← Book details Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 42

Sashe 23

Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Murmushi mommy ta yi tace eh ta y'ayana nike mana,kai ai kazama tsohon yyi,sa'ada da Hafsat suka yi dariya atare,murtuke fuska sir Aliyu yyi yace kai ina wasa dakune wlh innarike yarinya hmm zata gaya masu,Hafsat ta faki idonsu mommy ta yi wa sir Aliyu gwalo,kallonta yyi yanuna kansa wai dashi take ?d'aga kanta tayi alamar eh, kwafa yyi yamata alamar zai kamatane.

Duk abinda suke mommy na lura dasu tadai sharene.

Nan suka zauna sa'ada tayi serving dinsu,suka fara cin abinci ,Hafsat naci akunyace .

Sir Aliyu ne yak'ara turakafarsa k'ark'ashin table din ,kasancewar suna pessing juna da Hafsat yatake mata k'afa da k'afarsa mai takalmi sawu ciki.

Wani mugun zafi taji,har zata fasa ihu ta tuna inda take sai tayi shiru tad'an rintse ido alamar tanajin zafi.shikuwa sir Aliyu murmushin mugunta kawai yake ,yana satar kallon Hafsat,ita kuwa ta d'auka wani abu ne yadatse mata k'afa ganin sir Aliyu yana murmushi kuma ita yake kallo yasa tagane shine.fakar idonsu mommy ta yi ta galla masa harara,kara take k'afar yyi,da ido take basa hakuri,sai can dayaga dama ya janye kafarsa,itakuwa ta murgud'a masa baki had'e da harararsa, ta had'e k'afafunta yadda bazai sake take mata suna .nan Hafsat ta ce ta koshi sir Aliyu yace aidama mommy haka take batason cin abincin sosai, murmushi mommy ta yi tace kiladai bakunta take mana. nan sa'ada ta ce ita ta koshi ,taja Hafsat sukabar gun.

"Shima sir Aliyu yatashi yatafi masjid."

___________________ Zakiyya ce zaune kan bed adakinta tanajin wak'ar music awayarta.

Mubarak yashigo yazauna kan bed side,yakalleta yace sis yasu nan yarinyar da kikaga yaya ALiyu da ita a shopping males?

"da mamaki Zakiyya ta kallesa tace lfy yaya?'

Murmushi yyi yace ki amsamun tambaya ta.

Zakiyya tace sunanta Hafsat!

Mubarak yace to naganta da yaya aliyu yau agidansu yaje da ita!, kutumar uba zakiyya ta fad'a cikin karaji,murmushi Mubarak yyi yace minene abun tada jijiyar wuya ,ni yarinyar tamun wlh danko bansame taba inason inhuta da ita dan kalar skin d'inta yamun,saidai inatsoron yaya Aliyu wlh dan naga kamar sonta yake.

Wata muguwar dariya irinta basawa Zakiyya tayi tace naji Dadi data maka dan nadau ki alk'awrin kota halin kak'a saina auri yya Aliyu.

" kabarmin komai zanbincike akanta ."

Mubarak yace to shikenan dan ni inzan aureta inaso inkuma bazan auretaba inason in lashi zumarta.

Wani mugun murmushi Zakiyya tayi tace kada kadamu ko satota sai muyi ko mu nunawa iyayanta kudi su aura maka ita.

"Dan ina tunanin yar talakawa ce."

Nan Mubarak yace to shikenan yafita.

Da misalin 8:00pm sir Aliyu yashigo parlourn gidansu yasami sa'ada zaune a parlour ,yace ina mommy da Hafsat?

Sa'ada ta ce mommy na d'aki sallah take ,itakuma Hafsat ta na d'akina tana game.

Da sauri sir Aliyu yanufi dakin,yana shiga yasami Hafsat ta na game tana dariya ,kawai tagansa kamar daga sama.

Kusa da ita ya zauna ya kalleta yace wana kama?

Shiru tayi tana zare ido,can tace to bakaine kayita takemun k'afaba.

Murmushi yyi yace hmm saina gyaramiki wannan bakin da kike turowa.

"Ahankali tace yauwa yaya kiramun baban mu gaisa saika bani inyi game da wayarka.

Kallonta yyi yace bazan kiraba.

Aisaita hau kukan shagwaba harda dire dire ita sai yakira mata babanta.

Sir Aliyu kuwa lumshe idanunsa yyi ,azuciyarsa yanace wa yah salam sakamakon wani abu dayakeji ganin yadda Hafsat ke Wannan shagwaba r dan yalura akwai kuruciya da ita.

Share pls
NIDA DA'LIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

🅿67&68

"""" Ahankali Hafsat ta ce bara naje nafad'awa mommy kak'i kiramun baban a."bud'e idonsa yyi yace hmm aibazaki iyaba ,abinda kunya r momin kike,marairaicewa tayi tana lallab'a sa sannan yakira baba n,Hafsat tayi mama kin yadda sir Aliyu ya saba da babanta ganin yadda suke fira dashi.
Sir Aliyu ya mik'a mata wayar yafita nan Hafsat suka sha fira da baba yyita mata nasiha tayi hakuri da rayuwa kuma ta rik'e mutuncinta.sannan sukayi sallama,tafit o dg dakin dan kaiwa sir Aliyu wayarsa."";;

A parlour tasamesu harda mommy, nan taje ta mik'ama sir Aliyu wayarsa sai kallonta yake da idanunsa dasuka canja kala.

Mommy ce tace suje ayi deener,Hafsat tace ta koshi,wani kallo sir Aliyu yabita dashi yace mekika ci da har kika k'oshi?

Sunkuyadda kanta tayi tace nasha fura gun sa'ada ai.

Girgiza kansa yyi yace banyarda fura zata k'osar dakeba oya muje kici abinci.

Murmushi mommy ta yi tana kallonsu cikin birgewada sha'awarsu ,tace kai babana kacika takura dole sai taci aboncinne?kallon Hafsat ta yi tace y'a ta zakici ko kin koshi?Hafsat ta saci kallon sir Aliyu taga yyimata alamar intace ta koshi in yakamata zata gayamusu ai da sauri tace eh mommy zanci!murmushi mommy ta yi danta lura da abinda sir Aliyu yanuna wa Hafsat. Dining area suka nufa,bayan sun zauna mommy ta yi serving in kowa,harsuka gama sannan ,sukayi sallama kowa yawuce makwancinsa.

Washe gari da misalin karfe 6:30am ,Hafsat ce ta fito da ga d'akin sa'ada,kasancewar bayan sun idar da sallah sa'ada ta koma bacci.itakuma ta kasa komawa Dan tasaba agidnsu da anyi sallar asuba Laure zatayi ta sakata aiki,zai zirga xirga take bata waiting parlour bata part din sa'ada,gash I tanason ganin sir Aliyu, kuma batasan inda yakeba,mommy dake part dinta taji motsin yyi yawa ta fito ta sami Hafsat zaune kan carpet ta yi shiru.

"Ahankali mommy ta ce y'ata yaya dai?"

Da sauri Hafsat ta gaida,ita ta amsa fuska cike da walwala,kan kujera mommy ta zauna ta ce zonan kinji,ba musu Hafsat ta je ,hannunta mommy ta kama ta zaunar da ita kusa da ita.tace kifad'amun mekkso?inde kin d'aukeni mamanki kinji?

"Ahankali Hafsat ta ce ina yaya yake banganshiba?"

Murmushi mommy ta yi tace, yana part dinsa ,k'ila bacci yake,amma ai lokacin motsa jikinsa yyi ,yanzun kingansa yazo,inkuma xakije ga kwana can inkikabi har part dinsa sai kije.

Da sauri Hafsat tace ah ah mommy basai najeba.

Murmushi mommy ta yi, dan tasan da k'yar taje,dan talura yarinyar akwai tarbiyya da kamun kai.

"Can kuma Hafsat ta mik'e tace mommy na tafi gun sa'ada!mommy tace to y'ata,nan ta nufi dakin,kafin ta ida isa taji kamshin turaren sa da sauri ta juya sukayi4eyes dashi yana sanye da kayan motsa jiki wani killer smile yasakar mata ,itama tayimasa.

" murya k'asa k'asa yace my Hafsat kintashi lfy ?"

Turo baki tayi tace lfy had'e da duk'awa ta gaida shi murmushi yyi ya amsa tare da cewa sarkin rigima to menene kike wani tura baki gayamun kinji?

"Ahankali tace bakaibane bangankaba sai yanzun."

Kallon ta yyi yace to sorry ina part dina ai yanzun gani ,mujema kirakani gun exersic . mak'e kafada tayi alamar ah ah bazata jeba.murmushi yyi yace shikenan zamu bata kuwa.....muryar mommy yaji tana cewa Auta sai yanzun kika tashi har Hafsat ta rigaki tashi,wata irin kunya sir Aliyu yaji,itakuwa Hafsat bata juyaba da gudu ta shige dakin sa'ada, shima ko kallon mommy be iyaba sum sum ya wuce.

Ita kuwa mommy murmushi tayi ,axuciyarta tace allah yasa kunada rabon mallakar juna ,dan daga gani Hafsat saita canja maka ak'ida,gashi dama bakason raini ita kuma tana girmamaka ,ko dazata gaidashi saida ta duk'a fg ita harshi sun manta da ina gun ,amma zan cigaba da adduah allah yazaba abinda yafi alkhairi.

Bayan su Hafsat da sa'ada sunyi wanka ,sukayi break fast Wanda sir Aliyu be zoba dan yanajin nauyin mommy sai dai sadik , shikuwa kabeer yana skul. Nan sa'ada taja Fatima suka wuce islamiyarsu.

"Sir Aliyu da ke bed room dinsa yaga fitarsu ta window."

Basu jima da fitaba yaji k'arar anbude get ,da sauri yaduba yaga ko sadiq zai fita da mota dan anhanasa fita da mota yyi karanta aceawar sir Aliyu. Kawai saiyaga motar Mubarak yyi parking ,hakanan sir Aliyu yaji wani mugun fad'uwar gaba, yajikuma be yadda da zuwan Mubarak ba dan yasan dagashi har Zakiyya basa zuwa gidansu saida dalili,be auneba yaga sun fito mota tare da Zakiyya, nan yasake mamaki,amma sai yasake bude labulan windon dan yagansu sosai ,amamakinsa sai yaga sun nufo setin windon dayake da sauri yasaki labulen windon,har zai juya yakoma kan bed sai yaji muryarsu suna magana k'asa k'asa.

"da sauri yatsaya yafara sauraransu."

Ji yyi Mubarak yace kin gane sis inkinje ki nuna kinzo musu yini ne ,Nina kawoki zanzo na d'aukeki .
Kinsan sa'ada fa surutu sai kibigi ciki nta kiji inane anguwarsu da kuma iyayanta,kinga in talakawane ta kwana gidan sauki,sai muje muyi musu b'arin kudi ,kin gane? Wata yar dariya Zakiyya tayi tace babu damuwa Allah yasa zan iya dan mugun haushi suke bani daga Hafsat din har sa'adar.

"Ahankali Mubarak yace kinga inmun sami information akanta shikenan, sai mubita gidansu dg nan inta yarda zata aureni ba matsala."

Inkuma tak'i kawai sai insaka asatomun ita nabiya buk'atata da ita.

Dariyar mugunta Zakiyya tayi tace kaga ko yaya aliyu ya aureta bazata yi daraja gunsaba tunda abud'e zai sameta,ballema bazan bari ya auretaba.

"""" mutuwar tsaye sir Aliyu yyi agun ,sai wata irin zufa ke keto masa,innalillahi wa inna ilaihir raju un kawai yake maimai tawa,had'e da jin wani fad'uwar gaba da b'acin rai,Atake idanunsa sukayi jajir suka k'ank'ance,da sauri yaja glass din windown.

Arazane Zakiyya da Mubarak suka juyo sukayi 4eyes da sir Aliyu.

Ai take yan hanjin cikin Mubarak suka kulle dan tsabar firgita yatsorata da yadda yaga idanun sir Aliyu.

Ita ma Zakiyya ta tsorata sosai musammun data lura da sir Aliyu yaji duk firarsu da sukayi.

Basu auneba sukaga sir Aliyu baya bakin window din,arazane Mubarak yace muje mukoma mota wlh zagayowa zaiyi ,kinsan kuwa mukayi arba dashi kashina ya bushe asukwane suka nufi gun da suka yi parking.

Adede nan kuma Hafsat da sa,ada suka turo get suka shigo ciki.

Sir Aliyu kuwa da sauri yafito dg part dinsa, zai nufi k'ofar fita parlour n, da sauri mommy ta tsaidashi ganin yanayinsa dan tasan ba lfy.

Da sauri tace ina zakaje ne haka ranka bace?

Cikin damuwa yace pls mommy kibarni naje kada su gudu .

Mommy ta ce su wanene? Da sauri yace Mubarak da Zakiyya,kara su cutarmun da Hafsat mommy ki barni naje dan Allah yafad'a kamar zai yi kuka.

Cikin mamaki mommy ta basa hanya ya futa afusace kamar zai tashi sama.
Chapter 23 · 0% Book details