Sashe 13
Ni Da Yaya Sadam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya dauki wayarsa ya kunna torchlight yana haskata gabansa ne ya fad'i ganin irin rigar dake jikinta ya dauke kansa da sauri yace."Me yasa ba aje min ba tunda dakin ai a bude yake ko dole ne sai kin bani da hannunki." Tace."To aini ma ba laifina bane." Tsaki yaja yace."Meye abincin."!? "Dafadukan shinkafa ce da busassan kifa." Shiru yayi na minti biyu ita kuma ta aje tiran kayan abincin zata fita yace."Dawo ki zuba min abincin sai ki tafi." Ta dawo da baya tana sanja tafiya wai ita dole ga budurwa sai ta janye hankalinsa.
Ta sunkuya tana zuba masa abincin shi kuma yana haske ta da hasken wayarsa 'yan 'kanunun nonowanta yake hangowa daga cikin rigarta ya kura musu ido yana kallo hannunsa ya duba yaja tsaki! tayi saurin kallonsa harara ya watsa mata ta dauke kanta tana ta'be baki hannunta ya kurawa a ido yana kallo yace."Ke! wane zobe nake gani a hannunki."!? gabanta ya fad'i! sai tayi saurin 'boye hannun yace."Ina wasa dake kenan ba tambayar ki nake ba don Ubanki."! Cikin rawar baki tace"Zobena na ne."!? yace."A gidan Uban wa ya zama naki ashe dama bakijin magana ba cewa nayi ki mayarwa da Amina ba ashe baki mayar mata ba shin wai ke me kike so ki zama ne."!?
Tace"To ai gani nayi zoben bai dace da ita ba shiy....."Rufe min baki anan gurin ko kuma yanzu in mareki wallahi! maza maza! ciro min zoben nan ko yanzu in 'ballaki."!
Da sauri ta nufi hanyar fita....Ya mi'ke cikin zafin nama ya cafko tsintsiyar hannunta yana murd'ewa zubewa tayi nan bakin 'kofar ya sanya 'kafa ya tura 'kofar ta rufe gam!! d'aukar ta yayi kamar jaririya ya jefa ta kan katifar ta mike da sauri tana kallonsa, yace."Zaki ciro zoben nan ko kuwa zaki tsaya gaddama."!
Shiru tayi tana motsa baki ya hayo kan katifar da sauri ta matsa yace."Dama na fad'a miki idan kinyi min laifi da abinda xan hukunta ki zaki Ubanki yanzu yanzu."!
Sayyada shaf ta manta da irin hukuncin da zaiyi tace"Ni wallahi bazan ciro zoben nan ba tunda ina sonsa kuma dai naga an gama tsayar da magana a tsakaninmu da kai idan auran Aminar zakayi sai ka fad'a mu sani."
Ko kallonta baiyi ba ya matse ta jikin bango yana me d'amkar brest dinta guda d'aya al'amarin yazo mata a bazata! ta bude baki zatayi ihu! ya rufe mata baki da tafin hannunsa.
Jikinta ne yake ta kyarma! tsigar jikinta na tashi duk ta rasa yanda zatayi shi kuma sai mulmula mata Brest yake.!!!
Sai da yaga tayi la'kwas! sannan ya bar abinda yake ya kama hannunta ya zare zoben murya a hard'e! yace."Tashi ki bawa mutane guri."! Simi! simi ta sauko ta dauki zaninta ta d'aura ta kama hanya ta fita.
Tana fita ya sauke wata zazzafar ajiyar zuciya ya mai da zobensa hannunsa minti biyar a tsakani ya fito sanye da jallabiya bandaki ya nufa dole sai ya tsarkake jikinsa don wannan abin da yayi sai da yaji alamun fitar ruwa a tare dashi.
Sayyada kam! bayan Baba Ladidi ta kwanta tana ta takure jikinta motsi kad'an sai tsigar jikinta ta mi'ke wani irin yanayi takeji a jikinta mara misali ga kan nononta duk ya kumburo sai kyaikyayi suke mata kuka ta farayi jin al'amarin yana so ya wuce gona da iri
Yana fitowa daga bandaki ya ji shashshakar kukanta da sauri ya shige daki ya rufo kofa tare da jan dogon tsaki.
Baba Ladidi ta farka tana kokarin mikewa zaune tace"Ke Sayyada kukan me kike da wannan daran."
"Baba cikina ne ke ciwo."! tafada tana shashsheka...." Assha!! to ba sai ki tashi ki dauko kanwa ki kad'a ba sai kawai kiyi kuka." Baba ta fad'a a lokacin da take kunna fitila Sayyada ta mike da jiki a sanyaye ta dauko kanwa da ruwa a kofi ta kad'a tasha ta koma ta kwanta.....Baba Ladi kuwa zama tayi har sai da sayyadar tayi bacci sannan itama ta kwanta.
*Asubah ta gari*
Karfe bakwai ya fito a shirye da nufin tafiya nan duk ya gansu suna karyawa ya gaisa da kowa ya nemi gefe guda ya zauna fuska a daure Baba Marka tace"Ni dad'ina da kai kenan baka da fara'a wallahi kowa na cikin walwala da farin ciki kai kana d'aurewa."!
Yace."Haka kawai sai na hau dariya kamar wani mahaukaci."! tace"Oo! ni ba haka nake nufi ai dai ka saki fuskarka tunda ka fito ka ganmu a zaune muna raha." Murmushi yayi sai yayi wani masifar kyau tabbas da ya san yanda murmushi ke masa kyau da ya dinga yi.....Baba Ladidi tace"To ko kaifa ai wannan zaman da mukayi duk naku ne kai da Sayyada muna shirya yanda al'amarin biki zai kasance domin mun riga mun tsayar da cewar sati hud'u kacal xa'a daura aure."
Ya d'ago kai yana kallonta cike da d'umbin mamaki!
Alhaji Auwal yace."Kwarai kuwa naga kamar kana mamaki! to wannan maganar ma ba daga gare mu ta fito ba daga can gidan maigari ne domin dai ka san sune suke da iko akanta da asubah bayan mun fito daga sallah can gidan maigarin muka nufa domin mu tsaida magana."
Yace."To sai naga al'amarin kamar akwai cutawar wa a ciki maganar karatun ta kuma fa kada ku manta fa wannan shekarar ta gama 'karamar makaranta pramiry zata shiga secondary mai zai hana a bari ta kammala tukkuna nima kafin lokacin na samu nutsuwa."
Alhaji Auwal yace."Maganar karatu ai mai sauki ce Sadam! ina gani ai zata iya cigaba a dakinta wannan ba matsala bace." Sulaiman yace." 'Kwarai kuwa." Wata harara ya watsa masa yace."Ni wannan ba ra'ayina bane Abbah kasan kowa da tsarinsa mutukar kuka d"aura min aure da Sayyada a irin wannan lokacin to gaskiyar magana shine ta gama karatu saboda bana da ra'ayin iyalina na cud'anya da maza da sunan karatu."
Baba Ladidi tace"Wai shin karatun dole ne! jama'a! ku kyaleshi kawai ai yayi tsinkaye da hangen nesa kuma hakan ya nuna mana cewar yana kishin kansa da iyalinsa don haka maganar karatu a bar ta Allah ya amfana wanda ta samu."
Sulaiman yaji wani irin takaici da 'bakin ciki ya turnukeshi yanzu yarinya 'kan'kanuwa kamar Sayyada za'a tauyewa rayuwa ayi mata aure da 'kananun shekaru sannan kuma saboda tsabar kin gaskiya da son kai a goyi bayan hanata karatu a dakinta wannan tauye hakki yayi yawa tabbas in da shine ya samu nasarar auran yarinyar sai ya gatanta ta ya barta tayi karatu mai amfani ta hau matsayin da duk wata mace mai matsayi take hawa Ya lura Sadam! ba wani son yarinyar yake ba kawai don dai sun tursashi ne zai aureta a wannan ga'bar bashi da tacewa sai dai kawai ya roki Allah kan abunda ke damun ransa.
Alhaji Auwal bai so Mahaifiyarsa ta goyi bayan hakan ba to amma saboda yasan bashi da abinyi sai kawai yace."Dama ai karatu ga 'ya mace ba dole bane suturarta da mutuncinta shine dakin mijinta to shikkenan mun bar maganar Allah ya sanya alkairi."
Sadam! da Alhji Auwal ne kawai suka tafi a ranar shi kuma Sulaiman yace sai ya kara sati guda tukkuna sannan zai koma.
***
Sayyada kam murna kamar ta zuba ruwa a kasa tasha daga jin an tsayar da ranar daurin auransu da Sadam! ta dinga yiwa Amina habaici 'kawayenta kuwa babu wanda bai san zancan ba in sun zauna zancen kenan na aure suna koya mata abubuwa da yanda zata dinga yiwa mijinta kullum idan antashi daga makaranta sai su nufi gidan Mariya suyi ta zungurarta ita kuma tai ta fayyace musu yanda auran yake.
Amina ta shiga wani irin mawucin halin lokacin da taji maganar auran Sayyada da Sadam! ya tabbata kullum sai tayi kukan bakin ciki duk ta tsargu da kanta gashi idan taje makaranta 'yan ajinsu suyi ta nunata suna mata dariya mai son wanda baya sonta da yake sunan da Sayyada take kiranta dashi kenan ganin zata halaka kanta ne yasa ta yanke shawarar duk lokacin Yaya Sadam! din yazo zata sanar masa da abinda Sayyadar take mata sannan zata roke shi ya had'asu ya auresu ko don ma'kiya suji kunya
*Tofa shin wannan al'amarin zai yiwu kuwa? wai ma Sadam! na son Sayyada da gaske ko sha'awarta yake!? Meye matsayin Amina a zuciyar Sadam! Wane irin xama za'ayi tsakanin Sadam da Sayyada? Wane al'amari ne zai faru anan gaba!?*
_Muje Zuwa_
2/6/2020
*BINTA UMAR ABBALE*
_*Littafin Ni da Yaya Sadam! na kudi ne 1_2 #400 ga duk mai bukatar karantawa sai ya tura kudinsa ta wannan accont din......0542382124.......Binta Umar gtbank idan kuma katin waya mutun zai tura sai ya same ni ta wannan numbars din zan fad'a masa yanda zai biya kud'in....08089965176 _07084653262.....Mutanan Nijar idan kuna bukatar littafin to sai ku tura dala dari ta wannan numbars.....90899076 _88137740 katin airtal ko orange.....Dala dari itace a madadin dari uku na najeria.*_
*NI DA YAYA SADAM!!*
👫👫
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*🌍MANAZARTA*
*WRITES ASSOCIATION🖊📚*
*M.W.A*
_'Kungiya d'aya tamkar da dubu, masu nazari da aiki da Iliminsu burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma nishad'antar da masoyanta._
__________________________________
Pege 12
Gaba mai tsanani ce ta shiga tsakanin Sayyada da Amina ta inda har sai da tsofaffinsu su gane basa kula juna wanda da can baya suke mutukar shiri da junansu duk inda kaga Sayyada to zaka ga Amina a gurin tare suke cin abinci su tafi makaranta tare komai nasu tare sukeyi amma tunda al'amarin auran ya tabbata shikkenan suka raba gari wanda inda ta Amina ne zasu iya cigaba da mu'amularsu to kullum taje makaranta 'kawayenta sai sun zugata sunce kar ta sake sakin jikinta da Amina xata shiga tsakaninta da masoyinta wannan dalili ya sanya Sayyada sake nuka wulakancin da take wa Amina yafi na da yawa.
Ta sunkuya tana zuba masa abincin shi kuma yana haske ta da hasken wayarsa 'yan 'kanunun nonowanta yake hangowa daga cikin rigarta ya kura musu ido yana kallo hannunsa ya duba yaja tsaki! tayi saurin kallonsa harara ya watsa mata ta dauke kanta tana ta'be baki hannunta ya kurawa a ido yana kallo yace."Ke! wane zobe nake gani a hannunki."!? gabanta ya fad'i! sai tayi saurin 'boye hannun yace."Ina wasa dake kenan ba tambayar ki nake ba don Ubanki."! Cikin rawar baki tace"Zobena na ne."!? yace."A gidan Uban wa ya zama naki ashe dama bakijin magana ba cewa nayi ki mayarwa da Amina ba ashe baki mayar mata ba shin wai ke me kike so ki zama ne."!?
Tace"To ai gani nayi zoben bai dace da ita ba shiy....."Rufe min baki anan gurin ko kuma yanzu in mareki wallahi! maza maza! ciro min zoben nan ko yanzu in 'ballaki."!
Da sauri ta nufi hanyar fita....Ya mi'ke cikin zafin nama ya cafko tsintsiyar hannunta yana murd'ewa zubewa tayi nan bakin 'kofar ya sanya 'kafa ya tura 'kofar ta rufe gam!! d'aukar ta yayi kamar jaririya ya jefa ta kan katifar ta mike da sauri tana kallonsa, yace."Zaki ciro zoben nan ko kuwa zaki tsaya gaddama."!
Shiru tayi tana motsa baki ya hayo kan katifar da sauri ta matsa yace."Dama na fad'a miki idan kinyi min laifi da abinda xan hukunta ki zaki Ubanki yanzu yanzu."!
Sayyada shaf ta manta da irin hukuncin da zaiyi tace"Ni wallahi bazan ciro zoben nan ba tunda ina sonsa kuma dai naga an gama tsayar da magana a tsakaninmu da kai idan auran Aminar zakayi sai ka fad'a mu sani."
Ko kallonta baiyi ba ya matse ta jikin bango yana me d'amkar brest dinta guda d'aya al'amarin yazo mata a bazata! ta bude baki zatayi ihu! ya rufe mata baki da tafin hannunsa.
Jikinta ne yake ta kyarma! tsigar jikinta na tashi duk ta rasa yanda zatayi shi kuma sai mulmula mata Brest yake.!!!
Sai da yaga tayi la'kwas! sannan ya bar abinda yake ya kama hannunta ya zare zoben murya a hard'e! yace."Tashi ki bawa mutane guri."! Simi! simi ta sauko ta dauki zaninta ta d'aura ta kama hanya ta fita.
Tana fita ya sauke wata zazzafar ajiyar zuciya ya mai da zobensa hannunsa minti biyar a tsakani ya fito sanye da jallabiya bandaki ya nufa dole sai ya tsarkake jikinsa don wannan abin da yayi sai da yaji alamun fitar ruwa a tare dashi.
Sayyada kam! bayan Baba Ladidi ta kwanta tana ta takure jikinta motsi kad'an sai tsigar jikinta ta mi'ke wani irin yanayi takeji a jikinta mara misali ga kan nononta duk ya kumburo sai kyaikyayi suke mata kuka ta farayi jin al'amarin yana so ya wuce gona da iri
Yana fitowa daga bandaki ya ji shashshakar kukanta da sauri ya shige daki ya rufo kofa tare da jan dogon tsaki.
Baba Ladidi ta farka tana kokarin mikewa zaune tace"Ke Sayyada kukan me kike da wannan daran."
"Baba cikina ne ke ciwo."! tafada tana shashsheka...." Assha!! to ba sai ki tashi ki dauko kanwa ki kad'a ba sai kawai kiyi kuka." Baba ta fad'a a lokacin da take kunna fitila Sayyada ta mike da jiki a sanyaye ta dauko kanwa da ruwa a kofi ta kad'a tasha ta koma ta kwanta.....Baba Ladi kuwa zama tayi har sai da sayyadar tayi bacci sannan itama ta kwanta.
*Asubah ta gari*
Karfe bakwai ya fito a shirye da nufin tafiya nan duk ya gansu suna karyawa ya gaisa da kowa ya nemi gefe guda ya zauna fuska a daure Baba Marka tace"Ni dad'ina da kai kenan baka da fara'a wallahi kowa na cikin walwala da farin ciki kai kana d'aurewa."!
Yace."Haka kawai sai na hau dariya kamar wani mahaukaci."! tace"Oo! ni ba haka nake nufi ai dai ka saki fuskarka tunda ka fito ka ganmu a zaune muna raha." Murmushi yayi sai yayi wani masifar kyau tabbas da ya san yanda murmushi ke masa kyau da ya dinga yi.....Baba Ladidi tace"To ko kaifa ai wannan zaman da mukayi duk naku ne kai da Sayyada muna shirya yanda al'amarin biki zai kasance domin mun riga mun tsayar da cewar sati hud'u kacal xa'a daura aure."
Ya d'ago kai yana kallonta cike da d'umbin mamaki!
Alhaji Auwal yace."Kwarai kuwa naga kamar kana mamaki! to wannan maganar ma ba daga gare mu ta fito ba daga can gidan maigari ne domin dai ka san sune suke da iko akanta da asubah bayan mun fito daga sallah can gidan maigarin muka nufa domin mu tsaida magana."
Yace."To sai naga al'amarin kamar akwai cutawar wa a ciki maganar karatun ta kuma fa kada ku manta fa wannan shekarar ta gama 'karamar makaranta pramiry zata shiga secondary mai zai hana a bari ta kammala tukkuna nima kafin lokacin na samu nutsuwa."
Alhaji Auwal yace."Maganar karatu ai mai sauki ce Sadam! ina gani ai zata iya cigaba a dakinta wannan ba matsala bace." Sulaiman yace." 'Kwarai kuwa." Wata harara ya watsa masa yace."Ni wannan ba ra'ayina bane Abbah kasan kowa da tsarinsa mutukar kuka d"aura min aure da Sayyada a irin wannan lokacin to gaskiyar magana shine ta gama karatu saboda bana da ra'ayin iyalina na cud'anya da maza da sunan karatu."
Baba Ladidi tace"Wai shin karatun dole ne! jama'a! ku kyaleshi kawai ai yayi tsinkaye da hangen nesa kuma hakan ya nuna mana cewar yana kishin kansa da iyalinsa don haka maganar karatu a bar ta Allah ya amfana wanda ta samu."
Sulaiman yaji wani irin takaici da 'bakin ciki ya turnukeshi yanzu yarinya 'kan'kanuwa kamar Sayyada za'a tauyewa rayuwa ayi mata aure da 'kananun shekaru sannan kuma saboda tsabar kin gaskiya da son kai a goyi bayan hanata karatu a dakinta wannan tauye hakki yayi yawa tabbas in da shine ya samu nasarar auran yarinyar sai ya gatanta ta ya barta tayi karatu mai amfani ta hau matsayin da duk wata mace mai matsayi take hawa Ya lura Sadam! ba wani son yarinyar yake ba kawai don dai sun tursashi ne zai aureta a wannan ga'bar bashi da tacewa sai dai kawai ya roki Allah kan abunda ke damun ransa.
Alhaji Auwal bai so Mahaifiyarsa ta goyi bayan hakan ba to amma saboda yasan bashi da abinyi sai kawai yace."Dama ai karatu ga 'ya mace ba dole bane suturarta da mutuncinta shine dakin mijinta to shikkenan mun bar maganar Allah ya sanya alkairi."
Sadam! da Alhji Auwal ne kawai suka tafi a ranar shi kuma Sulaiman yace sai ya kara sati guda tukkuna sannan zai koma.
***
Sayyada kam murna kamar ta zuba ruwa a kasa tasha daga jin an tsayar da ranar daurin auransu da Sadam! ta dinga yiwa Amina habaici 'kawayenta kuwa babu wanda bai san zancan ba in sun zauna zancen kenan na aure suna koya mata abubuwa da yanda zata dinga yiwa mijinta kullum idan antashi daga makaranta sai su nufi gidan Mariya suyi ta zungurarta ita kuma tai ta fayyace musu yanda auran yake.
Amina ta shiga wani irin mawucin halin lokacin da taji maganar auran Sayyada da Sadam! ya tabbata kullum sai tayi kukan bakin ciki duk ta tsargu da kanta gashi idan taje makaranta 'yan ajinsu suyi ta nunata suna mata dariya mai son wanda baya sonta da yake sunan da Sayyada take kiranta dashi kenan ganin zata halaka kanta ne yasa ta yanke shawarar duk lokacin Yaya Sadam! din yazo zata sanar masa da abinda Sayyadar take mata sannan zata roke shi ya had'asu ya auresu ko don ma'kiya suji kunya
*Tofa shin wannan al'amarin zai yiwu kuwa? wai ma Sadam! na son Sayyada da gaske ko sha'awarta yake!? Meye matsayin Amina a zuciyar Sadam! Wane irin xama za'ayi tsakanin Sadam da Sayyada? Wane al'amari ne zai faru anan gaba!?*
_Muje Zuwa_
2/6/2020
*BINTA UMAR ABBALE*
_*Littafin Ni da Yaya Sadam! na kudi ne 1_2 #400 ga duk mai bukatar karantawa sai ya tura kudinsa ta wannan accont din......0542382124.......Binta Umar gtbank idan kuma katin waya mutun zai tura sai ya same ni ta wannan numbars din zan fad'a masa yanda zai biya kud'in....08089965176 _07084653262.....Mutanan Nijar idan kuna bukatar littafin to sai ku tura dala dari ta wannan numbars.....90899076 _88137740 katin airtal ko orange.....Dala dari itace a madadin dari uku na najeria.*_
*NI DA YAYA SADAM!!*
👫👫
*NA*
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
*🌍MANAZARTA*
*WRITES ASSOCIATION🖊📚*
*M.W.A*
_'Kungiya d'aya tamkar da dubu, masu nazari da aiki da Iliminsu burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta kuma nishad'antar da masoyanta._
__________________________________
Pege 12
Gaba mai tsanani ce ta shiga tsakanin Sayyada da Amina ta inda har sai da tsofaffinsu su gane basa kula juna wanda da can baya suke mutukar shiri da junansu duk inda kaga Sayyada to zaka ga Amina a gurin tare suke cin abinci su tafi makaranta tare komai nasu tare sukeyi amma tunda al'amarin auran ya tabbata shikkenan suka raba gari wanda inda ta Amina ne zasu iya cigaba da mu'amularsu to kullum taje makaranta 'kawayenta sai sun zugata sunce kar ta sake sakin jikinta da Amina xata shiga tsakaninta da masoyinta wannan dalili ya sanya Sayyada sake nuka wulakancin da take wa Amina yafi na da yawa.