Sashe 14
Nida Dalibata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan mlm buhari yaba senator labarin yadda sukaga sir Aliyu har suka kawosa asibiti,sannan yyimasu sallama yatafi,daddy dasu kabeer sun masagodiya sosai har get suka rakosa.
Daddy ransa yabaci matuka ,yak'agara Aliyu ya farfado yatambayeshi su waye suka masa haka.
Dan yadau alk'awarin ko suwanene sai sun hadu da hukunci mai tsanani agunsa.."""";;;;
Da misalin karfe 10:pm sir Aliyu yafarka,nan su daddy suka rufu akansa suna masa sannu da jiki,aka kira doctor yazo yasake dubasa.
Nan yace abasa tea mai kauri yasha,sannan yasha magani,zaisami karfin jikin sa.
Bayan anhada masa tea din daddy da kansa yabasa,sannan yasha magani ya kwanta.
Sai washe gari sannan daddy yatambayesa yahaka n yafaru?
Nan yakwashe komai yafada masa harda yadda yaso yyi rapping din Hafsat,saidai bai nuna ma Dadi cewaba yanada wata alak'a ta mutumci tsaninsa da Hafsat.
Ya nuna kawai yatai maketane matsayinta na daliba a skul din.
Ran Dadi yabaci matuk'a ,rai bace yakira Governor da parsonel number sa.
Yyi masa bayanin komai, shima ransa yabaci matuk,a,nan yacewa daddy yabasa 30 minit.
Sir Aliyu kuwa beso daddy yadau mstakiba,yaso ace da kansa yadauka dandai bayason musu da iyayansa.
Bayan minti30 governor yakira daddy yace ,nasaka ammin bincikensa ga takardunsa na aiki,shima dan KD ne Ashe,sannan nasa aba yansanda photonsa,cikin awa daya sukaiminshi police station.
In ankamashi dole yafito da sauran,nan daddy yyitawa Governor godiya ,daga bisani sukayi sallama.
Nan daddy yawuce gd dan shiryawa yaje police station din,yabarsu kabeer kafin su mommy da sa ada suzo.
Koda ya isa gd harsun shirya break fast cikin basket, nan daddy yalabarta ma mommy komai yace ,sai suwuce driver yakaisu asibitin.
Bayan sun iso, mommy da sa ad saida sukayi kuka sbd tausayin sir Aliyu.
Mommy ce ta taimaka masa yyi break fast, sannan yasha magani yakwanta ya lumshe ido, yana tuna in Hafsat ta sami lbari wacce irin damuwa zata shiga.
Azuciyarsa yace danabi shawararki,da hakan batafaruba,saida kikamun gargad'i banda yawan tsayawa ahanya, amma ba komai haka Allah yarubuta sai yafaru.
Nan mommy ta cewa su kabeer suje gd suyi wanka su dawo ,sannan su sukoma,turo baki saada tayi tace ,um um mommy nidai ina nan jinyar yaya..""";;;
******************
A skul kuwa mlm buhari yaje yasanar da principal da teachers ,gaba daya sun tausayawa sir Aliyu Kuma sunyi tir da halin kamal.
Nan akayanke shawarar ,after break teachers suje su duba jikinsa.
Haka kuwa akayi su kaje harda principal suka dubasa,cike da tausayawa sukabar asibitin suka dawo skul.
Anatashi dg class Hafsat ta ja Fatima danta rakota a staffroom.
Suna zuwa suka zagaya bakin window din da Mlm rabe yake suka gaidashi.
Bayan ya amsa,Hafsat tace wai mlm in sir kwana2 bamu gansa a skul din nanba.
Kallonta yyi yace eh wlh wani tsautsayi yasamesa yanzun haka yana a asibiti,munje dazu dubasa,amma anjima zankoma.
Wata mummunan fad'uwar gaba Hafsat ta ji sai maimaita inna lillahi wa inna ilaihir raju un kawai ta ke.
Har idanunta sun cika da kwallah,murya asarke tace ,wanne irin tsautsayine yasamesa harda kwanciya asibiti?
Nan mlm rabe yalabarta musu komai akan yadda abun yafaru.
Cikin damuwa suka bar gun gaba daya Hafsat tana cikin damuwa.
Banda hawaye da tsinewa kamal ba abunda take cikin muryar kuka takalli Fatima ta ce Nina jamasa da bai taimake ni gun kamalba dabazaosa ayi masa haka ba.
Fatima ta share mata hawaye tace ya isa haka ,dan Allah addu a yakamata kiyimasa ba kukaba.
Sannan kidaina alak'anta adalilinki hakanta faru,dama allah yaruta hakan saita faru kinji ki dena kuka dan Allah.
Nan taita rarrashinta har ta dena kukan suka wuce daki sukuku,jikiba Lakka...
Wannan page din na kine,aminiya k'awa yar uwa,bestie nah ameera marubuciyar ramin mugunta, nagode sosai da kulawarki gareni Allah yabar zumunci..😍😍😍
Share pls
[1/3, 2:25 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Gareku readers musammun yan cikin grps dina ,kuna bawa mutane number, harda wadanda basu daceba ,to wlhy duk wadda ta sake bada number ta bada ixininaba Allah ya isa ban yafeba.
🅿43&44
Haka Hafsat ta kasance ckin damuwa, alwalla tayi tje tayi sallah ta na hawaye tana masa adduar Allah yabashi lfy.
A area class kuwa principal ce ta kira mlm rabe tace yasami ss3 mutum 6 ss2 mutum 4 sushiga a skul bus ,sugano jikin sir Aliyu.
Nan yace to,yaje yazabi ss3 sannan yasa aka kira masa Hafsat yace tazo itada Fatima,Kuma tasami mutum2 a mate,zaaje duba sir Aliyu, cikin zumudi tace to, dama Neman hanyar dazata gansa take,nantaje bajimawa suka dawo su 4 nan suka shige mota, mlm rabe yajasu sai hospital.
Sunayin parking mlm rabe ya gargadesu ,dasu kama Kansu ,matsayinsu na students,suka amsa da to,Hafsat kuwa gabantane ke fad'uwa,harsuka shiga dakin da sir Aliyu yake. Akwance suka samesa yajinginada pillow abayansa,idonsa biyu, sada ce kawai dan momy taje gida tadawo kamar dg sama yagansu,saurin dubawa yyi yaga akwai Hafsat acikinsu ,aikoyahangeta rike da hannun Fatima daka kalli fuskarta kasan tana cikin damuwa ", lumshe idonsa yy yanaso su had'a ido taki yarda.
d'alibai ne keta gaishesa suna masa sannu da jiki,be kallesuba ,beyi maganaba yanadai daga musu hannu.""
Nan mlm rabe yace suje a mota sujirashi zaije ciki yaduba marasa lfy ,yadawo su tafi.
Nan suka mik'e dan fita ,da sauri sa,ada tarik'e hannun Hafsat ta ce ,kai sister kijira mana.
"Tsayawa tayi kanta naduke idanunta Taf da hawaye."""
Sir Aliyu yakalleta yace ,bazakimun maganaba!!
Da sauri ta d'ago kanta saiga hawaye,kallon sada yy fuska a tamke yace ke tashi kifita kin wani tsare mutane da ido,turo Baki tyi sum sum ta fita.
Kallonsa yamayar gun Hafsat cikin muryar marar lfy yace,zo kiji mana ,kinsan bansan yawan kukannan ko,ai nasami sauki,kidena banason ganin kina kuka kinji. Zama tayi kan kujerar da ke gefen gadon cikin muryar kuka tace yaya yajikin? Kallonta yyi bace bazan amsaba ,Bacin kina kallon wani guri kinamun magana bani kke kalloba, da sauri ta kallesa tace to nakalleka,murmushi yyi yace da sauki,amma kidena kuka addua zakimun kinji . ahankali tace ai inamaka wlh ko yanzun danayi sallah nayita maka addu a ai Kuma anjima da gobe da jibi duk zan cigaba da yima ka.""";;;;
"""" tabasa dariya sosai dan yalura nature dinta ne hakan,bada gangan takeba,shi inta nayin abu ganinta yake kamar yar7years or8."""
Murmushi yyi yace to nagode da addu arki kinjiko.
Kallonsa tayi kamar zatayi kuka ganin duk bandage gefen cikinsa,tace kayi hakuri dan Allah nasan nice najamaka hakan da kamal baiyi maka hakaba.kallonta yyi yace shittttttt,kada kisake cewa haka ai bawa bayawuce kaddararsa ,danhaka nadauki abun amatsayin kaddarata,kingane? daga kanta tayi alamar eh, yace yanzun kimun alkawari kobayan idona bazaki sake yin kukaba kin mun? Shiru tayi ,yace shikenan tunda tunda bazaki denaba,da sauri ta ce ai nadaina Kuma nayi alkawari,yace to zantambayi Fatima intafadamun kinyi kuka,zamu bata dake kinyarda,da sauri ta ce nayarda,kallonta yyi yace to tashi kije ga mlm rabe can yafito dg wancan room din,kada su tafi subarminke ko tawan, mak'e kafadarta tayi ita bazatajeba,lumshe idonsa yyi azuciyarsa yace ya salam,kafin yace wani abu mlm rabe yashigo yace Hafsat muje ko yakalli sir Aliyu yaga idonsa arufe yace oh yyi ma bacci kenan to muje ba musu Hafsat ta bisa ,awaye suka hadu da sa ada,nan sukayi sallama,Hafsat ta shiga mlm rabe yajasu,motar su Hafsat nafita motar mommy nakunno kai,bayan driver yyi parking tafito tare da mai aikinta dakaya ahannunta.""";;;
"""" nan suka shige dakin da sir Aliyu yake, suka sami dg shi sai saada."""
Nan mommy ta sallami me aikinta ta fita.
Mommy ta kalli sa ada ta ce, Auta munbar ki ke dayako?
Murmushi sa'ada tayi tace eh amma munyi baki d'aliban yaya sunxo dubiyarsa,harda ma k'awata Hafsat naso ki ganta wlh ,harfa kukan tausayin yaya tayi,kuma shine wai da yaya zaiyi magana da ita yace in.... Mugun kallo had'e da tarinda sir Aliyu yyi yahanata k'arasa maganarta.;;;;
Mommy ta ce masa sannu babana kona kira doctor ne?
Da sauri yace ah ah mommy ,normal nike kada kidamu.
Satar kallon mommy yyi yaga bashi take kalloba ,wata uwar harara ya aikawada sa,ada yanuna mata zasu had'u da shine...
""""" bangaren Dadi kuwa koda yashirya police station yanufa ,beyi minti 30ba saiga yan sanda da kamal yana daure da ankwa ga hannunsa duk bandage gunda sir Aliyu yayankesa.""";;;
Nan yansandan sukayi ta rusnawa suna kai gaisuwa gun senator.
Gaba daya kamal kansa yadaure dayaga senator, tambayar kansa yake to mutumin nan meye matsayinsa agun sir Aliyu.
Haka akaturasa asell dan sai abinda Governor da senator sukace ayi,zaayi.
Nan senator yakira governor yasanardashi,anxo da kamal.
Nan governor yakira commissioner na police din yace suganawa kamal azaba iri iri har saiya fito da sauran ,sai ahada dsu.
Ba bata lokaci commissioner yasa ayi yadda governor yabukata.
Duk Wanda yaga kamal alokacin saiya tausaya masa dan yadaku iya dakuwa kamar ransa zaifita."";;
Anan yasanarda inda sauransuke.
""" ba bata lokaci akazo dasu ,akacigaba daga inda akatsaya."""
Saida kamal yatabbatarda yadebo musuruwan dafa Kansu,ya yadda sir Aliyu yanada gata da daurin gindi ga manyan gwamnati.
"" ba akyalesuba saida suka kasa tashi tukum.
**** ***** *****
""" bayan sati daya ,alhmdllh sir Aliyu ya warke sai abinda ba,arasaba.""";;
Kamal kuwa alokacin inba farin sani kayimasaba bazaka ganesaba,dagashi har yaransa.
Sunyi ba'ki sun rame, dan yanzun haka suna gidan jarin.
""" sai sunyi xaman shekara 1 ,ammafa sunyi nadama ta gsky domin su jigata,Kuma sungane rayuwa."";;
A asibiti kuwa yau aka sallami sir Aliyu zaikoma gida ya ida jinyar acan.
Yasoma yakoma skul dan mommy da daddy sun hana.
Kwana10 dayyi bega hafsatba yyi kewarta da yawa jiyake kamar yaje a skul din yaganta.
Amma ya kudurta aransa tunda gobe jumaa,dg masjid saiya dauke hanya yaje,yaganta tunda baza a hanashi xuwa masjid ba.
"""" askul kuwa Hafsat har yar rama tayi ganin har yanzun shiru sir Aliyu be dawoba gashi batasake tambayar mlm rabe shiba.
Amma ta bar kukan kamar yanda tayimasa alkawari.
Da misalin 830:pm sir Aliyu ne da iyayansa ,sun gama dinner, mommy ta kalli daddy tace, amma babana bazaikoma skul din nanba ko?
Wata fad'uwar gaba sir Aliyu yaji jin zancen mommy, amma yyi shiru yaji mai daddy zaice.
Daddy yakalleta yace akan wanne dalili zaibar skul din?
Cikin mamaki mommy ta ce amma ai alh kaga abinda yafaru ,aiko?
Daddy ransa yabaci matuka ,yak'agara Aliyu ya farfado yatambayeshi su waye suka masa haka.
Dan yadau alk'awarin ko suwanene sai sun hadu da hukunci mai tsanani agunsa.."""";;;;
Da misalin karfe 10:pm sir Aliyu yafarka,nan su daddy suka rufu akansa suna masa sannu da jiki,aka kira doctor yazo yasake dubasa.
Nan yace abasa tea mai kauri yasha,sannan yasha magani,zaisami karfin jikin sa.
Bayan anhada masa tea din daddy da kansa yabasa,sannan yasha magani ya kwanta.
Sai washe gari sannan daddy yatambayesa yahaka n yafaru?
Nan yakwashe komai yafada masa harda yadda yaso yyi rapping din Hafsat,saidai bai nuna ma Dadi cewaba yanada wata alak'a ta mutumci tsaninsa da Hafsat.
Ya nuna kawai yatai maketane matsayinta na daliba a skul din.
Ran Dadi yabaci matuk'a ,rai bace yakira Governor da parsonel number sa.
Yyi masa bayanin komai, shima ransa yabaci matuk,a,nan yacewa daddy yabasa 30 minit.
Sir Aliyu kuwa beso daddy yadau mstakiba,yaso ace da kansa yadauka dandai bayason musu da iyayansa.
Bayan minti30 governor yakira daddy yace ,nasaka ammin bincikensa ga takardunsa na aiki,shima dan KD ne Ashe,sannan nasa aba yansanda photonsa,cikin awa daya sukaiminshi police station.
In ankamashi dole yafito da sauran,nan daddy yyitawa Governor godiya ,daga bisani sukayi sallama.
Nan daddy yawuce gd dan shiryawa yaje police station din,yabarsu kabeer kafin su mommy da sa ada suzo.
Koda ya isa gd harsun shirya break fast cikin basket, nan daddy yalabarta ma mommy komai yace ,sai suwuce driver yakaisu asibitin.
Bayan sun iso, mommy da sa ad saida sukayi kuka sbd tausayin sir Aliyu.
Mommy ce ta taimaka masa yyi break fast, sannan yasha magani yakwanta ya lumshe ido, yana tuna in Hafsat ta sami lbari wacce irin damuwa zata shiga.
Azuciyarsa yace danabi shawararki,da hakan batafaruba,saida kikamun gargad'i banda yawan tsayawa ahanya, amma ba komai haka Allah yarubuta sai yafaru.
Nan mommy ta cewa su kabeer suje gd suyi wanka su dawo ,sannan su sukoma,turo baki saada tayi tace ,um um mommy nidai ina nan jinyar yaya..""";;;
******************
A skul kuwa mlm buhari yaje yasanar da principal da teachers ,gaba daya sun tausayawa sir Aliyu Kuma sunyi tir da halin kamal.
Nan akayanke shawarar ,after break teachers suje su duba jikinsa.
Haka kuwa akayi su kaje harda principal suka dubasa,cike da tausayawa sukabar asibitin suka dawo skul.
Anatashi dg class Hafsat ta ja Fatima danta rakota a staffroom.
Suna zuwa suka zagaya bakin window din da Mlm rabe yake suka gaidashi.
Bayan ya amsa,Hafsat tace wai mlm in sir kwana2 bamu gansa a skul din nanba.
Kallonta yyi yace eh wlh wani tsautsayi yasamesa yanzun haka yana a asibiti,munje dazu dubasa,amma anjima zankoma.
Wata mummunan fad'uwar gaba Hafsat ta ji sai maimaita inna lillahi wa inna ilaihir raju un kawai ta ke.
Har idanunta sun cika da kwallah,murya asarke tace ,wanne irin tsautsayine yasamesa harda kwanciya asibiti?
Nan mlm rabe yalabarta musu komai akan yadda abun yafaru.
Cikin damuwa suka bar gun gaba daya Hafsat tana cikin damuwa.
Banda hawaye da tsinewa kamal ba abunda take cikin muryar kuka takalli Fatima ta ce Nina jamasa da bai taimake ni gun kamalba dabazaosa ayi masa haka ba.
Fatima ta share mata hawaye tace ya isa haka ,dan Allah addu a yakamata kiyimasa ba kukaba.
Sannan kidaina alak'anta adalilinki hakanta faru,dama allah yaruta hakan saita faru kinji ki dena kuka dan Allah.
Nan taita rarrashinta har ta dena kukan suka wuce daki sukuku,jikiba Lakka...
Wannan page din na kine,aminiya k'awa yar uwa,bestie nah ameera marubuciyar ramin mugunta, nagode sosai da kulawarki gareni Allah yabar zumunci..😍😍😍
Share pls
[1/3, 2:25 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Gareku readers musammun yan cikin grps dina ,kuna bawa mutane number, harda wadanda basu daceba ,to wlhy duk wadda ta sake bada number ta bada ixininaba Allah ya isa ban yafeba.
🅿43&44
Haka Hafsat ta kasance ckin damuwa, alwalla tayi tje tayi sallah ta na hawaye tana masa adduar Allah yabashi lfy.
A area class kuwa principal ce ta kira mlm rabe tace yasami ss3 mutum 6 ss2 mutum 4 sushiga a skul bus ,sugano jikin sir Aliyu.
Nan yace to,yaje yazabi ss3 sannan yasa aka kira masa Hafsat yace tazo itada Fatima,Kuma tasami mutum2 a mate,zaaje duba sir Aliyu, cikin zumudi tace to, dama Neman hanyar dazata gansa take,nantaje bajimawa suka dawo su 4 nan suka shige mota, mlm rabe yajasu sai hospital.
Sunayin parking mlm rabe ya gargadesu ,dasu kama Kansu ,matsayinsu na students,suka amsa da to,Hafsat kuwa gabantane ke fad'uwa,harsuka shiga dakin da sir Aliyu yake. Akwance suka samesa yajinginada pillow abayansa,idonsa biyu, sada ce kawai dan momy taje gida tadawo kamar dg sama yagansu,saurin dubawa yyi yaga akwai Hafsat acikinsu ,aikoyahangeta rike da hannun Fatima daka kalli fuskarta kasan tana cikin damuwa ", lumshe idonsa yy yanaso su had'a ido taki yarda.
d'alibai ne keta gaishesa suna masa sannu da jiki,be kallesuba ,beyi maganaba yanadai daga musu hannu.""
Nan mlm rabe yace suje a mota sujirashi zaije ciki yaduba marasa lfy ,yadawo su tafi.
Nan suka mik'e dan fita ,da sauri sa,ada tarik'e hannun Hafsat ta ce ,kai sister kijira mana.
"Tsayawa tayi kanta naduke idanunta Taf da hawaye."""
Sir Aliyu yakalleta yace ,bazakimun maganaba!!
Da sauri ta d'ago kanta saiga hawaye,kallon sada yy fuska a tamke yace ke tashi kifita kin wani tsare mutane da ido,turo Baki tyi sum sum ta fita.
Kallonsa yamayar gun Hafsat cikin muryar marar lfy yace,zo kiji mana ,kinsan bansan yawan kukannan ko,ai nasami sauki,kidena banason ganin kina kuka kinji. Zama tayi kan kujerar da ke gefen gadon cikin muryar kuka tace yaya yajikin? Kallonta yyi bace bazan amsaba ,Bacin kina kallon wani guri kinamun magana bani kke kalloba, da sauri ta kallesa tace to nakalleka,murmushi yyi yace da sauki,amma kidena kuka addua zakimun kinji . ahankali tace ai inamaka wlh ko yanzun danayi sallah nayita maka addu a ai Kuma anjima da gobe da jibi duk zan cigaba da yima ka.""";;;;
"""" tabasa dariya sosai dan yalura nature dinta ne hakan,bada gangan takeba,shi inta nayin abu ganinta yake kamar yar7years or8."""
Murmushi yyi yace to nagode da addu arki kinjiko.
Kallonsa tayi kamar zatayi kuka ganin duk bandage gefen cikinsa,tace kayi hakuri dan Allah nasan nice najamaka hakan da kamal baiyi maka hakaba.kallonta yyi yace shittttttt,kada kisake cewa haka ai bawa bayawuce kaddararsa ,danhaka nadauki abun amatsayin kaddarata,kingane? daga kanta tayi alamar eh, yace yanzun kimun alkawari kobayan idona bazaki sake yin kukaba kin mun? Shiru tayi ,yace shikenan tunda tunda bazaki denaba,da sauri ta ce ai nadaina Kuma nayi alkawari,yace to zantambayi Fatima intafadamun kinyi kuka,zamu bata dake kinyarda,da sauri ta ce nayarda,kallonta yyi yace to tashi kije ga mlm rabe can yafito dg wancan room din,kada su tafi subarminke ko tawan, mak'e kafadarta tayi ita bazatajeba,lumshe idonsa yyi azuciyarsa yace ya salam,kafin yace wani abu mlm rabe yashigo yace Hafsat muje ko yakalli sir Aliyu yaga idonsa arufe yace oh yyi ma bacci kenan to muje ba musu Hafsat ta bisa ,awaye suka hadu da sa ada,nan sukayi sallama,Hafsat ta shiga mlm rabe yajasu,motar su Hafsat nafita motar mommy nakunno kai,bayan driver yyi parking tafito tare da mai aikinta dakaya ahannunta.""";;;
"""" nan suka shige dakin da sir Aliyu yake, suka sami dg shi sai saada."""
Nan mommy ta sallami me aikinta ta fita.
Mommy ta kalli sa ada ta ce, Auta munbar ki ke dayako?
Murmushi sa'ada tayi tace eh amma munyi baki d'aliban yaya sunxo dubiyarsa,harda ma k'awata Hafsat naso ki ganta wlh ,harfa kukan tausayin yaya tayi,kuma shine wai da yaya zaiyi magana da ita yace in.... Mugun kallo had'e da tarinda sir Aliyu yyi yahanata k'arasa maganarta.;;;;
Mommy ta ce masa sannu babana kona kira doctor ne?
Da sauri yace ah ah mommy ,normal nike kada kidamu.
Satar kallon mommy yyi yaga bashi take kalloba ,wata uwar harara ya aikawada sa,ada yanuna mata zasu had'u da shine...
""""" bangaren Dadi kuwa koda yashirya police station yanufa ,beyi minti 30ba saiga yan sanda da kamal yana daure da ankwa ga hannunsa duk bandage gunda sir Aliyu yayankesa.""";;;
Nan yansandan sukayi ta rusnawa suna kai gaisuwa gun senator.
Gaba daya kamal kansa yadaure dayaga senator, tambayar kansa yake to mutumin nan meye matsayinsa agun sir Aliyu.
Haka akaturasa asell dan sai abinda Governor da senator sukace ayi,zaayi.
Nan senator yakira governor yasanardashi,anxo da kamal.
Nan governor yakira commissioner na police din yace suganawa kamal azaba iri iri har saiya fito da sauran ,sai ahada dsu.
Ba bata lokaci commissioner yasa ayi yadda governor yabukata.
Duk Wanda yaga kamal alokacin saiya tausaya masa dan yadaku iya dakuwa kamar ransa zaifita."";;
Anan yasanarda inda sauransuke.
""" ba bata lokaci akazo dasu ,akacigaba daga inda akatsaya."""
Saida kamal yatabbatarda yadebo musuruwan dafa Kansu,ya yadda sir Aliyu yanada gata da daurin gindi ga manyan gwamnati.
"" ba akyalesuba saida suka kasa tashi tukum.
**** ***** *****
""" bayan sati daya ,alhmdllh sir Aliyu ya warke sai abinda ba,arasaba.""";;
Kamal kuwa alokacin inba farin sani kayimasaba bazaka ganesaba,dagashi har yaransa.
Sunyi ba'ki sun rame, dan yanzun haka suna gidan jarin.
""" sai sunyi xaman shekara 1 ,ammafa sunyi nadama ta gsky domin su jigata,Kuma sungane rayuwa."";;
A asibiti kuwa yau aka sallami sir Aliyu zaikoma gida ya ida jinyar acan.
Yasoma yakoma skul dan mommy da daddy sun hana.
Kwana10 dayyi bega hafsatba yyi kewarta da yawa jiyake kamar yaje a skul din yaganta.
Amma ya kudurta aransa tunda gobe jumaa,dg masjid saiya dauke hanya yaje,yaganta tunda baza a hanashi xuwa masjid ba.
"""" askul kuwa Hafsat har yar rama tayi ganin har yanzun shiru sir Aliyu be dawoba gashi batasake tambayar mlm rabe shiba.
Amma ta bar kukan kamar yanda tayimasa alkawari.
Da misalin 830:pm sir Aliyu ne da iyayansa ,sun gama dinner, mommy ta kalli daddy tace, amma babana bazaikoma skul din nanba ko?
Wata fad'uwar gaba sir Aliyu yaji jin zancen mommy, amma yyi shiru yaji mai daddy zaice.
Daddy yakalleta yace akan wanne dalili zaibar skul din?
Cikin mamaki mommy ta ce amma ai alh kaga abinda yafaru ,aiko?