Sashe 27
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin gida kuwa mlm aminu yyi mamakin kiransa ,hakadai yafita dan ganin masu nemansa.
Yana zuwa da mamaki yakalli senator mutumin da sai a tb yake ganinsa ko ajarida amma shine k'ofar gidan sa allah yasa lfy .
Senator da yalura mlm aminu yadan tsorata daganinsu k'ofar gidan sa,nan yasaka akayima mlm aminu bayanin dalilin zuwansu.
Nan mlm.aminu yakawo gaisuwa gun senator tare da cewa bari akawo ta barma sai yaje yataho damai anguwa.
Nan yashiga ciki yadauko tabarmi,Laure na tambayarsa lfy?
Yace yyi bak'i ne k'ofar gida,bejira amsartaba yafita.
Shewa tayi dan dama sotake yafita ta kwace furar da hafsat ke damawa suhad'a da tasu itada y'ayanta su sha.
Yana fita tahau tsinewa hafsat ta karbe furar tace kuma in ta sanar da baba sai tajama ta Sharrin dahar ta mutu bata mantawa,sannan ta jefeta da bucket tace taje ta d'ebo mata ruwa.
Bbu musu hafsat ta dauka tana kuka tasaka hijab har kasa ta fito da bucket a hannunta.
Ak'ofar gida kuwa baba bayan ya shinfida musu tabarma sun zauna bbu wulakanci ko k'yama ,mutum daya yabisa dan kiran me anguwa,yabarsu senator zaune nan gun.
Hafsat na fitowa ta tsaya asoro tana goge hawayanta dan ta lura da mutane awaje.
Senator dake zaune yana fessin k'ofar gidan yana kallon Wanda ke zaure,a idonsa yaga hafsat tana hawaye yaga kuma ta goge su ka kakaro murmushi kamar batayiba ta na niyar fitowa da bucket a hannunta.
Tana fitowa ya gansu da sauri ta xube k'asa ta gaidasu ta tafiyarta.
Shikuwa senator se yaji yarinyar taba sa tausayi dan yalura tanada damuwa amma ta boye aranta sannan kuma uwa uba tanada kamun kai da tarbiyya,atake wani abu yad'arsu aransa.
Akuma lokacin mlm aminu yadawo da mai anguwa,bbu bata lokaci sukayi magana da senator akan abinda yakawosu.
Bayan sun gama magana senator, yacewa yaransa suje sujirasa ,yakira mlm aminu kasancewar dazasuyi magana da mai anguwa yabasu wuri.
Bayan mlm.aminu yazo senator yakallesa yace ...
Share pls
[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿79&80
"Bayan mlm aminu yazo senator yakallesa yace dalilin dayasa na kiraka shine inason inyimaka tambaya2 dan Allah inkabani dama?" Cikin mamakinsa mlm aminu yace to y'allab'ai ina sauraronka, senator yace na farko !wata yarinya nagani ta fito da bucket y'arkace?mlm aminu yace eh y'ata ce,senator yacigaba da cewa anyimata miji?mlm aminu yace ah ah gsky.
Senator yace inbazaka damuba inaso kabani dama na nemawa d'ana aurenta.zaro ido mlm aminu yyi yace gsky y'allabai kafi karfinmu ,mu talakawa ne ,murmushi senator yy yace kada kadamu Dame kud'i da talaka duk Allah yyi su inde zakaba d'ana aurenta bbu matsala. Ajiyar zuciya mlm aminu yyi yace gsky bata gama karatuba yanzun aji6 take a makaranta. Senator yace inna fahimceka befi saura wata 6tagama secondary skul din ta,mlm aminu yace eh hakane.senator yace bbu damuwa intagama sai ya aureta inma zataci gaba sai tayi agidansa.mlm aminu yace to y'allab'ai nagode sosae amma zan tuntubi yarin yar tukum.
"Wani kat senator yamik'a masa yace gashi address dina ne dakuma personal number ta,nabaka dama kaje kayi bincike akanmu dan shi aure yanason bincike sannan duk shawarar daka yanke ka kirani."
Baba yakarb'a yyi masa godiya ,senator yabada rafar yan1000guda2 yace akaiwa baba,amma baba yak'i karba yace suyi hkuri wataran ya karba,bbu yadda basuyiba yak'i karba har sai da senator yace ya karba had'e da cewa ba amaida kyau baya maida kyauta se shaidan sannan ya karba had'e da shigewa gida.
Shikuma senator ya yarda cewa inde sir Aliyu ya auri yarinyar nan to zaiyi suruka ta kirki dan yalura basuda kwad'ayin abin duniya dan inda wanine uban be wani shawara Atake zai yarda.
****************
Bangaren su kamal kuwa har ansakesu sati biyu da suka wuce.har yyi yar kiba haskensa yadawo,kuma iyayansa sunyafemasa yadawo da aiki a camfanin mahaifinsa.
Ayanxun haka tafe yake a motarsa zashi office d'in sir Aliyu dan yaje yyi bincike kansa yaga no office dinsa.
Bayan ya isa yyi magana akasanar da sir Aliyu yanada bako,nan akace yashiga.
Yana shiga yyi sallama sir Aliyu da kansa dake duke ya amsa yad'ago dan ganin wanene?
Atake ya hade rai sakamakon kamal dayagani,atsawace yace get out of my office .
Da sauri kamal yaduka harda yan kwallansa ya hauba sir Aliyu hakuri dan gani yake kamar zai sake suburbud'arsa.
Kallonsa sir Aliyu yyi bbu yabo bbu fallasa,yace meke tafe dakai?
Da sauri kamal yace pls katai makeni kayafemun da abinda na muku kaida kanwarka dan girman Allah badanniba.
Kallonsa sir Aliyu yyi yaga eh da alama yashiryu.
Nan yace bbu komai zaka iya tafiya Allah ya yafemana baki daya,nan kamal yyi masa godiya ya fita.
______________
Zakiyya ce tsaye bakin titi tun dazu ta ke jiran driver yaxo yamayar da ita gida ,tunda yakawota gun saloon tace bayan 50 minit yadawo amma shiru,kasancewar bbu waya gunta Balle ta kira dan tunda abbansu yasa sir Aliyu yadaketa,yakarb'e mata waya da mota itada Mubarak, yahana ta zuwa ko ina saidai inta kama driver yakaita.
"Har gyale da saka k'ananun kaya,duk yahanata saima yasakata islamiya,cikin ikon Allah tafara shiryuwa dan yanzun haka ma hijab ce ajikinta.
Kamal dake driving hankali kwance dan yaji Dadi da sir Aliyu ya yafemasa.har ya wuce yadawo sbd wata yarinya dayagani atake yaji tamasa."
"Ahankali yyi parking yafito yanufeta."
Zakiyya dake tsaye taji anyi mata sallama, juyowa tayi dan ganin waye?har cikin ranta kamal yamata amma afili sai ta wani d'aure fuska ta ce mlm lfy ?
Kallonta yyi yace dan Allah inbazaki damuba muje narage miki hanya.
Kauda kanta tayi tace nagode ,yanzun driver zaizo ya mayar dani gd ,murmushi yyi yace muje ki zauna baya sai in zauna gaba kinga nazama driver dinki ko? Yafad'a had'e da wani langabe kai.
Atake kamal yabata dariya nan ta bisa ,yabud'e mata gaba ta shiga yaja motar,nandai suka daidaita Kansu.
Bayan kwana2
Mlm aminu ne zaune da Hafsat suna fira ad'akinsa.kallonta yyi yace Hafsat!tace na'am .
"" ahankali baba yace ina Neman wa ta alfarma agunki !da sauri Hafsat ta zaro ido tace nikuma baba tana nuna kanta?yace kwarai kuwa.da sauri tace bbu alfarma atsakanunmu saidai kabani umarni kawai nikuma Nayi biyayya. murmushi baba yyi hade da saka mata albarka yace komene nabaki umarni zakiyimun?da sauri tace eh ko menene.baba yace Alhmdllh, abinda zanbaki umarni saikin gama makaranta ne ,kin amince ko nafad'amiki yanzun ko sai lokacin?kallonsa Hafsat ta yi tace komenene babana ashirye nake da Nayi maka biyayya.
"Cikin jin Dadi baba yace to shikenan."
Bayan kwana3
Duk binciken da baba zaiyi gameda alh Suleiman da zuri'arshi yyi kuma yadace,wato alh sulaiman da d'ansa sunkai yadda kowanne mutum nagari zaiso had'a xuri 'adasu.
Bbu bata lokaci baba yakirashi yace ya amince .
Nan senator yaji Dadi sosai, tareda cewa zasu zo gobe nemawa sir Aliyu auren Hafsat.
Haka kuwa akayi senator yaturo magabatan sir Aliyu, kuma baba yabada aurenta ga reshi,sannan ansaka auren dasunyi SSCE da sati4 za'ayi bikin.
Baba yyi shiru be fadawa laureba itada Hafsat yabari sai lokacin yyi.
6angaren senator ma hakan take besanar da sir Aliyu ba yabari sai Hafsat ta yi SSCE tukum sai ya sanardashi tukum.
Yau Yakama Friday duk yau sir Aliyu yatashi da kewar Hafsat,ana tashi dg masjid yawuce yyi mata shopping sannan ya nufo anguwarsu.
Bayan yyi parking agaban gdn su yafito,akuma lokacin baba zai fita dg gidan,sir Aliyu da sauri yarusuna yana gaidashi cikin sakin fuska.
Baba yace Muje ciki aliyu,murmushi yyi yabi bayan baba...
Share pls
[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Ina godiya ga dukkan masoyana aduk inda kuke kuyi hakuri masu yimun magana ta PC ko ta grps bana reply muna hidimane wlh ina gani kuma inajin dadi,wannan page din nayisane sbd farin cikin Ku.love u all anamugun tare🤝🤝.
🅿81&82
Suna shiga suka had'u da Hafsat asoro da bucket a hannunta zata debowa Laure ruwa.kasancewar Laure taga lokacin da baba yafita,tadau ka bazai dawoba yanzun shine tasaka Hafsat adole ta debomata ruwa.
"Babane ya kalleta yace ina zaki da bucket?"
"Cikin jin kunyar sir Aliyu tace inna zan dibar wa ruwa." Afusace baba yace wuce ki mayar Naha na,sum sum Hafsat ta wuce ciki.
"Baba ya kalli sir Aliyu yace Aliyu ya mutanan gidan?sir aliyu dke jin haushin anmayar masa da Hafsat dinsa baiwa,yace suna nan lfy."
Baba yace masha Allah Dede nan Hafsat ta dawo da tabarma ta shimfidawa sir Aliyu.
"Baba yakallesu yace Nina wuce", Aliyu kagaida gida sir Aliyu yace to baba,nan yafita."
Hafsat kuwa kanta na duk'e akasa batace komaiba.
"Ahankali sir Aliyu yace waini laifin menayi ne da baza'amun maganaba?"
Kuma kinki ki kalleni,agayamun sai inbada hakuri.
"""" d'agowa tayi bata kallesaba tace, ah ah babu komai ai baka laifi aguna.ajiy ar zuciya yyi yace to kalleni mana,dan tura baki tayi tace ni kunya nikeji,dan tunda yaganta da bucket sai taji ba dadi bataso hakan ba.tashi yyi tsaye yace to ni na tafi tunda bazaki kalleniba,da sauri ta d'ago dan cewa kada yatafi caraf suka had'a ido da shi,wani killer smile yasakarmata,da sauri tasa hannayenta ta rufe fuskarta tana dariya k'uri yyi mata yana kallonta ,dg bisani yace to ni dai yau kuma ake jima kunya ko?batare da ta kallesaba tace kayi hkuri bansan meyasa nake jin kunyarkaba.""";;
Kafin sir Aliyu yace wani abu har sunga wata k'atuwar mage ta shigo soron ,shamsu yabiyota dan yasan Hafsat na mugun tsoronta.ai tana ganinta tayi wani uban ihu da gudu tanemi hanyar guduwa duk ta rude shikuwa sir Aliyu mamaki yake wai sbd magen ko me Hafsat keyin wannan ihun?be auneba tafad'a jikin sa du mammiyya,cikin tashin hankali yad'agota yaga bata numfashi da sauri ya kwantar da ita kan tabarma ya nufi cikin gidan.
Shikuwa shamsu da yakoro mage ,ganin Hafsat ta suma yasa yyita dariya hade da Jan magen sukayi cikin gidan.
Sir Aliyu yana shiga ko sallama bbu yawuce gun da ake aje ruwa ya debo ze fito kenan Laure ta fito a toilet, tawani kurma uban ihu hade da cewa kwart....maganarce ta mak'alemata sabida mugun kallon tsanar da sir Aliyu yajefeta dashi hade da Jan doguwar tsuka yabar gidan.
Ai Laure saitayi tsit dan tun sadda sir Aliyu yadaki deeni Laure ke shayinsa.
Yana zuwa da mamaki yakalli senator mutumin da sai a tb yake ganinsa ko ajarida amma shine k'ofar gidan sa allah yasa lfy .
Senator da yalura mlm aminu yadan tsorata daganinsu k'ofar gidan sa,nan yasaka akayima mlm aminu bayanin dalilin zuwansu.
Nan mlm.aminu yakawo gaisuwa gun senator tare da cewa bari akawo ta barma sai yaje yataho damai anguwa.
Nan yashiga ciki yadauko tabarmi,Laure na tambayarsa lfy?
Yace yyi bak'i ne k'ofar gida,bejira amsartaba yafita.
Shewa tayi dan dama sotake yafita ta kwace furar da hafsat ke damawa suhad'a da tasu itada y'ayanta su sha.
Yana fita tahau tsinewa hafsat ta karbe furar tace kuma in ta sanar da baba sai tajama ta Sharrin dahar ta mutu bata mantawa,sannan ta jefeta da bucket tace taje ta d'ebo mata ruwa.
Bbu musu hafsat ta dauka tana kuka tasaka hijab har kasa ta fito da bucket a hannunta.
Ak'ofar gida kuwa baba bayan ya shinfida musu tabarma sun zauna bbu wulakanci ko k'yama ,mutum daya yabisa dan kiran me anguwa,yabarsu senator zaune nan gun.
Hafsat na fitowa ta tsaya asoro tana goge hawayanta dan ta lura da mutane awaje.
Senator dake zaune yana fessin k'ofar gidan yana kallon Wanda ke zaure,a idonsa yaga hafsat tana hawaye yaga kuma ta goge su ka kakaro murmushi kamar batayiba ta na niyar fitowa da bucket a hannunta.
Tana fitowa ya gansu da sauri ta xube k'asa ta gaidasu ta tafiyarta.
Shikuwa senator se yaji yarinyar taba sa tausayi dan yalura tanada damuwa amma ta boye aranta sannan kuma uwa uba tanada kamun kai da tarbiyya,atake wani abu yad'arsu aransa.
Akuma lokacin mlm aminu yadawo da mai anguwa,bbu bata lokaci sukayi magana da senator akan abinda yakawosu.
Bayan sun gama magana senator, yacewa yaransa suje sujirasa ,yakira mlm aminu kasancewar dazasuyi magana da mai anguwa yabasu wuri.
Bayan mlm.aminu yazo senator yakallesa yace ...
Share pls
[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿79&80
"Bayan mlm aminu yazo senator yakallesa yace dalilin dayasa na kiraka shine inason inyimaka tambaya2 dan Allah inkabani dama?" Cikin mamakinsa mlm aminu yace to y'allab'ai ina sauraronka, senator yace na farko !wata yarinya nagani ta fito da bucket y'arkace?mlm aminu yace eh y'ata ce,senator yacigaba da cewa anyimata miji?mlm aminu yace ah ah gsky.
Senator yace inbazaka damuba inaso kabani dama na nemawa d'ana aurenta.zaro ido mlm aminu yyi yace gsky y'allabai kafi karfinmu ,mu talakawa ne ,murmushi senator yy yace kada kadamu Dame kud'i da talaka duk Allah yyi su inde zakaba d'ana aurenta bbu matsala. Ajiyar zuciya mlm aminu yyi yace gsky bata gama karatuba yanzun aji6 take a makaranta. Senator yace inna fahimceka befi saura wata 6tagama secondary skul din ta,mlm aminu yace eh hakane.senator yace bbu damuwa intagama sai ya aureta inma zataci gaba sai tayi agidansa.mlm aminu yace to y'allab'ai nagode sosae amma zan tuntubi yarin yar tukum.
"Wani kat senator yamik'a masa yace gashi address dina ne dakuma personal number ta,nabaka dama kaje kayi bincike akanmu dan shi aure yanason bincike sannan duk shawarar daka yanke ka kirani."
Baba yakarb'a yyi masa godiya ,senator yabada rafar yan1000guda2 yace akaiwa baba,amma baba yak'i karba yace suyi hkuri wataran ya karba,bbu yadda basuyiba yak'i karba har sai da senator yace ya karba had'e da cewa ba amaida kyau baya maida kyauta se shaidan sannan ya karba had'e da shigewa gida.
Shikuma senator ya yarda cewa inde sir Aliyu ya auri yarinyar nan to zaiyi suruka ta kirki dan yalura basuda kwad'ayin abin duniya dan inda wanine uban be wani shawara Atake zai yarda.
****************
Bangaren su kamal kuwa har ansakesu sati biyu da suka wuce.har yyi yar kiba haskensa yadawo,kuma iyayansa sunyafemasa yadawo da aiki a camfanin mahaifinsa.
Ayanxun haka tafe yake a motarsa zashi office d'in sir Aliyu dan yaje yyi bincike kansa yaga no office dinsa.
Bayan ya isa yyi magana akasanar da sir Aliyu yanada bako,nan akace yashiga.
Yana shiga yyi sallama sir Aliyu da kansa dake duke ya amsa yad'ago dan ganin wanene?
Atake ya hade rai sakamakon kamal dayagani,atsawace yace get out of my office .
Da sauri kamal yaduka harda yan kwallansa ya hauba sir Aliyu hakuri dan gani yake kamar zai sake suburbud'arsa.
Kallonsa sir Aliyu yyi bbu yabo bbu fallasa,yace meke tafe dakai?
Da sauri kamal yace pls katai makeni kayafemun da abinda na muku kaida kanwarka dan girman Allah badanniba.
Kallonsa sir Aliyu yyi yaga eh da alama yashiryu.
Nan yace bbu komai zaka iya tafiya Allah ya yafemana baki daya,nan kamal yyi masa godiya ya fita.
______________
Zakiyya ce tsaye bakin titi tun dazu ta ke jiran driver yaxo yamayar da ita gida ,tunda yakawota gun saloon tace bayan 50 minit yadawo amma shiru,kasancewar bbu waya gunta Balle ta kira dan tunda abbansu yasa sir Aliyu yadaketa,yakarb'e mata waya da mota itada Mubarak, yahana ta zuwa ko ina saidai inta kama driver yakaita.
"Har gyale da saka k'ananun kaya,duk yahanata saima yasakata islamiya,cikin ikon Allah tafara shiryuwa dan yanzun haka ma hijab ce ajikinta.
Kamal dake driving hankali kwance dan yaji Dadi da sir Aliyu ya yafemasa.har ya wuce yadawo sbd wata yarinya dayagani atake yaji tamasa."
"Ahankali yyi parking yafito yanufeta."
Zakiyya dake tsaye taji anyi mata sallama, juyowa tayi dan ganin waye?har cikin ranta kamal yamata amma afili sai ta wani d'aure fuska ta ce mlm lfy ?
Kallonta yyi yace dan Allah inbazaki damuba muje narage miki hanya.
Kauda kanta tayi tace nagode ,yanzun driver zaizo ya mayar dani gd ,murmushi yyi yace muje ki zauna baya sai in zauna gaba kinga nazama driver dinki ko? Yafad'a had'e da wani langabe kai.
Atake kamal yabata dariya nan ta bisa ,yabud'e mata gaba ta shiga yaja motar,nandai suka daidaita Kansu.
Bayan kwana2
Mlm aminu ne zaune da Hafsat suna fira ad'akinsa.kallonta yyi yace Hafsat!tace na'am .
"" ahankali baba yace ina Neman wa ta alfarma agunki !da sauri Hafsat ta zaro ido tace nikuma baba tana nuna kanta?yace kwarai kuwa.da sauri tace bbu alfarma atsakanunmu saidai kabani umarni kawai nikuma Nayi biyayya. murmushi baba yyi hade da saka mata albarka yace komene nabaki umarni zakiyimun?da sauri tace eh ko menene.baba yace Alhmdllh, abinda zanbaki umarni saikin gama makaranta ne ,kin amince ko nafad'amiki yanzun ko sai lokacin?kallonsa Hafsat ta yi tace komenene babana ashirye nake da Nayi maka biyayya.
"Cikin jin Dadi baba yace to shikenan."
Bayan kwana3
Duk binciken da baba zaiyi gameda alh Suleiman da zuri'arshi yyi kuma yadace,wato alh sulaiman da d'ansa sunkai yadda kowanne mutum nagari zaiso had'a xuri 'adasu.
Bbu bata lokaci baba yakirashi yace ya amince .
Nan senator yaji Dadi sosai, tareda cewa zasu zo gobe nemawa sir Aliyu auren Hafsat.
Haka kuwa akayi senator yaturo magabatan sir Aliyu, kuma baba yabada aurenta ga reshi,sannan ansaka auren dasunyi SSCE da sati4 za'ayi bikin.
Baba yyi shiru be fadawa laureba itada Hafsat yabari sai lokacin yyi.
6angaren senator ma hakan take besanar da sir Aliyu ba yabari sai Hafsat ta yi SSCE tukum sai ya sanardashi tukum.
Yau Yakama Friday duk yau sir Aliyu yatashi da kewar Hafsat,ana tashi dg masjid yawuce yyi mata shopping sannan ya nufo anguwarsu.
Bayan yyi parking agaban gdn su yafito,akuma lokacin baba zai fita dg gidan,sir Aliyu da sauri yarusuna yana gaidashi cikin sakin fuska.
Baba yace Muje ciki aliyu,murmushi yyi yabi bayan baba...
Share pls
[1/7, 11:20 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Ina godiya ga dukkan masoyana aduk inda kuke kuyi hakuri masu yimun magana ta PC ko ta grps bana reply muna hidimane wlh ina gani kuma inajin dadi,wannan page din nayisane sbd farin cikin Ku.love u all anamugun tare🤝🤝.
🅿81&82
Suna shiga suka had'u da Hafsat asoro da bucket a hannunta zata debowa Laure ruwa.kasancewar Laure taga lokacin da baba yafita,tadau ka bazai dawoba yanzun shine tasaka Hafsat adole ta debomata ruwa.
"Babane ya kalleta yace ina zaki da bucket?"
"Cikin jin kunyar sir Aliyu tace inna zan dibar wa ruwa." Afusace baba yace wuce ki mayar Naha na,sum sum Hafsat ta wuce ciki.
"Baba ya kalli sir Aliyu yace Aliyu ya mutanan gidan?sir aliyu dke jin haushin anmayar masa da Hafsat dinsa baiwa,yace suna nan lfy."
Baba yace masha Allah Dede nan Hafsat ta dawo da tabarma ta shimfidawa sir Aliyu.
"Baba yakallesu yace Nina wuce", Aliyu kagaida gida sir Aliyu yace to baba,nan yafita."
Hafsat kuwa kanta na duk'e akasa batace komaiba.
"Ahankali sir Aliyu yace waini laifin menayi ne da baza'amun maganaba?"
Kuma kinki ki kalleni,agayamun sai inbada hakuri.
"""" d'agowa tayi bata kallesaba tace, ah ah babu komai ai baka laifi aguna.ajiy ar zuciya yyi yace to kalleni mana,dan tura baki tayi tace ni kunya nikeji,dan tunda yaganta da bucket sai taji ba dadi bataso hakan ba.tashi yyi tsaye yace to ni na tafi tunda bazaki kalleniba,da sauri ta d'ago dan cewa kada yatafi caraf suka had'a ido da shi,wani killer smile yasakarmata,da sauri tasa hannayenta ta rufe fuskarta tana dariya k'uri yyi mata yana kallonta ,dg bisani yace to ni dai yau kuma ake jima kunya ko?batare da ta kallesaba tace kayi hkuri bansan meyasa nake jin kunyarkaba.""";;
Kafin sir Aliyu yace wani abu har sunga wata k'atuwar mage ta shigo soron ,shamsu yabiyota dan yasan Hafsat na mugun tsoronta.ai tana ganinta tayi wani uban ihu da gudu tanemi hanyar guduwa duk ta rude shikuwa sir Aliyu mamaki yake wai sbd magen ko me Hafsat keyin wannan ihun?be auneba tafad'a jikin sa du mammiyya,cikin tashin hankali yad'agota yaga bata numfashi da sauri ya kwantar da ita kan tabarma ya nufi cikin gidan.
Shikuwa shamsu da yakoro mage ,ganin Hafsat ta suma yasa yyita dariya hade da Jan magen sukayi cikin gidan.
Sir Aliyu yana shiga ko sallama bbu yawuce gun da ake aje ruwa ya debo ze fito kenan Laure ta fito a toilet, tawani kurma uban ihu hade da cewa kwart....maganarce ta mak'alemata sabida mugun kallon tsanar da sir Aliyu yajefeta dashi hade da Jan doguwar tsuka yabar gidan.
Ai Laure saitayi tsit dan tun sadda sir Aliyu yadaki deeni Laure ke shayinsa.