← Book details Ni Da Yaya Sadam Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 30

Sashe 23

Ni Da Yaya Sadam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

_'Kungiya d'aya tamkar da dubu, masu nazari da aiki da Iliminsu burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma nishad'antar da masoyanta._
__________________________________
_*Na kusa gama free peges duk mai bukatar cigaba da karanta littafin sai ta garzayo ta biya kudin kararu*_
*Free Pege17*
Wanke bakinta tayi da brush sannan ta daura alwala ta fito ta shimfida dadduma hijab ta zura ta tayar da sallah ta jima tana addua kafin ta kwanta bacci me nauyi ya dauketa.....Sai da gari ya fara haske sannan ya shigo gidan....Ganin tana bacci yasa ya tsallaketa ya nufi toilet din yayi uzurinsa ya fito kan bed ya nufa ya kwanta rigingine yana kallon rufin dakin bacci yake sonyi yaji motsinta idanunta da alamun bacci take kokarin hawa bed din da sauri yaja gefe yana kallonta taja bargo ta rufe kafafunta da alama bacci takeji sosai.
Fuskarta ya tsurawa ido yana kallo Yarinyar tana da kyau sai da tayi 'kankanta wata zuciyar tace masa sau nawa ana yiwa yara aure irinta kuma su zauna lafiya har kaga an haihu....."Tabbas hakane " yafada a ranshi to ammafa shi duk da haka yana jin tsoron haikewa yarinyar kar yaje ya had'ata da wata lalurar shiyasa yake so tayi 'kwari tukkuna.....Le'bunanta ya tsurawa ido yana kallonsu cike da sha'awa wai yanzu wannsn 'yar ficiciyar itace matarsa wanda yana gani da wata babbar macen ce da tuni ya kawar da kwadayinsa na shekara da shekaru.

Bacci takeyi sosai amma duk ta matso jikinsa tana nani'karsa, shi kuma sai matsawa yake yana ture ta, tana sake matsowa tsawa! ya buga mata"Ke! meye hakane."!? ta bude idonta dake cike da bacci.... ganin idanunta a lumshe ya sanya duk wata sha'awarshi ta tashi yayi saurin mikewa zaune yana hararata"Idan ba bacci xakiyi ba to ki saurara haba! mutum da dakinsa anzo an hanashi ya huta."
Turo baki tayi gaba ya dauke kansa tare da jan karamin tsaki ya koma ya kwanta yana kallon cilling shi kadai yasan abinda yake damunsa mamaki yake wai yarinya kankanuwa tana nema ta burkita masa lissafi ko Halima da take cikkakiyar mace bata ya mutsa masa lisaafi ba sai wannan yar k'ank'anuwar.

Sayyada na sani ta dinga matsawa har sai da ta dangane da inda yake ta d'ora kanta a kirjinsa ta cigaba da lumshe idonta takaici da 'bacin rai suka dameshi ya lura yarinyar fitinanniya ce kuma bata jin tsoro yanzu a wannan zamanin yarinya 'kan'kanuwa kamar sayyada har ta san ta kai kanta gurin miji......kyaleta yayi kawai kanta a kirjinsa haka bacci ya daukeshi sai da taji saukar numfashinsa sannan ta bude idonta ta tsira masa ido tana kallo Allah da ya hallice ta ya zuba mata 'kaunar Sadam! tana fatan tayi rayuwa mai tsayi tare dashi sannan tana addua Allah yasa ya sota kamar yanda take sonsa.....Bacci gagararta yayi ta lalace gurin kallonsa sai da ta gaji don kanta sannan ta mike taje tayo wanka ta shirya jikinta tsaf turarasa masu tsada ta dauka duk ta feshe a jikinta mayafi ta yafa ta sanya takalmi plate ta nufi bangaran su Hajiya.

Hajiya Fatsima na kicin ita da mai aikinta suna aikin break fast ta shiga palon ta zauna Hjy Fatsima ta fito daga kicin ta ganta a zaune sakin fuska tayi sosai Sayyada ta sakko har 'kasa ta gaisheta Hjy Fatsima ta amsa a sake tana tambayar ta gajiyar biki.Murmushi kawai tayi.

Aunt Luba ce ta fito da shirin zuwa asibiti ta zauna kan kujera suka gaisa Sayyada tace."Aunty Luba da muje in raka ki asibitin ko." Tace"Karki damu Sayyada Sulaiman ne zai zo. yanzu ya daukeni." Tace."To aunty bari in kar'bo miki break fast kiyi ko." Aunty Luba tace"Nagode kanwata." Tare sukayi bresk fast din aunty luba na tsokanarta amarci ita dai ba tace komai sai dariya kawai take.
Sulaiman ne ya shigo cikin kananun kaya yayi kyau sosai hannunsa rike da key na mota, Sayyada sai fara'a take yi "Yaya Sulaiman sannu." ya zauna kusa da ita yana amsawa tare da fadin"Ina angon naki."? hannu tasa ta rufe fuska murmushi yayi yana danne 'bacin ran dake taso masa.

Hajiya Fatsima ta fito daga kicin ganin Sulaiman a zaune sai ya bata mamaki tace"Yaushe ka dawo gari."? Yace."Jiya na shigo da daddare munyi waya da Luba ashe bata fada miki ba." Luba tace"Mamah naga dare ne shiyasa ban sanar dake ba." Hjy Fatsima ta zauna suna gaisawa yace."Luba tayi min waya da safe wai bata jin dadi dole sai taje asibiti." Hjy Fatsima tace"To in banda abinka mace me tsohon ciki kamar wannan yaushe zaka sameta da lafiya." Yace."Allah dai ya raba lafiya."Ameeen suka ce gabad'aya. A gurguje suka kammala karin kummalon sannsn suka wuce asibitin Sayyada ta gyara gurin ta koma ta zauna Hjy Fatsima tace"To ai sai ki had'a kayan karin ki kaiwa mijin naki ko Sayyada." Tace."Ai bacci yake."Tace"Eh ki had'a komai ki kai masa kinga idan ya tashi sai ya gani." Tace"To Mamah." Kicin ta shiga ta hada komai cikn kwando ta dauka ta nufi bangaran nasu.

Koda ta shiga dakin har yanzu bacci yake ya rungume pillow 'kam! ya sanya wani a tsakiyar 'kafafunsa daga ni baccin a takure yakeyinsa.....Kwandon ta aje ta matsa jikin bed din tana jan pillows din ya ri'ke 'kam! yana sauke ajiyar zuciya......"Yaya Sadam!!!! Yaji muryarta ta daki dodon kunnensa firgigit ya mike zaune yana kallonta da jajayen idanunsa wanda suke dauke da tsabar fitina mafarki yake gashi yana sex da ita yana jin wani irin nishadi wanda har yake mamaki ashe zai iya samun gamsuwar da yake so da ita.

Ita kuma ganin yanda kwayar idonsa ta sauya sai taji tsoro ta dauke kanta da sauri.....A hard'e! yace."Waye yace kizo ki tashe ni ina baccina mai dad'i!!!! Tace."Mamah ce tace in zo in tasheka ka karya." Yace."karya kike mamah tasan ba'a tashina idan ina bacci."
Sai ta d'auke kai tana turo bakinta wannan d'abi'ar tace zu'baro baki......Girgiza kai yayi yace."Wuce ki bawa mutane guri." Matsawa tayi ta jingina da bango(garu) "Cewa nayi ki fita a dakin malama." 'Kin fita tayi ya dinga magana tana jinsa tayi shiru dalilin da yasa baya so ya tashi a gabanta saboda yasan sandar girmansa a mi'ke take shiyasa baya so ta gani ya lura yarinyar 'yar bin 'kwakkwafi ce......Yace."Bakiji abinda nace ba ko."!? "To wai me na tsare maka ne ga hanya nan fa na baka ka wuce dole sai kace sai na fita daga dakin."!! 'Kwafa yayi ya yunkura ya mike!!! aikuwa karaf! idanunta ya sauka kan abinda yake 'boyewa, hannu tasa ta toshe bakinta sai kace wacce taga gagarimin abu........Sai ta dauke kanta tana d'an kumshe dariya Takaici tamkar ya kasheshi wai shi wannan yarinyar takewa rashin mutunci ko da yake to me zai 'boyewa sayyada dama ta riga ta gama ganin girmansa......Yana daf da shiga toilet din ne ya jiyo muryarta tana fad'in" Gaskiya Yaya Sadam! ka nemi magani baka da lafiya ta'b!!!!!!."""" bai ce mata komai ba ya shige amma ya cika da mamakin jin furucinta wato shine ma bashi da lafiya kenan aikuwa sai yaci ubanta zai nuna mata garau! yake zata gane shayi ruwa ne.....Wanka yayi ya fito fuskarsa a daure tamau!! tana ta kallon fuskar tana kumshe baki.....Ya mutsika basilin turare ya fesa ya kawo sabuwar jallabiya yasa still yana jiyowa yaga tana masa dariya hade da gumtse baki......Cikin fusata yayo kanta da gudu ta ruga palon tana kyakyatawa......Ya tsaya tsakiyar dakin hade da rike kugu yana mamaki! gyada kansa yayi ya koma ya zauna kasan kafet da kansa ta hada abincin yaci ya koshi ya ture kwanikan kana ya mike domin gaida iyayensa.

Koda ya isa bangaran iyayen nasa abin da ya gani ya 'bata masa rai Sayyada da Sulaiman kujera d'aya 2sitar suna zaune suna hira ita kuma Luba na kwance tsakiyar kafet tana kallonsu jefi jefi tana sa musu baki....Da kyar ya daure ya isa inda suke hannu ya mi'kawa Sulaiman d'in suka gaisa babu yabo babu fallasa, ya zare hannunsa tare da watsa mata wani irin kallo....Jikinta ne yayi sanyi sai ta rage dariyar da takeyi ta shiga hankalinta.... Dakin mahaifiyar tasu ya nufa suka gaisa sai ya lura da ita kamar bata son su hada ido don haka bai ja wata doguwar magana ba ya fito.....Ba tare da ya kalli inda suke ba ya kama hanyar fita yana ji Luba na masa wasa bai tanka mata ba mugun haushin mijinta yake ya rasa gane me yake damun Sulaiman son matansa yayi idan da yana daukar Sayyada 'yar uwarsa to yanzu kuma da take auransu ai ya kamata ya kama kansa tunda yanzu kamar a matsayin suruka take a gurinsa. amma saboda tsabar zubar da girma ya zage yana dariya da ita.........Harabar gidan ya zauna gurin hutawa yana duba sa'kwanni abokanshi, Captain Habu ya kira shi a waya cewar ya fito yanzu yanzu yanzu labari ya same su cewar an samu wani d'an boko haram! ya shigo kasuwar bacci kuma ana zargin anan ya kwana cikin tasha." Daga jin wannan magana sai yayi zumbur ya mike bangaransa ya nifa domin shiryawa....Tsaf ya shirya jikinsa da kayansu na sojoji ya fito, Sayyada na ganinsa cikin kayan aiki sai gabanta ya fad'i! Sulaiman yace."Ya dai naga kayi shirin fita aiki kai ko d'an hutun amarcin ma baka dauka ba." Wani irin kallo ya watsa masa kamar ya gargad'e shi sai kuma ya fasa.

Hajiya Fatsima tace"Da'alama aikine ya tashi yanzu." Yace."Eh mamah nan ya zauna ya fada mata halin da ake ciki.....Sayyada dajin wannan magana sai ta fashe da kuka"Yaya Sadam! don Allah kar kaje kar su kashe ka."!! Palon yayi shiru.....Aunty luba tace."Wallahi nima jikina yayi sanyi Sadam! ya mike da fad'in"Addua kawai zaku dinga yi mana." Ganin ya nufi hanyar fita ya sanya sayyada ta ruga a guje ta rungumeshi ta baya tana kuka........Wannan lokacin Sulaiman ji yayi tamkar ya harbe Sadam! saboda kawai sayyada ta rungume shi wai shin shi me Sadam! yafi shine ? da Sayyada take sonsa, hakika yana jin bala'in ciwo a cikin zuciyarsa son da yakewa Sayyada yayi yawa kuma yanzu ya tabbatar da cewar tayi masa nisa tunda ta kasance matar 'kaninsa.
Chapter 23 · 0% Book details