tausayi yaya Ahmed yace hmm ai yarinyarnan na ganin abubuwa wlh gwanin tausayi allah dai yasaka mata,sir Aliyu yace ameen.yaya Ahmed yace Amma kai meke tsakanunku da ita? Yatsina fuska yyi yace mefa?inbaccin mutunci,inakuma tausayawa rayuwarta ,kuma d'alibata ce!

"Yy Ahmed yace dalibarka banganeba?" Nan sir Aliyu yabashi labrin xuwanshi skul da governor yyi,sannan yace naga Ku makwabtane shin babanta yanada waya dan tacemun baya gari?

"Yy Ahmed yace eh bari nakirasa ,tunda dai bazamu bari ta koma gd ba ,tunda Laure tayi wannan kalami."

"Sir Aliyu yace hakane."

Nan yy Ahmed yakira baba yasanar dashi komai da kuma taimakon da sir Aliyu yyima Hafsat.

Nan baba yyita sama sir Aliyu albarka,da fatan gamawa da duniya lfy.

Duk sir Aliyu yanaji kasancewar a hansfree yasaka wayar,har cikin xuciyarsa yaji dadin adduar baba yaji kuma kaunar dattijon.

Nan yaya Ahmed ya ce to baba ,Aliyu zai tafi da Hafsat gidansu ta zauna sai jibi inkadawo zai maidota,da gidanmu zata zauna to su umma da Fatima basanan suna abuja,ka,amince dan na yadda da abokina ?

Baba yyi gyaran murya yace to shikenan nima har raina nji na yarda dashi kuma ai malaminsune ,inde bazai sami matsalaba da iyayansa to yaje da ita inkuma da matsala zan iya komowa yau dukda zanyi dare a hanya.

Sir Aliyu ne ya karbi wayar yyi sallama yace baba kada kadamu ,mahaifiyata Nada fahimta kuma zanriketa amana kafin kadawo .baba yace to aliyu nagode sosae Allah yyimaka albarka.nan sukayi sallama sir Aliyu yasaka number baba awayarsa ,yakalli Ahmed sukayi musabiha yakoma mota,Ahmed yabar gun cikeda zargin sir Aliyu son Hafsat yake.

Yanashiga yatada motar yakalli Hafsat yace ,gidan mu zanje nakaiki kizauna sai xuwa jibin in baba yadawo dan munyi waya dashi yanzun kuma ya amince muje,bayan mun isa zankirashi sai kuyi magana ko?

Mak'e kafada tayi tace nidai yaya inajin kunya,bazanjeba kabari naje gun Fatima mana.

Murmushi yyi yace aisu fatima basa gari shiyasa,kuma momin tawa kikejima kunya?

Sunkuyadda kanta tayi tana murmushi,tace wai yaya ina kaje har kwana10 bangankaba?

Ahankali yace Nayi tafiya Lagos ne dadinah yaturani,kuma jiya nadawo da dare yaukuma naji inason inganki shine nazo natarar da abinda yafaru.

Ahankali tace yaya nagode s..... da sauri yace bbu godiya tsakanunmu kidena mun godiya.

Murmushi tayi tace kacancanci hakanne yaya.

Amma ,Sa'ada na gida ?

Murmushi yyi yace eh tana gida nasan zatayi murna da ganinki,Amma zancewa mommy kunyarta ma kikeji.

Turo baki tayi gaba,ahankali yace saina murde wannan bakin da kike turowa gaba.

Dariya Hafsat ta yi tace Taf baka iyawa,kwafa yyi yace haba yarinya zankamakine kin rainani ko,?

Dede nan suka iso gidansu ,yyi horn get man yabud'e masa get yyi parking, Hafsat jitayi gabanta yafadi,haka ta daure ta fito sai tsokanarta yake Amma tak'i kulasa yana gaba tana bite dashi suka shige parlourn gidan...
[1/3, 2:49 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Dedicate to all my fan's ana mugun tare,yan nida dalibata grp fan's 3 comments dinku na yau yafi nakowa ina mugun jidaku irin sosai dinnan.😍😍

65&66 and 67&68

Suna shiga sir Aliyu yyi sallama suka sami mommy da sa ada zaune ,sai Mubarak yyan zakiy ya abbansa ya aiko sa gun daddy nsu sir Aliyu,yasami daddy baya k'asarm a. Cikin fara'a mom my ta amsa sallam mar,kafin ta sake mgna taga wata kyakkyawar yarinya na bayan sir Aliyu.

" murmushi mommy ta yi tace bakuwa mukayi."

Aida gudu sa'ada tazo tayi hugging din Hafsat tana dariya had'e da cewa oyoyo my friend.

Shikuwa Mubarak mutuwar zaune yyi ganin wannan sura ta Hafsat me d'aukar hankali.

Sa'ada ta kalli mommy ta ce mommy wannan ce Hafsat.

Da sauri Hafsat ta xube k'asa tana gaida mommy, ta amsa cikin sakin fuska had'e da k'ura ma Hafsat ido tana tuna kamar tasanta ko wani me kama da ita.

"""" shikuma sir Aliyu zama yyi gefen kujera yana me jin Dad'in yadda Hafsat ta girma ma mahaiyarsa,kuma itama mommy ta karbeta da hannu biyu.gefen da Mubarak yake ya kallah dan sai yanzun yalura da shima.kawai yaga yak'ure Hafsat da ido yana mata kallon k'urullah.wani mugun tsaki sir Aliyu yaja Wanda besan lokacin dayayisa ba,hakan yadawo da Mubarak haiyacinsa yadena kallon Hafsat cikin in ina yace yaya barka dah dah ....dare ina wuni? Wani kallo sir Aliyu yyi masa atak'aice yace lfy,na n Mubarak ya kalli mommy yace natafi mommy ,zan sanar da abban daddyn bayanan,nan mommy ta ce ok kagaida yan gidan,nan yafita sum sum.""";;

"Mommy takalli sa'ada tace bazaki kawowa bakuwar komai ba?"

da sauri tace ah ah mommy yanzun zankawomata drinks.

Mommy ta ce oh Hafsat kisaki jikinki kinji nan gidankune naga sai kunya kkeji,sir Aliyu yace hmm mommy haka takefa,yanxunma wai kunya takeji bazatazoba.murmushi mommy ta yi har cikin zuciyarta taji kaunar Hafsat dan ta lura yarinyar Nada tarbiyya da kunya had'e da kawaici,kallon sa'ada tayi tace Auta kuje da Hafsat d'akinki ta huta saikuzo muyi lunch ,nan sa'ada ta ce to takama hannun Hafsat suka mik'e koda zasu wuce saida Hafsat ta saci kallon sir Aliyu aiko shima yasaci kallonta suka had'a ido yakashe mata ido daya had'e da wani killer smile. Abinda basu saniba duk mommy na lura dasu,kuma tagane sir Aliyu da Hafsat suna son junansu, dalilin dayasa tace su Hafsat sukoma dakin sa'ada dan ta tambayesa meke tsakaninsa da Hafsat dan tana kwad'aita masa au ren ta,co's yarinyar Nada kamun kai.

"Bayan su sa'ada sunbar gun mommy ta kalli sir Aliyu tace babana meke tsakaninka da wannan yarinyar kuma wacece ita??"

"Ahankali sir Aliyu yy gyaran murya yafara bawa mommy labarin Hafsat tun daga farko har yanzun da dalilin dayasa yakawota gidan ."

Be auneba yaga mommy na hawaye sbd tsabar tausayin Hafsat.

""""" ahankali tace insha Allah za'aga mahaifiyarta,kuma Laure aniyarta zata bita gara da kakawota nan sai ta zauna har babanta yadawo.sir Aliyu yace eh mommy Ai ankusa ma komawa Hutu dan yau saura8days sukoma,mommy tace allah yakaimu lfy,Amma babana kuna soyayya da Hafsat ko? da sauri yad'an zaro ido yace haba dai mommy d'alibata ce fa! Allah yakiyaye,nibanma San yaso yakeba.
Murmushi kawai mommy ta yi batace komaiba dan ta lura sir Aliyu besan yafad'a tarkon so bane shiyasa yake haka ,Amma zata saka masa ido taga iya gudunsa.kallonta sir Aliyu yyi yace mommy bari naje Nayi wanka!ok kawai tace,amamakinta saitaga yanufi part din sa'ada."""

"da sauri tace baban a kaida zakayi wanka ina kuma zaka?

Waigowa yyi yana d'an Sosa k'eya yace am am dama..dama zansanar da Hafsat zanshiga ciki kada tajini shiru tayita nemana,ko tayi kuk...saurin yin shiru yyi dan yana Neman yin subutar baki.mommy data guntse dariyar datazo mata tace ai baza nemekaba tunda sunsaba da sa'ada.bece komaiba sum sum yy part dinsa.

************
Bangane sa'ada da Hafsat kuwa ,sun baje kan gadon sa'ada suna fira abinsu can sa'a taje ta had'a ma Hafsat ruwan wanka tace sis jekiyi wanka.
Bayan ta fito sa'ada ta fito mata da black arebian gown tasaka,wow sai Hafsat ta yi kamar balarabiya,sa'ada sai wasata take hade da kod'a kyawun datayi take.can sa'ada tace naso ace daddy na yana gari kikazo wlh dan inabashi labarin inada k'awa Hafsat.murmushi Hafsat ta yi tace Allah sarki, Dede nan mommy ta shigo tace yarana kuxo muje muyi lunch, ta kalli Hafsat hade da kama hannun ta tace y'ata kidena jin kunya ta kinji ki daukeni tamkar mamanki kinjiko?

" ahankali Hafsat ta ce to."

Nan suka fito suka nufi dining area, a can suka sami sir Aliyu yasha kananun kaya ,kyawunsa da kamalarsa sunsake bayyana atare dashi.

Murmushi yyi ya kalli mommy yace oh mommy naga baki wani damu dani ba yasu Hafsat da sa'ada kawai kike.
Chapter 22 · 0% Book details