Sashe 28
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana zuwa soron yadinga yarfa mata ruwan afuska ,can ta tasaki wata nauyayyar ajiyar zuciya, tareda cewa yaya Aliyu dan Allah kada ka bari mage ta kamani tsoronta ni...rike mata hannu yyi yana girgizawa ssita bude idon ta,atake tadawo hayyacinta ta janye hannunta.
Kallonta yyi fuska cike da damuwa yace Hafsat dina haka kike tsoron mage dama?wane yarone yashigo da magen,?
Cikin marairai cewa tace pls yaya k'anina ne ,kada kayi masa komai kaji dan Allah.
Kafeta yyi da idanunsa yace kina nufin sumar min dake da yyi zaitashi a iska bazai yuyuba....
Kafin tace wani abu deeni yashigo soron,aiji yayi kamar yakoma sakamakon arba da yyi da sir Aliyu, amma da sauri deeni yaduk'a jade da cewa mai gida barka da rana.
Wani mugun kallo sir ya aika masa had'e da jin kishinsa yataso masa Wanda besan kishi bane atunaninsa tsanar deeni yyi.
Cikin bada order sir Aliyu yace dg yau kada kasake shigowa nan gidan,kaji ko baka jiba ?ya fad'a atsawace .
"Cikin ladabi deeni yace to bazan karya dokarkaba."
"Sum sum deeni yafice dg gidan."
Sir Aliyu ne yakalli Hafsat cikin tausayinta had'e da rarrashi yace muje kirakani mota ,ba musu ta tashi suka fito har bakin motarsa.
Gidan baya yabud'e yamiko mata tsarabarta, bbu musu ta karba had'e da godiya,bude gidan driver yayi zai shiga.
"Ahankali tace yaya!!!"
Kallonta yyi tasakarmasa murmushi ,shima yyi mata ,yace ki kulamun da kanki kinji tawan?
Murmushi tayi batace komaiba.
"Kallonta yyi yace koba tawan bace?"
Da sauri tace takace mana ,lumshe idanunsa yyi ya shige motar,itakuma tana masa addua.
***************
6angaren su Mubarak kuwa shima ba laifi ya shiryu dan saida abbansu yadage da tsayuwar dare Kansu.Allah majik'an bawansa yakarb'i addu ar sa.ita kuwa mommy n su kyaleta yyi yafita harkarta duk abun yadameta,ta yi masa mgana miyasayashareta?sai yace aure zai k'ara!aiduk saita rud'e,kasancewar yasan bata son kishiya.ai da kuka taje gun daddy wato senator takai k'ararsa nan senator yatarasu yyi musu nasiha,sannan duk tabada hkuri ta karbi laifinta tareda alk'arin zata gyara.shikuma abbansu Zakiyya ya janye maganar kara aure.
Ayaune mummunan kabari yazowa Fatima cewa 'al,ameen yarasu sakamakon accident, Fatima ta shiga tashin hankali tayi kuka kamar ranta zai fita.itama Hafsat kawa ba abarta abayaba dan itama ta damu da hakadai har Fatima ta dangana tacigaba da yimasa addu a.
Kwanci tashi bbu wuya gun uban giji su Hafsat har sun koma skul sun cigaba da karatunsu ,sir aliyu nacigaba da kula da ita.
BAYAN WATA6
Hafsat ce da sir Aliyu cikin mota guda sir Aliyu yana driving farinciki fal a fuskarsa.hakama Hafsat kasancewar yau suka kammala SSCE itada Fatima,ga kyaututtukan data samu abayan motar kasan cewarta gifted.shikuwa sir Aliyu yace shizai daukota, dukda taso tabi Fatima su shigo mota1,fatimarce tace taje ta bisa.
Shiru Hafsat ta yi axuciyarta kuwa kishine fal aranta sbd sunbar skul kuma zai cigaba da koyawa student tanajin haushin ayita kallensa ko ace ana sonsa. dan yanzun ta gane tana sonsa,kuma tayi alk'arin bazata tab'a nuna masa ba ko fad'a masa saidai inshi yanuna hakan.
Sir Aliyu ne yalura da yanayinta,murya k'asa k'asa yace ,Hafsat dina menene naga kamar kina cikin damuwa pls kigayamun kinsan bansan ganinki cikin damuwa?
Sunkuyadda da kanta tayi tace babu komai.
Hade rai yyi yace shikenan,tunda kinfison nima na zauna a damuwa,tunda kema kina cikinta.
Ganin yyi zuciya yasa ,tadan kauda kai ,murya na rawa kamar zatayi kuka tace,bakai bane ,zaka cigaba da koyawaba a skul din mu damuka bari,nikuma banason kana koyarwar.
Murmushi yyi jin shirmenta dan shi a shirme yadauki maganar,batare da yakalleta ba yace to naji tawan ai abinda kikeso shinike so ,kinfi so nadena koyarwar?
"Da sauri tace eh."
Yace to shikenan nida skul din Ku har abada da sunan koyarwa.
"Shikenan bbu wata damuwa yafad'a tareda yin parking kasancewar sunxo gida."
Wani farin ciki Hafsat ta ji jin kalaman sa.
"Ahankali tace bbu wata damuwa yayanah,amma nima meke bakaso kaga Nayi?"
Da sauri yace baniso ki kula ko wanne saurayi ,dan skul zaki cigaba kinajina?
Cikin murna tace to Yayana nagode sosae.
Nan ta fito ,yafito mata da kayanta Duka duk kyaututtukan data samu suka shige gidansu ,asoro suka had'u da baba,nan suka gaisa baba nata masa godiya da sakamasa albarka.
Nan Hafsat ta yi ciki da kayan,tadawo ta dau sauran ta koma ,baba kuwa yaraka sir Aliyu har mota,sannan yadawo gd.
Shikuwa sir Aliyu driving yake zuciyarsa cike da kewar Hafsat dinsa wani gefe kuma na xuciyarsa na fargabar maganar da daddy sa yace zaiyi dashi ,inyadawo daga Egypt dan yace mihimmiya ce,kuma k'ila gobe daddy nsa zai dawo.
Haka yyita tunani har ya isa gida yyi parking yafito ya nufi ciki....
Share pls[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
🅿83&84
Yana shiga, awaiting parlour yasami su sa'ada da mommy, nan ya zauna sukayita fira da bisani ya wuce part dinsa.
"Washe gari da misalin karfe 2:00pm daddy yadawo dg Egypt."
Bayan ya huta yaci abinci ,suna zaune shida mommy suna fira canyakalleta yace inaso muyi wata magana dke?mommy tace to alh inajinka.nan daddy yakoromata bayani akan auren da zaiyiwa sir Aliyu, dakuma cewa yau zai sanar dashi.ajiyar zuciya mommy ta yi cikin fad'uwar gaba tace amma shine alh har aka kai wannan lokacin baka fadaba.kumafa yaronnan yanada wadda yakeso.tsaki senator yaja yace kinsan bansan yawan Jan magana ko?nariga na yanke hukunci ,in yanada wadda yakeso meyasa be kawotaba?inma yanada ita to ya aureta dg baya amma nagama ,magana banason jin komai,kawai kiyi masa addua.shiru mommy ta yi ganin daddy zai dauki abin da zafi saitace Allah yazaba abinda yafi alkhairi. Amma a zuciyar ta tana tausayin sir Aliyu da Hafsat, dan talura suna son junansu.daddy ne yakatse mata tunani da cewa inyadawo kituromin shi nayimasa bayani.to mommy ta ce tafita.
****************
Babane zaune da Hafsat suna fira,adakinsa,can baba yakira sunanta har sau ukku tana amsawa ,sannan yyi gyaran murya, had'e da cewa kinsan abaya kinmun alk'awari kome nasakaki zakimun biyayya ko?jiki a sanyaye tace eh baba yace madallah.
"Nan baba yakora ma Hafsat bayanin nanda 4weeks za'ayi aurenta."
Cikin fad'uwar gaba tareda rawar jiki,had'e da tsoro Hafsat ta zaro idanu tace aure baba?
"Baba yace eh ,ko kinmanta kinmun alk'awari ko me na umarceki zakiyi biyayya."
Cikin dauriya hade da karanta inna lillahi wa inna lillahi raju un, tace to baba Allah yasa hakanne alkhairi.
"Ahankali yace ameen had'e da sakamata albarka."
Tashi yyi yace natafi masjid, bejira amsarta ba yafita,kamar jira take ta fad'a kan katifarta tasaki kuka me cin rai,afili tace yanzun yaya Aliyu wani zai rabani dakai bazan samekaba,dan Allah kazo kaceceni kabawa baba hkuri.
Haka tayita surutai da kuka har idanunta suka kumbura sbd kuka dg nan bacci yyi gaba da ita.
Bangaren sir Aliyu kuwa,bayan yadawo mommy ta ce yaje gun daddy yana son magana da shi.
Bayan yaci abinci, yanufi part dinya shiga.bayansun gaisa daddy yyi gyaran murya,yace da farko Allah yyimaka albarka ina alfahari dakai a y'ayaana sbd kanamun biyayya.
"Atake yaji fad'uwar gaba."
Daddy yacigaba da cewa, hakan yasa na yi bugun gaba dakai dan nasan bazaka watsamin kasa a idoba.
Nan daddy yazaiyane masa maganar aurensa nanda da4weeks.
Ai ji sir Aliyu yyi tamkar andasasa agun ga wani sarawa da kansa keyi kamar anbuga masa guduma,gabansa inbancin dukan Tara Tara babu abinda yake,ga wani jiri da yaji atake hade da bushewar makoshi sbd tsabar firgita da rudani,Dan besan daliliba ,anayimasa maganar yatuna Hafsat dinsa.
Daddy yace kobaka amince bane naji kayi shiru?
Murya a sarke yace na amince ,yafad'a cike da dauriya hade da mik'ewa tsaye yabar part din.
Part din sa yawuce ,ya kwanta sakamakon yadda kansa ke sarawa kamar zairabe ga xuciyarsa na bugawa da karfi,gefe guda kuma tunanin Hafsat ne fal aransa.
Gajiya yyi da juyawa a kan bed ,da sauri yatashi jiri na dibarsa yafita parking spaces yaja motarsa yyi gidansu Hafsat.
_________________
Hafsat kuwa bayan ta tashi tayi sallar la'asar ,mike rai adagule ta fito dan taje gun Fatima ta sanar da ita ko akwai shawarar dazata bata.
Shikuma sir Aliyu allane kawai yakawosa anguwarsu Hafsat lfy ,dan gudun da yakeyi ya wuce tunanin me karatu.
Yanayin parking ya fito ko rufe motar be yiba yashiga gidansu Hafsat ,idanun nan nasa sunyi jajir sai huci yake.
Asoro yahadu da Hafsat zata fita,aitana ganinsa da gudu ta fada jikin sa tasaki kuka me cin rai....
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story written by mmn fareesa
🅿87&88
"" da sauri mommy ta yi gunsa tana salati,sa'ada kuwa kuka ta saka."
Kabeer ne yyi hanxarin dakko swan mai sanyi yadunga kwaraya masa ,cikin ikon Allah yasa ki ajiyar zuciya hade da bude idonsa.
"Sannu kawai su mommy ke masa da su sa'ada ."
Ahankali yatashi zaune ya karbi sauran swan din yashanye sannan yatashi batare da yayi magana ba yyi part dinsa.
Kabeer ne yyi saurin cewa momm yko maje hospital adubasa dan Allah. Wani mugun kallo sir Aliyu yajuyo ya aikowa kabeer hade da cewa kai yaushe nafara wasa dakai?
Sunkuyadda kai kabeer yyi yace yi hakuri yaya.
"Tsaki sir Aliyu yyi yabar gun", mommy kuwa hararan kabeer tayi hade da nufa part dinta"".
Tana zuwa ta bincikowa sir Aliyu magunguna harda na bacci sannan ta wuce kitchen ya had'a masa tea mai kauri ta nufi part dinsa.
" shikuwa sir Aliyu kwance yake kan bed yyi rigingine idanunsa alumshe yana tunanin Hafsat dinsa mommy ta sh igo d'akin."
Saida tayi sallama sau3 tukum ya amsa yana dan Sosa kansa."ahankali mommy ta ce tashi zaune babana! Bbu musu yatashi ta bashi tea din ,bayan yasha tabasa magani ,hade' da yimai nasiha yyi biyayya ga daddynsa kuma yyita addua."
Bajimaba da shan tea din bacci mai nauyi yyi gaba dashi.mommy ta kallesa cike da tasayi tabar dakin.
Kallonta yyi fuska cike da damuwa yace Hafsat dina haka kike tsoron mage dama?wane yarone yashigo da magen,?
Cikin marairai cewa tace pls yaya k'anina ne ,kada kayi masa komai kaji dan Allah.
Kafeta yyi da idanunsa yace kina nufin sumar min dake da yyi zaitashi a iska bazai yuyuba....
Kafin tace wani abu deeni yashigo soron,aiji yayi kamar yakoma sakamakon arba da yyi da sir Aliyu, amma da sauri deeni yaduk'a jade da cewa mai gida barka da rana.
Wani mugun kallo sir ya aika masa had'e da jin kishinsa yataso masa Wanda besan kishi bane atunaninsa tsanar deeni yyi.
Cikin bada order sir Aliyu yace dg yau kada kasake shigowa nan gidan,kaji ko baka jiba ?ya fad'a atsawace .
"Cikin ladabi deeni yace to bazan karya dokarkaba."
"Sum sum deeni yafice dg gidan."
Sir Aliyu ne yakalli Hafsat cikin tausayinta had'e da rarrashi yace muje kirakani mota ,ba musu ta tashi suka fito har bakin motarsa.
Gidan baya yabud'e yamiko mata tsarabarta, bbu musu ta karba had'e da godiya,bude gidan driver yayi zai shiga.
"Ahankali tace yaya!!!"
Kallonta yyi tasakarmasa murmushi ,shima yyi mata ,yace ki kulamun da kanki kinji tawan?
Murmushi tayi batace komaiba.
"Kallonta yyi yace koba tawan bace?"
Da sauri tace takace mana ,lumshe idanunsa yyi ya shige motar,itakuma tana masa addua.
***************
6angaren su Mubarak kuwa shima ba laifi ya shiryu dan saida abbansu yadage da tsayuwar dare Kansu.Allah majik'an bawansa yakarb'i addu ar sa.ita kuwa mommy n su kyaleta yyi yafita harkarta duk abun yadameta,ta yi masa mgana miyasayashareta?sai yace aure zai k'ara!aiduk saita rud'e,kasancewar yasan bata son kishiya.ai da kuka taje gun daddy wato senator takai k'ararsa nan senator yatarasu yyi musu nasiha,sannan duk tabada hkuri ta karbi laifinta tareda alk'arin zata gyara.shikuma abbansu Zakiyya ya janye maganar kara aure.
Ayaune mummunan kabari yazowa Fatima cewa 'al,ameen yarasu sakamakon accident, Fatima ta shiga tashin hankali tayi kuka kamar ranta zai fita.itama Hafsat kawa ba abarta abayaba dan itama ta damu da hakadai har Fatima ta dangana tacigaba da yimasa addu a.
Kwanci tashi bbu wuya gun uban giji su Hafsat har sun koma skul sun cigaba da karatunsu ,sir aliyu nacigaba da kula da ita.
BAYAN WATA6
Hafsat ce da sir Aliyu cikin mota guda sir Aliyu yana driving farinciki fal a fuskarsa.hakama Hafsat kasancewar yau suka kammala SSCE itada Fatima,ga kyaututtukan data samu abayan motar kasan cewarta gifted.shikuwa sir Aliyu yace shizai daukota, dukda taso tabi Fatima su shigo mota1,fatimarce tace taje ta bisa.
Shiru Hafsat ta yi axuciyarta kuwa kishine fal aranta sbd sunbar skul kuma zai cigaba da koyawa student tanajin haushin ayita kallensa ko ace ana sonsa. dan yanzun ta gane tana sonsa,kuma tayi alk'arin bazata tab'a nuna masa ba ko fad'a masa saidai inshi yanuna hakan.
Sir Aliyu ne yalura da yanayinta,murya k'asa k'asa yace ,Hafsat dina menene naga kamar kina cikin damuwa pls kigayamun kinsan bansan ganinki cikin damuwa?
Sunkuyadda da kanta tayi tace babu komai.
Hade rai yyi yace shikenan,tunda kinfison nima na zauna a damuwa,tunda kema kina cikinta.
Ganin yyi zuciya yasa ,tadan kauda kai ,murya na rawa kamar zatayi kuka tace,bakai bane ,zaka cigaba da koyawaba a skul din mu damuka bari,nikuma banason kana koyarwar.
Murmushi yyi jin shirmenta dan shi a shirme yadauki maganar,batare da yakalleta ba yace to naji tawan ai abinda kikeso shinike so ,kinfi so nadena koyarwar?
"Da sauri tace eh."
Yace to shikenan nida skul din Ku har abada da sunan koyarwa.
"Shikenan bbu wata damuwa yafad'a tareda yin parking kasancewar sunxo gida."
Wani farin ciki Hafsat ta ji jin kalaman sa.
"Ahankali tace bbu wata damuwa yayanah,amma nima meke bakaso kaga Nayi?"
Da sauri yace baniso ki kula ko wanne saurayi ,dan skul zaki cigaba kinajina?
Cikin murna tace to Yayana nagode sosae.
Nan ta fito ,yafito mata da kayanta Duka duk kyaututtukan data samu suka shige gidansu ,asoro suka had'u da baba,nan suka gaisa baba nata masa godiya da sakamasa albarka.
Nan Hafsat ta yi ciki da kayan,tadawo ta dau sauran ta koma ,baba kuwa yaraka sir Aliyu har mota,sannan yadawo gd.
Shikuwa sir Aliyu driving yake zuciyarsa cike da kewar Hafsat dinsa wani gefe kuma na xuciyarsa na fargabar maganar da daddy sa yace zaiyi dashi ,inyadawo daga Egypt dan yace mihimmiya ce,kuma k'ila gobe daddy nsa zai dawo.
Haka yyita tunani har ya isa gida yyi parking yafito ya nufi ciki....
Share pls[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
🅿83&84
Yana shiga, awaiting parlour yasami su sa'ada da mommy, nan ya zauna sukayita fira da bisani ya wuce part dinsa.
"Washe gari da misalin karfe 2:00pm daddy yadawo dg Egypt."
Bayan ya huta yaci abinci ,suna zaune shida mommy suna fira canyakalleta yace inaso muyi wata magana dke?mommy tace to alh inajinka.nan daddy yakoromata bayani akan auren da zaiyiwa sir Aliyu, dakuma cewa yau zai sanar dashi.ajiyar zuciya mommy ta yi cikin fad'uwar gaba tace amma shine alh har aka kai wannan lokacin baka fadaba.kumafa yaronnan yanada wadda yakeso.tsaki senator yaja yace kinsan bansan yawan Jan magana ko?nariga na yanke hukunci ,in yanada wadda yakeso meyasa be kawotaba?inma yanada ita to ya aureta dg baya amma nagama ,magana banason jin komai,kawai kiyi masa addua.shiru mommy ta yi ganin daddy zai dauki abin da zafi saitace Allah yazaba abinda yafi alkhairi. Amma a zuciyar ta tana tausayin sir Aliyu da Hafsat, dan talura suna son junansu.daddy ne yakatse mata tunani da cewa inyadawo kituromin shi nayimasa bayani.to mommy ta ce tafita.
****************
Babane zaune da Hafsat suna fira,adakinsa,can baba yakira sunanta har sau ukku tana amsawa ,sannan yyi gyaran murya, had'e da cewa kinsan abaya kinmun alk'awari kome nasakaki zakimun biyayya ko?jiki a sanyaye tace eh baba yace madallah.
"Nan baba yakora ma Hafsat bayanin nanda 4weeks za'ayi aurenta."
Cikin fad'uwar gaba tareda rawar jiki,had'e da tsoro Hafsat ta zaro idanu tace aure baba?
"Baba yace eh ,ko kinmanta kinmun alk'awari ko me na umarceki zakiyi biyayya."
Cikin dauriya hade da karanta inna lillahi wa inna lillahi raju un, tace to baba Allah yasa hakanne alkhairi.
"Ahankali yace ameen had'e da sakamata albarka."
Tashi yyi yace natafi masjid, bejira amsarta ba yafita,kamar jira take ta fad'a kan katifarta tasaki kuka me cin rai,afili tace yanzun yaya Aliyu wani zai rabani dakai bazan samekaba,dan Allah kazo kaceceni kabawa baba hkuri.
Haka tayita surutai da kuka har idanunta suka kumbura sbd kuka dg nan bacci yyi gaba da ita.
Bangaren sir Aliyu kuwa,bayan yadawo mommy ta ce yaje gun daddy yana son magana da shi.
Bayan yaci abinci, yanufi part dinya shiga.bayansun gaisa daddy yyi gyaran murya,yace da farko Allah yyimaka albarka ina alfahari dakai a y'ayaana sbd kanamun biyayya.
"Atake yaji fad'uwar gaba."
Daddy yacigaba da cewa, hakan yasa na yi bugun gaba dakai dan nasan bazaka watsamin kasa a idoba.
Nan daddy yazaiyane masa maganar aurensa nanda da4weeks.
Ai ji sir Aliyu yyi tamkar andasasa agun ga wani sarawa da kansa keyi kamar anbuga masa guduma,gabansa inbancin dukan Tara Tara babu abinda yake,ga wani jiri da yaji atake hade da bushewar makoshi sbd tsabar firgita da rudani,Dan besan daliliba ,anayimasa maganar yatuna Hafsat dinsa.
Daddy yace kobaka amince bane naji kayi shiru?
Murya a sarke yace na amince ,yafad'a cike da dauriya hade da mik'ewa tsaye yabar part din.
Part din sa yawuce ,ya kwanta sakamakon yadda kansa ke sarawa kamar zairabe ga xuciyarsa na bugawa da karfi,gefe guda kuma tunanin Hafsat ne fal aransa.
Gajiya yyi da juyawa a kan bed ,da sauri yatashi jiri na dibarsa yafita parking spaces yaja motarsa yyi gidansu Hafsat.
_________________
Hafsat kuwa bayan ta tashi tayi sallar la'asar ,mike rai adagule ta fito dan taje gun Fatima ta sanar da ita ko akwai shawarar dazata bata.
Shikuma sir Aliyu allane kawai yakawosa anguwarsu Hafsat lfy ,dan gudun da yakeyi ya wuce tunanin me karatu.
Yanayin parking ya fito ko rufe motar be yiba yashiga gidansu Hafsat ,idanun nan nasa sunyi jajir sai huci yake.
Asoro yahadu da Hafsat zata fita,aitana ganinsa da gudu ta fada jikin sa tasaki kuka me cin rai....
[1/7, 11:21 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story written by mmn fareesa
🅿87&88
"" da sauri mommy ta yi gunsa tana salati,sa'ada kuwa kuka ta saka."
Kabeer ne yyi hanxarin dakko swan mai sanyi yadunga kwaraya masa ,cikin ikon Allah yasa ki ajiyar zuciya hade da bude idonsa.
"Sannu kawai su mommy ke masa da su sa'ada ."
Ahankali yatashi zaune ya karbi sauran swan din yashanye sannan yatashi batare da yayi magana ba yyi part dinsa.
Kabeer ne yyi saurin cewa momm yko maje hospital adubasa dan Allah. Wani mugun kallo sir Aliyu yajuyo ya aikowa kabeer hade da cewa kai yaushe nafara wasa dakai?
Sunkuyadda kai kabeer yyi yace yi hakuri yaya.
"Tsaki sir Aliyu yyi yabar gun", mommy kuwa hararan kabeer tayi hade da nufa part dinta"".
Tana zuwa ta bincikowa sir Aliyu magunguna harda na bacci sannan ta wuce kitchen ya had'a masa tea mai kauri ta nufi part dinsa.
" shikuwa sir Aliyu kwance yake kan bed yyi rigingine idanunsa alumshe yana tunanin Hafsat dinsa mommy ta sh igo d'akin."
Saida tayi sallama sau3 tukum ya amsa yana dan Sosa kansa."ahankali mommy ta ce tashi zaune babana! Bbu musu yatashi ta bashi tea din ,bayan yasha tabasa magani ,hade' da yimai nasiha yyi biyayya ga daddynsa kuma yyita addua."
Bajimaba da shan tea din bacci mai nauyi yyi gaba dashi.mommy ta kallesa cike da tasayi tabar dakin.