Sashe 12
Ni Da Yaya Sadam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sulaiman yace"In dai wannan ne babu matsala ni da kaina yanzu zan kirashi a waya mu gama magana nima nagaji idan yana so ayi dashi idan baya so sai ya barwa masu so ko ba haka ba Kawu."!? Kawu Tanko yace."Kwarai kuwa maganar nan itace gaskiya amma ka fara sanar da mahaifinka halin da ake ciki idan da hali ma yazo sai ayi maganar shima Sadam! din yazo a taru guri guda a tsayar da maganar." Baba Marka tace"Wannan itace shawara mai kyau." Sayyada kam d'aki ta shige ta dauki pilo ta rungume tana lumshe ido hakika tana son Yaya Sadam! taji dadi kuma da manya suka shiga cikin maganar dole ko ya'ki ko yaso ya aure ta tinda manya sun sanya baki yanzu Allah Allah take yazo garin ayi wacce za'ayi.
Sulaiman na shiga masaukinsa ya fara neman numbar wayar Sadam!! Sai da ya kira sau kusan hudu bai dauka ba sai ana biyar d'in sannan ya dauka gaisawa sukayi babu yabo babu fallasa domin dama can babu wata kyakkyawar jituwa a tsakaninsu....Sulaiman yace."Tuntuni nake kiran wayarka ka'ki dauka saboda wulakanci ko."!? Sadam! ya dafe kansa cikin 'kosawa yace."Shikkenan mutum bashi da wani uziri a rayuwarsa lokacin da ka kira wayar nan ina tare da mutane ne kai ka fiye 'korafi wallahi."! Yace."Okey ba wani abu bane dama Kan maganar Sayyada ne yanzu haka ina cikin *Dabi* kuma duk naga abinda ke faruwa da Sayyada shin wai kai a wace matsayar ka tsaya ne kan al'kawarin daka d'auka a kanta."
Ransa ya d'an 'baci da jin abinda d'an uwan nasa yake fad'a yace."Ban gane abinda kake nufi ba."!? Sulaiman yace."Ina nufin ya maganar auranka da Sayyada zaka aure ta ko yaya? muna so muji magana guda daga bakinka." Kai tsaye! yace."Ba zan aure ta ba."!!! Sulaiman yaji wani iri a jikinsa....Yace."Ko zaka fad'a min dalili."? "Bani da lokacin wannan magana a yanzu akwai aiki a gabana."! Sai ya kawai ya kashe wayar takaici ya cika zuciyar Sulaiman Sadam! zai aikata abinda ya fi haka yanzu dai dole ya sanar da mahaifinsu halin da ake ciki a waya ya kira shi ya sanar masa da abinda ke faruwa Alhaji Auwal yace." Insha Allahu zai shigo garin domin ayi magana d'aya saboda shima al'amarin ya soma damunsa kuma dole ne Sadam! d'in yazo shima ayi zaman dashi kowa yaji ta bakinsa. Da wannan maganar sukayi sallama da juna.
Da 'kyar! Alhaji Auwal ya shawo kansa kan cewar ya iske su a can *Dabin* da da farko yayi ta kawo Uzirirrika Alhaji Auwal yace"Duk wani Uzuri da yake dashi tilas ya aje yaje Kiran da ake masa ba yanda ya iya tilas ya shirya tsaf ya nufi garin Jigawa cikin 'kauyen *Dabi*
****
Sayyada najin ance yazo ta fito daga daki ta cika bokiti da ruwa a gurguje tayi wanka ta fito sabuwar atamfar ta tasa ta gyara dogon gashinta sosai sai kyalli yake daurin dankwali tayi mai kyayatarwa ta fesa turare mai sauki kamshi idan ka kalleta ba zakace a kauye take ba saboda tana da d'an waye wa ba kamar Amina ba Sayyada na 'kawance da 'yan matan da suka girmeta shiyasa tasan komai na fanni aure domin idan sun zauna yasu yasu basu da wani zance sai na aure da yanda ake rayuwar aure.
Sadam! bai wani samu tar'bar arziki ba kowa haushinsa yake ji yaga duk suna binsa da kallo kamar wanda yaci bashi zama yayi gefan dan uwansa ya mika masa hannu suka gaisa sannan ya gaishe da iyayen nasa da kakanin nasa, Baba Marka tace"Bari ka fara cin abinci tukkuna sai komai ya biyo baya." Abinci taje ta kawo masa da ruwan randa mai sanyi ta aje a gabansa ganin towon shinkafa ne da miyar taushe yasa ya zage cikinsa yaci ya sha ruwa sannan ya kauda kayan abincin dake gabansa guri ya nutsu Alhaji Auwal yace."Abinda yasa kaga mun taso ka daga gurin aikinka da gaggawa magana ce mai muhimanci kuma wannan maganar itace karshen magana a tsakaninmu da kai insha Allah, maganar ba wata sabuwa bace nasan idan kai mai fahinta ne zaka gane inda na dosa to amma dai yana da kyau mu sake fad'a maka shin dukaninmu anan muna so mu san inda maganar auranka da Sayyada ta kwana shin zaka aureta ko kuwa."?
1/6/2020
*BINTA UMAR ABBALE*
_*Littafin Ni da Yaya Sadam! na kudi ne 1_2 #400 ga duk mai bukatar karantawa sai ya tura kudinsa ta wannan accont din......0542382124.......Binta Umar gtbank idan kuma katin waya mutun zai tura sai ya same ni ta wannan numbars din zan fad'a masa yanda zai biya kud'in....08089965176 _07084653262.....Mutanan Nijar idan kuna bukatar littafin to sai ku tura dala dari ta wannan numbars.....90899076 _88137740 katin airtal ko orange.....Dala dari itace a madadin dari uku na najeria.*_
*NI DA YAYA SADAM!!*
👫👫
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*🌍MANAZARTA*
*WRITES ASSOCIATION🖊📚*
*M.W.A*
_'Kungiya d'aya tamkar da dubu, masu nazari da aiki da Iliminsu burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma nishad'antar da masoyanta._
__________________________________
Free Pege 11
Shiru yayi tare da sunkuyar da kansa Alhaji Auwal yace."Da kai nake magana kaji abinda nace kuma ka sunkuyar da kanka 'kasa, shin ya maganar auranka da Sayyada."!? Ya kara maimaita masa maganarsa ta farko.
Ys dago kansa sam babu walwala a tare dashi yace."Abbah koma meye a tsakani na baku wu'ka da nama ni bani da ta cewa akan wannan al'amari."
Baba Ladidi tace"Bamu gane wannan maganar taka ba so muke kayi mana bayani yanda zamu gane inda ka dosa ba kace ka bar mana komai a hannunmu hakan yana nufin ko auran aka daura itama Sayyadar zaka bar mana ita kenan."
Yace."Iya abinda zan iya cewa kenan saboda nasan idan nace muku ga ra'ayi na ba zaku amince ba ni na hakura zan bi ra'ayin ku na amince da auran Sayyada."
Baba Marka tace"To yanzu kayi magana mai ma'ana." Sayyada na bakin kofar daki a la'be taji lokacin da yace ya amince zai aureta sai ta ruga daki da gudu ta kwanta kan gadon karfe na Baba ta ringume pillo tare da lumshe ido tana murna da farin ciki itama zatayi aure taji abinda su Sakina sukeji kullum idan sukaje gidan kawarsu Sakina da akayi mata aure babu hirar da sukeyi sai ta aure Sakina tayi ta basu labarin yanda ake kwanciyar aure da dad'in da ake ji....Sayyada tayi ta mutsu mutsu a lokacin tun bata gane sha'awar namiji ba har ta gane domin duk lokacin da zasuje gidan Sakina suyi irin wannan hirar haka take wuni jikinta a sanyaye tayi ta shiga bandaki tana wanke gabanta.....Duk sanda ta tuno Sakina tace musu mijinta na tsotsar mata nono sai tayi ta mamaki! Sai ta dinga hango Sadam! itama nayi mata haka idan kuma ta kalli gallafirin nonon nata sai taji rashin dad'i domin a ganinta ba zai ta'ba cika masa hannu ba duk da ta girmi Amina ta fita nono sai dai kuma ita tafi Aminar fad'in 'kugu da d'amamman ciki tamkar wacce bata cin abinci....
Baba Ladidi ce ke ta rangwada bud'a tana fad'in"Alkawarin Allah ya cika babu shakka Sadam! baka ta'ba burgeni ba irin yau insha Allahu zakaji dad'in zama da Sayyada kai dai kawai abinda zance maka shine ka kyautata hakuri Allah ya sanya alkairi."
Sulaiman kuwa tun sanda Sadam! din ya nuna amincewarsa kan auran ya kasa d'ago kansa so yake kawai ya dai-dai ta kansa sam baya so su fuskanci halin damuwar da yake ciki hakika zai sha fama da zuciyarsa mutukar Sayyada ta kufce masa....Hankici ya ciro ya goge gumin fuskarsa ya d'ago kansa suka had'a ido da d'an uwan nasa wanda yaso ya fuskanci wani abun amma kawai sai ya basar ya dauke kansa 'karshe ma tashi yayi ya bar gurin Sayyada na hango abinda ke faruwa a tsakar gidan tana ganin ya bar gurin ta fito tana 'boye fuska, Alhaji Auwal yace."Kunyata ake ji ne Sayyada."? Fuska a rufe ta gaishe shi taje bayan Baba Marka ta 'buya ranta fari tas tas Allah ya kusa cika mata burinta Amina kuma sai dai ta mutu da ba'kin ciki.
****
Kwata-kwata Sadam! baiyi niyyar kwana ba a garin yaso kawai ya juya tunda ya gama abinda ya kawo shi dukaninsu suka nuna rashin amincewar tafiyarsa sai ya hakura kawai yabi ra'ayinsu ya bari sai da safe sannan ya dauki hanya.......Karfe goma sha d'aya saura na dare yayi sallama da majalisar su Bashir malamin su Sayyada kenan na isilamiyya kai tsaye gidan ya nufa....Shiru lokacin da shiga duk suna kwance a tsakar gida kasancewar lokacin zafi ne Baba Marka da Baba Ladidi da Sayyadar Alhaji Auwal kuwa da Sulaiman suna can 'bangaran Kawu Tanko can zasu kwana.....Hasken wayarsa ya kunna yana haskasu can ya hango Sayyada na motsi idanta biyu dama taji lokacin da ya shigo kunyar tashi take kasancewar rigar dake jikinta 'karama ce mai hannun shimi dake sam bata son zafi duk da ta kasance siririya sam bata kaunar zafi shiyasa idan zata kwanta take sanya karamar riga don tasha iska....Ganin tana motsine yasa yayi saurin dauke hasken wayarshi daga kanta ya nufi masaukinsa.
Sayyada ta bishi da kallo tana lumshe ido....Yana shiga dakin ta mike da sauri ta shiga dakin Baba Ladi, Zani ta daura kan rigar baccin amma bata rufe kirjinta ba ko dankwali babu ta dauki tire din abinci da aka jera masa ta nufi dakinsa.....Yana tsaka da zage tazugen wandonsa ta shigo da sallama kasancewar dakin akawai duhu yasa ba taga komai ba shima nasa 'bangaran yaji dad'in hakan....Tsawa! ya daka mata "Malama me ya shigo dake d'akina da wannan lokacin." !? Tace"Baba ce tace kar nayi bacci har sai ka dawo na baka abinci sannan sai in kwanta."
Sulaiman na shiga masaukinsa ya fara neman numbar wayar Sadam!! Sai da ya kira sau kusan hudu bai dauka ba sai ana biyar d'in sannan ya dauka gaisawa sukayi babu yabo babu fallasa domin dama can babu wata kyakkyawar jituwa a tsakaninsu....Sulaiman yace."Tuntuni nake kiran wayarka ka'ki dauka saboda wulakanci ko."!? Sadam! ya dafe kansa cikin 'kosawa yace."Shikkenan mutum bashi da wani uziri a rayuwarsa lokacin da ka kira wayar nan ina tare da mutane ne kai ka fiye 'korafi wallahi."! Yace."Okey ba wani abu bane dama Kan maganar Sayyada ne yanzu haka ina cikin *Dabi* kuma duk naga abinda ke faruwa da Sayyada shin wai kai a wace matsayar ka tsaya ne kan al'kawarin daka d'auka a kanta."
Ransa ya d'an 'baci da jin abinda d'an uwan nasa yake fad'a yace."Ban gane abinda kake nufi ba."!? Sulaiman yace."Ina nufin ya maganar auranka da Sayyada zaka aure ta ko yaya? muna so muji magana guda daga bakinka." Kai tsaye! yace."Ba zan aure ta ba."!!! Sulaiman yaji wani iri a jikinsa....Yace."Ko zaka fad'a min dalili."? "Bani da lokacin wannan magana a yanzu akwai aiki a gabana."! Sai ya kawai ya kashe wayar takaici ya cika zuciyar Sulaiman Sadam! zai aikata abinda ya fi haka yanzu dai dole ya sanar da mahaifinsu halin da ake ciki a waya ya kira shi ya sanar masa da abinda ke faruwa Alhaji Auwal yace." Insha Allahu zai shigo garin domin ayi magana d'aya saboda shima al'amarin ya soma damunsa kuma dole ne Sadam! d'in yazo shima ayi zaman dashi kowa yaji ta bakinsa. Da wannan maganar sukayi sallama da juna.
Da 'kyar! Alhaji Auwal ya shawo kansa kan cewar ya iske su a can *Dabin* da da farko yayi ta kawo Uzirirrika Alhaji Auwal yace"Duk wani Uzuri da yake dashi tilas ya aje yaje Kiran da ake masa ba yanda ya iya tilas ya shirya tsaf ya nufi garin Jigawa cikin 'kauyen *Dabi*
****
Sayyada najin ance yazo ta fito daga daki ta cika bokiti da ruwa a gurguje tayi wanka ta fito sabuwar atamfar ta tasa ta gyara dogon gashinta sosai sai kyalli yake daurin dankwali tayi mai kyayatarwa ta fesa turare mai sauki kamshi idan ka kalleta ba zakace a kauye take ba saboda tana da d'an waye wa ba kamar Amina ba Sayyada na 'kawance da 'yan matan da suka girmeta shiyasa tasan komai na fanni aure domin idan sun zauna yasu yasu basu da wani zance sai na aure da yanda ake rayuwar aure.
Sadam! bai wani samu tar'bar arziki ba kowa haushinsa yake ji yaga duk suna binsa da kallo kamar wanda yaci bashi zama yayi gefan dan uwansa ya mika masa hannu suka gaisa sannan ya gaishe da iyayen nasa da kakanin nasa, Baba Marka tace"Bari ka fara cin abinci tukkuna sai komai ya biyo baya." Abinci taje ta kawo masa da ruwan randa mai sanyi ta aje a gabansa ganin towon shinkafa ne da miyar taushe yasa ya zage cikinsa yaci ya sha ruwa sannan ya kauda kayan abincin dake gabansa guri ya nutsu Alhaji Auwal yace."Abinda yasa kaga mun taso ka daga gurin aikinka da gaggawa magana ce mai muhimanci kuma wannan maganar itace karshen magana a tsakaninmu da kai insha Allah, maganar ba wata sabuwa bace nasan idan kai mai fahinta ne zaka gane inda na dosa to amma dai yana da kyau mu sake fad'a maka shin dukaninmu anan muna so mu san inda maganar auranka da Sayyada ta kwana shin zaka aureta ko kuwa."?
1/6/2020
*BINTA UMAR ABBALE*
_*Littafin Ni da Yaya Sadam! na kudi ne 1_2 #400 ga duk mai bukatar karantawa sai ya tura kudinsa ta wannan accont din......0542382124.......Binta Umar gtbank idan kuma katin waya mutun zai tura sai ya same ni ta wannan numbars din zan fad'a masa yanda zai biya kud'in....08089965176 _07084653262.....Mutanan Nijar idan kuna bukatar littafin to sai ku tura dala dari ta wannan numbars.....90899076 _88137740 katin airtal ko orange.....Dala dari itace a madadin dari uku na najeria.*_
*NI DA YAYA SADAM!!*
👫👫
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*🌍MANAZARTA*
*WRITES ASSOCIATION🖊📚*
*M.W.A*
_'Kungiya d'aya tamkar da dubu, masu nazari da aiki da Iliminsu burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma nishad'antar da masoyanta._
__________________________________
Free Pege 11
Shiru yayi tare da sunkuyar da kansa Alhaji Auwal yace."Da kai nake magana kaji abinda nace kuma ka sunkuyar da kanka 'kasa, shin ya maganar auranka da Sayyada."!? Ya kara maimaita masa maganarsa ta farko.
Ys dago kansa sam babu walwala a tare dashi yace."Abbah koma meye a tsakani na baku wu'ka da nama ni bani da ta cewa akan wannan al'amari."
Baba Ladidi tace"Bamu gane wannan maganar taka ba so muke kayi mana bayani yanda zamu gane inda ka dosa ba kace ka bar mana komai a hannunmu hakan yana nufin ko auran aka daura itama Sayyadar zaka bar mana ita kenan."
Yace."Iya abinda zan iya cewa kenan saboda nasan idan nace muku ga ra'ayi na ba zaku amince ba ni na hakura zan bi ra'ayin ku na amince da auran Sayyada."
Baba Marka tace"To yanzu kayi magana mai ma'ana." Sayyada na bakin kofar daki a la'be taji lokacin da yace ya amince zai aureta sai ta ruga daki da gudu ta kwanta kan gadon karfe na Baba ta ringume pillo tare da lumshe ido tana murna da farin ciki itama zatayi aure taji abinda su Sakina sukeji kullum idan sukaje gidan kawarsu Sakina da akayi mata aure babu hirar da sukeyi sai ta aure Sakina tayi ta basu labarin yanda ake kwanciyar aure da dad'in da ake ji....Sayyada tayi ta mutsu mutsu a lokacin tun bata gane sha'awar namiji ba har ta gane domin duk lokacin da zasuje gidan Sakina suyi irin wannan hirar haka take wuni jikinta a sanyaye tayi ta shiga bandaki tana wanke gabanta.....Duk sanda ta tuno Sakina tace musu mijinta na tsotsar mata nono sai tayi ta mamaki! Sai ta dinga hango Sadam! itama nayi mata haka idan kuma ta kalli gallafirin nonon nata sai taji rashin dad'i domin a ganinta ba zai ta'ba cika masa hannu ba duk da ta girmi Amina ta fita nono sai dai kuma ita tafi Aminar fad'in 'kugu da d'amamman ciki tamkar wacce bata cin abinci....
Baba Ladidi ce ke ta rangwada bud'a tana fad'in"Alkawarin Allah ya cika babu shakka Sadam! baka ta'ba burgeni ba irin yau insha Allahu zakaji dad'in zama da Sayyada kai dai kawai abinda zance maka shine ka kyautata hakuri Allah ya sanya alkairi."
Sulaiman kuwa tun sanda Sadam! din ya nuna amincewarsa kan auran ya kasa d'ago kansa so yake kawai ya dai-dai ta kansa sam baya so su fuskanci halin damuwar da yake ciki hakika zai sha fama da zuciyarsa mutukar Sayyada ta kufce masa....Hankici ya ciro ya goge gumin fuskarsa ya d'ago kansa suka had'a ido da d'an uwan nasa wanda yaso ya fuskanci wani abun amma kawai sai ya basar ya dauke kansa 'karshe ma tashi yayi ya bar gurin Sayyada na hango abinda ke faruwa a tsakar gidan tana ganin ya bar gurin ta fito tana 'boye fuska, Alhaji Auwal yace."Kunyata ake ji ne Sayyada."? Fuska a rufe ta gaishe shi taje bayan Baba Marka ta 'buya ranta fari tas tas Allah ya kusa cika mata burinta Amina kuma sai dai ta mutu da ba'kin ciki.
****
Kwata-kwata Sadam! baiyi niyyar kwana ba a garin yaso kawai ya juya tunda ya gama abinda ya kawo shi dukaninsu suka nuna rashin amincewar tafiyarsa sai ya hakura kawai yabi ra'ayinsu ya bari sai da safe sannan ya dauki hanya.......Karfe goma sha d'aya saura na dare yayi sallama da majalisar su Bashir malamin su Sayyada kenan na isilamiyya kai tsaye gidan ya nufa....Shiru lokacin da shiga duk suna kwance a tsakar gida kasancewar lokacin zafi ne Baba Marka da Baba Ladidi da Sayyadar Alhaji Auwal kuwa da Sulaiman suna can 'bangaran Kawu Tanko can zasu kwana.....Hasken wayarsa ya kunna yana haskasu can ya hango Sayyada na motsi idanta biyu dama taji lokacin da ya shigo kunyar tashi take kasancewar rigar dake jikinta 'karama ce mai hannun shimi dake sam bata son zafi duk da ta kasance siririya sam bata kaunar zafi shiyasa idan zata kwanta take sanya karamar riga don tasha iska....Ganin tana motsine yasa yayi saurin dauke hasken wayarshi daga kanta ya nufi masaukinsa.
Sayyada ta bishi da kallo tana lumshe ido....Yana shiga dakin ta mike da sauri ta shiga dakin Baba Ladi, Zani ta daura kan rigar baccin amma bata rufe kirjinta ba ko dankwali babu ta dauki tire din abinci da aka jera masa ta nufi dakinsa.....Yana tsaka da zage tazugen wandonsa ta shigo da sallama kasancewar dakin akawai duhu yasa ba taga komai ba shima nasa 'bangaran yaji dad'in hakan....Tsawa! ya daka mata "Malama me ya shigo dake d'akina da wannan lokacin." !? Tace"Baba ce tace kar nayi bacci har sai ka dawo na baka abinci sannan sai in kwanta."