Sashe 19
Ni Da Yaya Sadam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Free Pege15*
Ganin irin abinda takeyi ne yasa yayi saurin ingijeta daga jikinsa sai ta sake ma'kaleshi tana 'kara ri'ke masa wuya, hankali a tashe ya fara lalubar wayarshi kan gadon ya samu ya dauka ya kunna haske yana kallon yanayin fuskarta sai gabanshi ya fad'i! "Yanzu kamar wannan yarinyar Sayyada har ta san wani abu."? wai tambayar kansa yake yana mamaki! Tureta yake tana 'kara shigewa jikinsa gadon 'karfe na Baba Ladidi sai 'ki!-'ki! yake Sadam! takaici ya isheshi bai san sanda ya waska mata mari ba, da sauri ta dawo hayyancinta ta bishi da kallo idanunta duk sun wani jirkici sauka yayi daga gadon yana gyara wuyan rigarsa Harara yake watsa mata yace." Banza fitinanniya kawai."! Sayyada tasa kuka tana dafe kumatun ta ashe dama ba mafarki takeyi ba da gaske ne Sadam! ne!! yake mata wasa da sassan jikinta da 'karfi tace"Bani ce fitinanniya kaina kuma Allah ya isa." Karaf! a kunnan Baba Ladidi dama bata da dogon bacci tun lokacin da gadon yake motsi ta farka to bata damu ba saboda tasan wataran Sayyada haka take da motsu-mutsu in tana bacci.....Da sauri ta kunna tochilight dinta ta mike dakyar ta kama hanyar dakin.....Dai-dai wannan lokacin shi kuma ya koma inda take yana fad'in"Don Ubanki wa kikewa Allah ya isa."? tana kuka tace"To me yasa zaka shigo dakin da daddare har ka ta'ba min jiki." Gabansa ya fad'i! cikin hantara yace."A'ina na ta'ba miki jiki sharri Shari zakiyi min ke baki da wani abu da zaki rud'e ni dashi." Ganin yana nema ya mai da ita sauna sai tace"Wallahi 'karya kake."! aikuwa ya sanya bayan hannunsa ya gwa'be mata bakinta wanda yayi dai-dai da shigowar Baba Ladidi tace",Ashsha! ashe dai masifar bata kwanta ba Sadam! me ya shigo da kai." ? Cikin rashin abin fad'a yace."Ki tambaye ta." Sai ya kama hanya zai fita. Sayyada na kuka tace"Wallahi Baba kar ki barshi ya fita bashi da gaskiya." Baba Ladidi tace."Ai naga alama ba sai kin fad'a ba, in banda jaraba me zai shigo dashi dakin nan da wannan daran." Sadam! na jinsu suna surutai ya kama hanya ya fita bai ce masu komai ba.
Baba Ladidi ta kalli Sayyada duk a firgice gashin kanta duk ya tuje tace"Ki fad'a min gaskiya ko wani abu yayi miki domin ban yarda dashi ba." Tace"Babu abinda yayi min kawai ya shigo duba fulas din shayi ne wai zai sha sai nace masa ai baki dafa ba shine yake ta masifa." Baba Ladidi ta sauke ajiyar zuciya tana d'an 'kara naxarin d'akin da ita kanta Sayyadar tace"To ki kwanta sai da safe amma don Allah ki daina biye masa kuna fad'a ko kin manta aure za'ayi muku kiyi masa biyayya." Tace"To insha Allahu baba." Tare suka fito Baba Ladi ta koma shimfidarta ta kwanta ita kuma ta dauki buta ta nufi bandaki. Ko da wasa ba taji motsin mutum a ciki ba sai da ta tura sannan ta ganshi tik yana wanka Allah yasa babu haske sosai amma duk da haka taga abinda ta gani....Cikin razana ta saki 'kofar ta koma da baya tana zare ido....Kaciyarsa da ta gani a mi'ke shine abinda yayi masifar razana ta to me hakan yake nufi? ita dai tasan ba haka kaciyar maxa take ba to shi tashi ya akai take a tsaye!? babu me bata wannan amsar sai gabanta ya dinga fad'uwa cikin ranta tace"Kila bashi da lafiya ne sai kawai taji tausayinsa addua take masa Allah ya bashi lfy.
Tana nan tsaye ya fito daga shi sai dogon wando da singlet fuska a daure yazo ya gifta ta ya wuce ko da wasa taki dago kanta su had'a ido..... tana ganin shigewarsa ta afka bandakin ko addua ba tayi ba....Wandonta ta cire tayi fitsari tasa hannu tana tsarki kawai sai taji tana wanko wani abu mai yau'ki ta dinga wankewa sai da ta daina jin yau'kin abun a hannunta sannan ta hakura ta fito jikinta duk a sanyaye daki ta nufa ta cire wandon ta sauya wani kana ta nemi guri ta kwanta ta rungume pillow tsananin sha'awa na damunta wanda ita takasa tantance menene da kyar bacci ya dauketa .......To shima nasa 'bangaran hakane yayi ta fama da joystick dinshi dan ta mi'ke masa sosai kawai yana tunano yanayin da ya shiga lokacin da ya had'a jiki da yarinyar taushin fatarta da yanayin yanda ta dinga narke wa a jikinsa tana mutsika shi shine abinda yake daga masa hankali dalilin kenan da ya sanya joystick din taki kwanciya haka ya dinga mirgin mirgin kan katifa yana lumshe ido gagarimar sha'awa ce ta taso masa sha'awa ta shakara da shekaru Sadam ya sha wahala a cikin daran nan kafin ya samu ya dawo norml bacci me nauyi ya dauke shi......Sai kusan shida na safe ya tashi don ba yanda Habu baiyi dashi ya tashi suje masallaci ba ya kasa tashi saboda baccin dake kansa Yana idan da sallahar ya fita suka gaisa da kawu Tanko kana ya shiga sauran 'kofofin suka gaisa da jama'a tare da yi musu sallama.....Koda ya dawo kofar su Baba ladidi sai ya tarar ta dora tukunyar kunu kan kurfoti baiyi magana ba ya dauko bokiti ya juye ruwan sai wani shan kunu yake yaje ya sanar da Habu ya fito yayi wanka a cewarsa baya so ko minti ashirin su kara a garin.....Captain Habu ya fito da shirin wanka Shi kuma ya kuma ciko tukunyar da ruwa ya dora kan wuta yaja ya tsaya had'e da rungume hannu a kirjinsa kafatanin hankalinsa na kan ruwan da ya dora kan wuta yaji motsi a bayansa....Sayyada ce ta fito da kai buyaya! da riga iya gwiwa yaji wani bala'in takaici ya kamashi dauke kai yayi daga kanta, Tana magagin bacci ta dauki buta cike da ruwa zata afka bandaki......Razananniyar tsawa! ta buga mata! sai butar ta fad'i! da sauri taja ta watsatsake! ta tsaya tana kallonsa....Ya dinga maka mata harara kafin ya ya mutsa fuska yace."Mahaukaciya me bankad'a band'aki babu tambaya to da akwai mutum a ciki." Sai tayi saurin kallon kofar 'bandakin taji motsin ruwa.....Jiki a sanyaye ta aje butar zata koma daki domin tayi bala'in jin haushin sunan da ya kirata dashi wai mahaukaciya!!! Ya dinga watsa mata wani irin kallo yana ya mutsa fuska haka ta shiga dakin Baba ladidi ita kuma ta fito da karamin bokiti cike da gasarar kunu sai ta ganshi a tsaye tace"A'a gadi aka bakane na ganka a tsaye ko da yake na manta kai yanzu ko shekara zakayi a tsaye ba damuwa zakayi ba." Shiru yayi mata tazo ta bude tukunya tana fad'in"Nasab ruwan har ya gaji da tafasa ma." Tana budewa taga kurmemen ruwa a tunkuya kuma baiyi zafin kirki ba....."Da alama dai kaine ka juye ruwan zafin nan ko."!? tafada bayan ta aje abun dake hannunta.....a dakile yace."Captain Habu na juyewa yana wanka wannan ma da kika dora ni zanyi dashi. da wuri zamu dauki hanya." Tace"To to! ko dana naji! amma dai ai ka bari ku karya tukkuna sai ku tafi daka bari an fara dama kunun." Shiru yayi mata sai ta wuce ta dauko daya kurfotin ta zuba gwayi ta hada wuta tana fad'in"Miskili kafi mahaukaci ban haushi ta inda Sulaiman yafi ka kenan." Sadam! na jinta ya share Baba marka ta fito da carbi a hannunta da alama lazimi take suka gaisa ta nemi guri ta zauna Baba Ladidi tace"Kina jina da wannan bahagon mutumin ko? Baba marka tace"Ina jinku ai naji yana yau zasu koma." Baba ladi tace"Tabbas gashinan ai a tsaye da bamu tashi da wuri ba da sai dai muga gidan wayam! sun tafi sai kace wanda ake kora." Shi dai Sadam baice komai ba Captain Habu na fitowa ya juye ruwa ya shiga wanka Captain Habu ya shirya tsaf ya fito suka gaisa dasu Baba ta zuba masa kunu mai zafi cikin jug da kosai mai zafi cikin wata samira tace "Ka karya a nutse kafin ya fito abokin naka."
Tsaf! ya fito cikin milk din yadi kashmir wanda akayi masa d'in *Kufta* yadin yayi masa kyau sosai ya gyara sumar kanshi dama shi ba ma'abocin sanya hula bane yana fitowa tsakar gidan ya d'umame da kamshin turare Sadam! ma'abocin turare ne kasancewar sa mutum mara son wari ko wane iri yana da tsafta ta ban mamaki farcensa ma abin kallo farare tas tas dasu, A nutse duk ya gaishesu yanzu fuskarsa ta d'an sassauta ba kamar d'azu ba Baba Marka ta had'a masa abun kari sannan ta zubo musu farfesun su na jiya katon plate sai turiri yake tamkar yanzu akayi ta kawo masu manya manyan gurasa masu kyau da taushi.....Kunun yasha sosai bai kalli inda kosai yake ba sai ya hau yagar gurasar yana dangwala da miyar yana ci sosai girkin tsofaffin yake masa dad'i shiyasa komai zasu dafa su bashi yake ci ba tare da wani 'kyan'kya mi ba........Ta fito daga d'aki tana cika tana batsewa tayi wanka tsaf da shirin zuwa isilamiyya suka gaisa da Captain Habu a mutunce Sadam! yayi tsammanin yarinyar zata gaishe shi sai yaji shiru ransa ya 'baci ya lura Sayyada ta gama raina shi da yawa har ta gaisa da abokinsa shi ta kasa gaisawa dashi ya cika ya batse ko da wasa bai kalli inda take zaune ba tana karyawa suna hira da Habu ta saki jiki sai 'babbaka dariya takeyi...........Yana kammalawa ya mike ya shiga masaukinsu minti biyar ya fito da jakar kayansu ya kulle dakin key din ya mikawa Baba ladidi Ya kalli Captain Habu a tur'bune yace."Idan ka gama zubda girman sai ka taso mu tafi ko." ! Captain Habu ya mike yana murmushi yayiwa su Baba sallama addua suke Allah ya tsare hanya.....Sadam! ne a gaba yana tafiya sahunsa na dukan 'kasa kamar wanda zai rusa gini saboda zafin nama. shi kuwa Captain Habu sai da ya tsaya sukayi sallama tsaf da su Baba sannan ya bi bayansa.
Ganin irin abinda takeyi ne yasa yayi saurin ingijeta daga jikinsa sai ta sake ma'kaleshi tana 'kara ri'ke masa wuya, hankali a tashe ya fara lalubar wayarshi kan gadon ya samu ya dauka ya kunna haske yana kallon yanayin fuskarta sai gabanshi ya fad'i! "Yanzu kamar wannan yarinyar Sayyada har ta san wani abu."? wai tambayar kansa yake yana mamaki! Tureta yake tana 'kara shigewa jikinsa gadon 'karfe na Baba Ladidi sai 'ki!-'ki! yake Sadam! takaici ya isheshi bai san sanda ya waska mata mari ba, da sauri ta dawo hayyancinta ta bishi da kallo idanunta duk sun wani jirkici sauka yayi daga gadon yana gyara wuyan rigarsa Harara yake watsa mata yace." Banza fitinanniya kawai."! Sayyada tasa kuka tana dafe kumatun ta ashe dama ba mafarki takeyi ba da gaske ne Sadam! ne!! yake mata wasa da sassan jikinta da 'karfi tace"Bani ce fitinanniya kaina kuma Allah ya isa." Karaf! a kunnan Baba Ladidi dama bata da dogon bacci tun lokacin da gadon yake motsi ta farka to bata damu ba saboda tasan wataran Sayyada haka take da motsu-mutsu in tana bacci.....Da sauri ta kunna tochilight dinta ta mike dakyar ta kama hanyar dakin.....Dai-dai wannan lokacin shi kuma ya koma inda take yana fad'in"Don Ubanki wa kikewa Allah ya isa."? tana kuka tace"To me yasa zaka shigo dakin da daddare har ka ta'ba min jiki." Gabansa ya fad'i! cikin hantara yace."A'ina na ta'ba miki jiki sharri Shari zakiyi min ke baki da wani abu da zaki rud'e ni dashi." Ganin yana nema ya mai da ita sauna sai tace"Wallahi 'karya kake."! aikuwa ya sanya bayan hannunsa ya gwa'be mata bakinta wanda yayi dai-dai da shigowar Baba Ladidi tace",Ashsha! ashe dai masifar bata kwanta ba Sadam! me ya shigo da kai." ? Cikin rashin abin fad'a yace."Ki tambaye ta." Sai ya kama hanya zai fita. Sayyada na kuka tace"Wallahi Baba kar ki barshi ya fita bashi da gaskiya." Baba Ladidi tace."Ai naga alama ba sai kin fad'a ba, in banda jaraba me zai shigo dashi dakin nan da wannan daran." Sadam! na jinsu suna surutai ya kama hanya ya fita bai ce masu komai ba.
Baba Ladidi ta kalli Sayyada duk a firgice gashin kanta duk ya tuje tace"Ki fad'a min gaskiya ko wani abu yayi miki domin ban yarda dashi ba." Tace"Babu abinda yayi min kawai ya shigo duba fulas din shayi ne wai zai sha sai nace masa ai baki dafa ba shine yake ta masifa." Baba Ladidi ta sauke ajiyar zuciya tana d'an 'kara naxarin d'akin da ita kanta Sayyadar tace"To ki kwanta sai da safe amma don Allah ki daina biye masa kuna fad'a ko kin manta aure za'ayi muku kiyi masa biyayya." Tace"To insha Allahu baba." Tare suka fito Baba Ladi ta koma shimfidarta ta kwanta ita kuma ta dauki buta ta nufi bandaki. Ko da wasa ba taji motsin mutum a ciki ba sai da ta tura sannan ta ganshi tik yana wanka Allah yasa babu haske sosai amma duk da haka taga abinda ta gani....Cikin razana ta saki 'kofar ta koma da baya tana zare ido....Kaciyarsa da ta gani a mi'ke shine abinda yayi masifar razana ta to me hakan yake nufi? ita dai tasan ba haka kaciyar maxa take ba to shi tashi ya akai take a tsaye!? babu me bata wannan amsar sai gabanta ya dinga fad'uwa cikin ranta tace"Kila bashi da lafiya ne sai kawai taji tausayinsa addua take masa Allah ya bashi lfy.
Tana nan tsaye ya fito daga shi sai dogon wando da singlet fuska a daure yazo ya gifta ta ya wuce ko da wasa taki dago kanta su had'a ido..... tana ganin shigewarsa ta afka bandakin ko addua ba tayi ba....Wandonta ta cire tayi fitsari tasa hannu tana tsarki kawai sai taji tana wanko wani abu mai yau'ki ta dinga wankewa sai da ta daina jin yau'kin abun a hannunta sannan ta hakura ta fito jikinta duk a sanyaye daki ta nufa ta cire wandon ta sauya wani kana ta nemi guri ta kwanta ta rungume pillow tsananin sha'awa na damunta wanda ita takasa tantance menene da kyar bacci ya dauketa .......To shima nasa 'bangaran hakane yayi ta fama da joystick dinshi dan ta mi'ke masa sosai kawai yana tunano yanayin da ya shiga lokacin da ya had'a jiki da yarinyar taushin fatarta da yanayin yanda ta dinga narke wa a jikinsa tana mutsika shi shine abinda yake daga masa hankali dalilin kenan da ya sanya joystick din taki kwanciya haka ya dinga mirgin mirgin kan katifa yana lumshe ido gagarimar sha'awa ce ta taso masa sha'awa ta shakara da shekaru Sadam ya sha wahala a cikin daran nan kafin ya samu ya dawo norml bacci me nauyi ya dauke shi......Sai kusan shida na safe ya tashi don ba yanda Habu baiyi dashi ya tashi suje masallaci ba ya kasa tashi saboda baccin dake kansa Yana idan da sallahar ya fita suka gaisa da kawu Tanko kana ya shiga sauran 'kofofin suka gaisa da jama'a tare da yi musu sallama.....Koda ya dawo kofar su Baba ladidi sai ya tarar ta dora tukunyar kunu kan kurfoti baiyi magana ba ya dauko bokiti ya juye ruwan sai wani shan kunu yake yaje ya sanar da Habu ya fito yayi wanka a cewarsa baya so ko minti ashirin su kara a garin.....Captain Habu ya fito da shirin wanka Shi kuma ya kuma ciko tukunyar da ruwa ya dora kan wuta yaja ya tsaya had'e da rungume hannu a kirjinsa kafatanin hankalinsa na kan ruwan da ya dora kan wuta yaji motsi a bayansa....Sayyada ce ta fito da kai buyaya! da riga iya gwiwa yaji wani bala'in takaici ya kamashi dauke kai yayi daga kanta, Tana magagin bacci ta dauki buta cike da ruwa zata afka bandaki......Razananniyar tsawa! ta buga mata! sai butar ta fad'i! da sauri taja ta watsatsake! ta tsaya tana kallonsa....Ya dinga maka mata harara kafin ya ya mutsa fuska yace."Mahaukaciya me bankad'a band'aki babu tambaya to da akwai mutum a ciki." Sai tayi saurin kallon kofar 'bandakin taji motsin ruwa.....Jiki a sanyaye ta aje butar zata koma daki domin tayi bala'in jin haushin sunan da ya kirata dashi wai mahaukaciya!!! Ya dinga watsa mata wani irin kallo yana ya mutsa fuska haka ta shiga dakin Baba ladidi ita kuma ta fito da karamin bokiti cike da gasarar kunu sai ta ganshi a tsaye tace"A'a gadi aka bakane na ganka a tsaye ko da yake na manta kai yanzu ko shekara zakayi a tsaye ba damuwa zakayi ba." Shiru yayi mata tazo ta bude tukunya tana fad'in"Nasab ruwan har ya gaji da tafasa ma." Tana budewa taga kurmemen ruwa a tunkuya kuma baiyi zafin kirki ba....."Da alama dai kaine ka juye ruwan zafin nan ko."!? tafada bayan ta aje abun dake hannunta.....a dakile yace."Captain Habu na juyewa yana wanka wannan ma da kika dora ni zanyi dashi. da wuri zamu dauki hanya." Tace"To to! ko dana naji! amma dai ai ka bari ku karya tukkuna sai ku tafi daka bari an fara dama kunun." Shiru yayi mata sai ta wuce ta dauko daya kurfotin ta zuba gwayi ta hada wuta tana fad'in"Miskili kafi mahaukaci ban haushi ta inda Sulaiman yafi ka kenan." Sadam! na jinta ya share Baba marka ta fito da carbi a hannunta da alama lazimi take suka gaisa ta nemi guri ta zauna Baba Ladidi tace"Kina jina da wannan bahagon mutumin ko? Baba marka tace"Ina jinku ai naji yana yau zasu koma." Baba ladi tace"Tabbas gashinan ai a tsaye da bamu tashi da wuri ba da sai dai muga gidan wayam! sun tafi sai kace wanda ake kora." Shi dai Sadam baice komai ba Captain Habu na fitowa ya juye ruwa ya shiga wanka Captain Habu ya shirya tsaf ya fito suka gaisa dasu Baba ta zuba masa kunu mai zafi cikin jug da kosai mai zafi cikin wata samira tace "Ka karya a nutse kafin ya fito abokin naka."
Tsaf! ya fito cikin milk din yadi kashmir wanda akayi masa d'in *Kufta* yadin yayi masa kyau sosai ya gyara sumar kanshi dama shi ba ma'abocin sanya hula bane yana fitowa tsakar gidan ya d'umame da kamshin turare Sadam! ma'abocin turare ne kasancewar sa mutum mara son wari ko wane iri yana da tsafta ta ban mamaki farcensa ma abin kallo farare tas tas dasu, A nutse duk ya gaishesu yanzu fuskarsa ta d'an sassauta ba kamar d'azu ba Baba Marka ta had'a masa abun kari sannan ta zubo musu farfesun su na jiya katon plate sai turiri yake tamkar yanzu akayi ta kawo masu manya manyan gurasa masu kyau da taushi.....Kunun yasha sosai bai kalli inda kosai yake ba sai ya hau yagar gurasar yana dangwala da miyar yana ci sosai girkin tsofaffin yake masa dad'i shiyasa komai zasu dafa su bashi yake ci ba tare da wani 'kyan'kya mi ba........Ta fito daga d'aki tana cika tana batsewa tayi wanka tsaf da shirin zuwa isilamiyya suka gaisa da Captain Habu a mutunce Sadam! yayi tsammanin yarinyar zata gaishe shi sai yaji shiru ransa ya 'baci ya lura Sayyada ta gama raina shi da yawa har ta gaisa da abokinsa shi ta kasa gaisawa dashi ya cika ya batse ko da wasa bai kalli inda take zaune ba tana karyawa suna hira da Habu ta saki jiki sai 'babbaka dariya takeyi...........Yana kammalawa ya mike ya shiga masaukinsu minti biyar ya fito da jakar kayansu ya kulle dakin key din ya mikawa Baba ladidi Ya kalli Captain Habu a tur'bune yace."Idan ka gama zubda girman sai ka taso mu tafi ko." ! Captain Habu ya mike yana murmushi yayiwa su Baba sallama addua suke Allah ya tsare hanya.....Sadam! ne a gaba yana tafiya sahunsa na dukan 'kasa kamar wanda zai rusa gini saboda zafin nama. shi kuwa Captain Habu sai da ya tsaya sukayi sallama tsaf da su Baba sannan ya bi bayansa.