Sashe 7
Naga Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajin har ya cika y’an mata sai baza k’amshi suke. Muka shiga muma muka bi ayari muka zauna. Ina ji wata sanda Ustaz ya shigo k’asa k’asa ta saki ajiyar zuciya “Wallahi Zahra mutumin nan ya gama sace zuciyata..” Zahran ta harareta tana furta “Ke ka’dai? Ai kowa nan da kike gani yana fatan ya taya shi…” Wani abu ne ya tsaya min a zuciyata. Na d’aga idona na kai duba na gare shi duk da idona a cikin nik’ab yake ina kallon yarda ya tsuke fuskarsa ya shigo ya ja kujera ya zauna. Fuskar a yamutse ya furta “Kada na sake ganin wata da kwalliya a fuska a ajin nan ba gidan biki za ku ba, kuna jina? Wannan wace irin tarbiyya ce zaku zo Islamiyya ku wani fece kwalliya wa kuke son burgewa?” Gaba d’aya masu kwalliyar k’asa suka yi da kansu na san kunya ce ta rufe su. Wani farin ciki ya rufe ni a raina na ce don ma baka ji k’amshin turarukan da suke ba. Na cije leb’e na ina furta “Marasa aji kawai, ni ko sonsa zai kashe ni Ai ba zan bari ya gane ba…” “AYSHA Imam Khaleel…” Ya fa’da cikin muryarsa da ta ratsa kunnuwan duk y’an ajin. Ni kuwa tunani na tafi na wuncin gadi ina ganin kamar ba sunana ya kira ba. “Ba kya ji ne AYSHA?” Ya fa’da wannan karan da alamar fushi a muryar.. da sauri na mik’e jikina har shaking yake ka’dan. “Me ya hanaki zuwa jiya? Don ban yarda da uzirin da k’awarki ta bayar ba…” Shiru na yi ina wasa da yatsuna.. “Cire abin fuskarki, kada kuma ki sake zama min da shi a aji…” Na d’age nik’ab d’in idanuwa na na son kawo ruwa. Na yi k’asa da kai na… “Bana jin da’di ne..” na furta muryarta na rawa.. kallona yake sosai kafin ya saki wani d’an banzan murmushi ya furta “Ko?” Na d’aga kai na ina kallonsa ya tsuke fuska. “Bayan an idar da sallah ki tabbata kin samu wata ta miki karatun jiya, ki zo office ki same ni zan miki tambaya akan karatun don na tabbatar kin gane bana son tafiyar kura….” Da sauri na furta “Ai na iya, bama sai ka tambayeni ba…” Kallona ya sake yi yana girgiza kai ha’de da murmushi ya furta “Jayyeed, na san kin iya k’wararriya ina son na tabbatar da iyawar ne kamar yarda na tabbatar da na abokan karatun ki…” Yarda kika san na zunduma ihu haka na ji, wani irin mutum ne wannan.. “Malam ka tambayeta mana anan…” wat daga d’aliban ta yi tsagal ta fa’da. Da alama ko haushi ta ji. Kallon Maryam ya yi idonsa cikin nata ya furta “Idan na k’i fa? Maddar Hadith d’in kike so na bari na koma fik’hu. Ko kuwa ma Am I talking to you?” Shiru ta yi tana k’ikkifta ido… da alama ta ji haushin disgin da ya yi mata. “As I told you earlier, ki tabbata kin zo after asr, kuma ina son ki gudu kin ji…” ya fa’da yana d’aukar littafinsa…
Tsit ajin ya yi, ni kuma na zauna ina sauke numfashi. Na sake mayar da nik’ab d’ina. K’afata kuma a d’an mik’e a wajen. Ni da kaina na san ina da kyan k’afa sosai, amma ban damu da rufeta kamar fuskata ba. Yana d’agowa ya kalleni. “How many times zan gaya miki ki cire k’yallen nan a fuskarki.. kin san bonono?” Na yi saurin girgiza kai “To shi kike yi, rufin k’ofa da b’arawo ba. Wannan da kike bari a waje ita yafi kamata ki rufe, don ana ake gane a wani aji mace take.” Ya fa’da yana nuna k’afata. “Duk namijin da ya san abinda yake idan zai so mace k’afarta yake fara dubawa saboda akwai wani karatu na musamman akan k’afar…” Da sauri na ja k’afata na cukuikuye tun kafin na ji ma menene karatun. Murmushi ya yi ya girgiza kai ya kalli y’an ajin “Kuna son ku sani?” Da wani irin ihu da farin ciki suka furta Eeh Malam. Ji na yi kamar na tashi na rufe su da duka. “Ta hanyar k’afa ake gane Mace Khareeja ce ko Mutawassi’da ko Dakhilatun… kun san ma’anarsu?” Cikin karsashi suka furta “A’a” musamman manyan ajin da suna son irin wannan karatun. Na san sun sani don suna ta k’us k’us da murya suna dariya. “Mace Kharija itace mai yawan sha’awa….” Runtse idona na yi ina sake jan nik’ab d’ina. “Baki ji warning d’ina ba kenan?” Hawaye ne kawai na ji suna cika min ido ganin yarda ya tsira min ido cikin wani irin narkakken kallo da na kasa fassara shi. “A k’afafunku yanzu kowacce zan iya gaya mata ajin da take..” Ya fa’da yana d’an ha’de ransa… Da sauri kuwa suka dinga tura k’afafunsu ni da Asma da wasu biyu ne kawai ba mu tura ba. Ya dinga kallonsu yana tab’e baki ya furta “Kunya itace cikar mutuncin y’a mace ku dinga koyi da d’abi’ar y’an uwanku…” Ya fa’da yana nuna mu. Sannan ya sha kunu ya cigaba da karatun sa na Hadith.
A k’aida idan aka fita sallah, sai duk y’an aji sun fita sannan Malam zai fita. Haka kowa ya mik’e amma ni na kasa mik’ewa sai mutsu-mutsu nake a Hijba bana son tashi ne don kada Ustaz yaga k’afata. Ina kallon yarda yake dariya k’asa k’asa. “AYSHA tashi ki fita sallah.. ko kina Off?” Waro ido na yi na yi saurin sakin Nik’ab d’ina, ina martaba rashin kunyar ustaz a cikin zuciyata. “Jira fa nake ki tashi ki fita..” Asma da ta ga ban fita ba ita ta sake dawowa tana kallona. “AYSHA taso mana.” Na yafito ta da hannu. Ra’da na mata. “Pls ki samo min safa ko a k’afar waye don Allah..” Asma ta k’unshe dariyar da take son yi ta fita tana kallon ustaz. “Me kike ce mata? Ko kina needing wani abu ne?” Na yi saurin girgiza kai. Zama ya yi yana danna wayarsa har sanda Asma ta dawo ta mik’a min sucks d’in. Na yi saurin amsa na dinga zira wa ta cikin Hijab d’ina. Ina kallon yarda Ustaz yake min wani kallo… Sai kuma girgiza kai ya fita..” Na sauke ajiyar zuciya. Asma ta zauna kusa da ni tana furta “Kamar Ustaz fa ya fa’da son ki..” Ban amsa mata ba saboda kiran sallah na ik’ama da aka yi. Muka fita da sauri.
Ana idar da sallah ina zaune a harabar makarantar muna
Jiran yara su gama shigewa. Wata yarinya tazo tana kallona. “Anty Aysha, Ustaz Ahmad yana kira…” waro ido na yi ina kallon Asma da take ta dariya na harareta na ce “Don Allah ki raka ni?” “Wa? Ni? Ai idan kika gan ni a lahira kai ni aka yi.
Me ya aikeki fashin makaranta jiya? Ga shi nan abinda kika gujewa shi kika tarar yau har Gwara ma jiya a cikin mutane ne, yau fa daga ke sai shi…”
Ban manta magana ba saboda haushi da ta bani. Na tashi cikin sanyin jiki da na zuciya na bi step d’in da zai kai ka Office d’in Ustaz Ahmad. Duk da ban
Tab’a shiga ba na san nan ne, don ina jin yarda y’an mata ke wassafa kyau da tsaruwar office d’in. Sai da ya saka aka kashe masa ku’di sosai kafin ya fara zama cikinsa.
Knocking na yi sosai kafin daga can a ce “Shigo kafin ki saka min ciwon kai.” Zuciyata na bugu na mur’da handle d’in k’ofar na shiga. Shiru office d’in sai wani irin azababben sanyi da k’amshin turarensa da ya zauna ra’dam a office d’i.
K’ofar na bari a bu’de, sai dai tun kafin na kai ga zama ya furta “Ita k’ofar zata rufe kanta kenan?” Tsaye na yi ina wasa da yatsuna don kam ba zan wani kulle k’ofa ba, a haka ma ji nake kamar zuciyata zata fito don tsabar tsoro. Bai kulani ba ya mik’e ya isa k’ofar ya rufe ya dawo ya zauna. Yana d’aukar cup d’in Hot coffee d’insa idanunsa akai na dana kasa zama sai rawa k’afata take. Tsawon mintuna biyu yana shan tea d’insa ya lumshe ido ni kuma ina tsaye… “Na gama ganin surarki idan ita kike son ki nuna min sai ki zauna Ai…” Ban san sanda na zauna ba.. Ina haki kamar wacce ta yi gudu tsabar firgicin da maganarsa ta saka ni. A yanayin fuskarsa naga yarda yake ha’diye dariyar da yake son yi. “Mun yi karatu jiya, akan ruwa uku da suke zubowa daga gaban mace, sababinsu da hukuncinsu Islamically.. su nake son yanzu ki jero min ki kuma gaya min me
Ke sabbabasu da hukuncinsu a musulunce tunda kin ce kin sani…” “Cabd’i…” na furta a hankali ina jin wani irin bugu da zuciyata take yi… wayarsa ya ‘d’auka ya danna yana furta “Ina jin ki, ina son in san da gaske kin iya orally kafin lokacin da zan sani a aikace…..”
𝔍𝔦𝔨𝔞𝔯 𝔑𝔞𝔰𝔥𝔢✍️
https://chat.whatsapp.com/LSB89Dp71pHETB3hpaWohR
Group 1 ya cika. Ga wanda bai samu damar shiga ba ya danna link d’in nan ya shiga group 2 daga gobe In sha Allah a iya groups d’in zan dinga posting. Kada a dinga bina private ana na bayar daga farko. Allah ya sani bani da jumurin hakan…
[8/5, 1:21 PM] Nazeefah Nashe: NA GA RAYUWA♥︎♥︎♥︎
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
Free Book.. MIKIYA WRITERS ASSOCIATION
Arewabooks @nazeefah
Wattpad@Nazeefah381
08033748387.
★★★★★ 𝒫𝒶ℊℯ 7.
Tsit ajin ya yi, ni kuma na zauna ina sauke numfashi. Na sake mayar da nik’ab d’ina. K’afata kuma a d’an mik’e a wajen. Ni da kaina na san ina da kyan k’afa sosai, amma ban damu da rufeta kamar fuskata ba. Yana d’agowa ya kalleni. “How many times zan gaya miki ki cire k’yallen nan a fuskarki.. kin san bonono?” Na yi saurin girgiza kai “To shi kike yi, rufin k’ofa da b’arawo ba. Wannan da kike bari a waje ita yafi kamata ki rufe, don ana ake gane a wani aji mace take.” Ya fa’da yana nuna k’afata. “Duk namijin da ya san abinda yake idan zai so mace k’afarta yake fara dubawa saboda akwai wani karatu na musamman akan k’afar…” Da sauri na ja k’afata na cukuikuye tun kafin na ji ma menene karatun. Murmushi ya yi ya girgiza kai ya kalli y’an ajin “Kuna son ku sani?” Da wani irin ihu da farin ciki suka furta Eeh Malam. Ji na yi kamar na tashi na rufe su da duka. “Ta hanyar k’afa ake gane Mace Khareeja ce ko Mutawassi’da ko Dakhilatun… kun san ma’anarsu?” Cikin karsashi suka furta “A’a” musamman manyan ajin da suna son irin wannan karatun. Na san sun sani don suna ta k’us k’us da murya suna dariya. “Mace Kharija itace mai yawan sha’awa….” Runtse idona na yi ina sake jan nik’ab d’ina. “Baki ji warning d’ina ba kenan?” Hawaye ne kawai na ji suna cika min ido ganin yarda ya tsira min ido cikin wani irin narkakken kallo da na kasa fassara shi. “A k’afafunku yanzu kowacce zan iya gaya mata ajin da take..” Ya fa’da yana d’an ha’de ransa… Da sauri kuwa suka dinga tura k’afafunsu ni da Asma da wasu biyu ne kawai ba mu tura ba. Ya dinga kallonsu yana tab’e baki ya furta “Kunya itace cikar mutuncin y’a mace ku dinga koyi da d’abi’ar y’an uwanku…” Ya fa’da yana nuna mu. Sannan ya sha kunu ya cigaba da karatun sa na Hadith.
A k’aida idan aka fita sallah, sai duk y’an aji sun fita sannan Malam zai fita. Haka kowa ya mik’e amma ni na kasa mik’ewa sai mutsu-mutsu nake a Hijba bana son tashi ne don kada Ustaz yaga k’afata. Ina kallon yarda yake dariya k’asa k’asa. “AYSHA tashi ki fita sallah.. ko kina Off?” Waro ido na yi na yi saurin sakin Nik’ab d’ina, ina martaba rashin kunyar ustaz a cikin zuciyata. “Jira fa nake ki tashi ki fita..” Asma da ta ga ban fita ba ita ta sake dawowa tana kallona. “AYSHA taso mana.” Na yafito ta da hannu. Ra’da na mata. “Pls ki samo min safa ko a k’afar waye don Allah..” Asma ta k’unshe dariyar da take son yi ta fita tana kallon ustaz. “Me kike ce mata? Ko kina needing wani abu ne?” Na yi saurin girgiza kai. Zama ya yi yana danna wayarsa har sanda Asma ta dawo ta mik’a min sucks d’in. Na yi saurin amsa na dinga zira wa ta cikin Hijab d’ina. Ina kallon yarda Ustaz yake min wani kallo… Sai kuma girgiza kai ya fita..” Na sauke ajiyar zuciya. Asma ta zauna kusa da ni tana furta “Kamar Ustaz fa ya fa’da son ki..” Ban amsa mata ba saboda kiran sallah na ik’ama da aka yi. Muka fita da sauri.
Ana idar da sallah ina zaune a harabar makarantar muna
Jiran yara su gama shigewa. Wata yarinya tazo tana kallona. “Anty Aysha, Ustaz Ahmad yana kira…” waro ido na yi ina kallon Asma da take ta dariya na harareta na ce “Don Allah ki raka ni?” “Wa? Ni? Ai idan kika gan ni a lahira kai ni aka yi.
Me ya aikeki fashin makaranta jiya? Ga shi nan abinda kika gujewa shi kika tarar yau har Gwara ma jiya a cikin mutane ne, yau fa daga ke sai shi…”
Ban manta magana ba saboda haushi da ta bani. Na tashi cikin sanyin jiki da na zuciya na bi step d’in da zai kai ka Office d’in Ustaz Ahmad. Duk da ban
Tab’a shiga ba na san nan ne, don ina jin yarda y’an mata ke wassafa kyau da tsaruwar office d’in. Sai da ya saka aka kashe masa ku’di sosai kafin ya fara zama cikinsa.
Knocking na yi sosai kafin daga can a ce “Shigo kafin ki saka min ciwon kai.” Zuciyata na bugu na mur’da handle d’in k’ofar na shiga. Shiru office d’in sai wani irin azababben sanyi da k’amshin turarensa da ya zauna ra’dam a office d’i.
K’ofar na bari a bu’de, sai dai tun kafin na kai ga zama ya furta “Ita k’ofar zata rufe kanta kenan?” Tsaye na yi ina wasa da yatsuna don kam ba zan wani kulle k’ofa ba, a haka ma ji nake kamar zuciyata zata fito don tsabar tsoro. Bai kulani ba ya mik’e ya isa k’ofar ya rufe ya dawo ya zauna. Yana d’aukar cup d’in Hot coffee d’insa idanunsa akai na dana kasa zama sai rawa k’afata take. Tsawon mintuna biyu yana shan tea d’insa ya lumshe ido ni kuma ina tsaye… “Na gama ganin surarki idan ita kike son ki nuna min sai ki zauna Ai…” Ban san sanda na zauna ba.. Ina haki kamar wacce ta yi gudu tsabar firgicin da maganarsa ta saka ni. A yanayin fuskarsa naga yarda yake ha’diye dariyar da yake son yi. “Mun yi karatu jiya, akan ruwa uku da suke zubowa daga gaban mace, sababinsu da hukuncinsu Islamically.. su nake son yanzu ki jero min ki kuma gaya min me
Ke sabbabasu da hukuncinsu a musulunce tunda kin ce kin sani…” “Cabd’i…” na furta a hankali ina jin wani irin bugu da zuciyata take yi… wayarsa ya ‘d’auka ya danna yana furta “Ina jin ki, ina son in san da gaske kin iya orally kafin lokacin da zan sani a aikace…..”
𝔍𝔦𝔨𝔞𝔯 𝔑𝔞𝔰𝔥𝔢✍️
https://chat.whatsapp.com/LSB89Dp71pHETB3hpaWohR
Group 1 ya cika. Ga wanda bai samu damar shiga ba ya danna link d’in nan ya shiga group 2 daga gobe In sha Allah a iya groups d’in zan dinga posting. Kada a dinga bina private ana na bayar daga farko. Allah ya sani bani da jumurin hakan…
[8/5, 1:21 PM] Nazeefah Nashe: NA GA RAYUWA♥︎♥︎♥︎
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
Free Book.. MIKIYA WRITERS ASSOCIATION
Arewabooks @nazeefah
Wattpad@Nazeefah381
08033748387.
★★★★★ 𝒫𝒶ℊℯ 7.