Sashe 20
Naga Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sai da na murza key a ‘d’akin don naga kamar Ustaz yau ya cire kunyarsa gaba d’aya. Wankan na yi sosai har kamar fatata zata futa, don duk dole ina son nafi waccan matar kyau. Ina cikin zura rigar lace a jikina na ji muryarsa a bakin k’ofa. “Bu’de Aysha..” wani irin waro ido na yi na furta “Na bu’de na
Maka me?” “Idan ba zaki bu’de ba, answer your phone..” Sai sannan na kai idona kan wayar naga numberrsa da na yi saving da Ustazu na, tana ringing. Amsa wayar na yi. “Kada ki yi kwalliya, kada ki saka turare kuma don zaku gaisa da abokaina…” Ya furta yana kashe wayar. Ban saka turare ba, amma na yi kwalliya don haka kawai ba zan bari wata can ta fi ni kyau ba. Na fito tsaf da ni cikin laffayar da ta zauna das a jikina ta fitar da shape ‘dina sosai. Idon Ustaz a kaina yake kallona ya furta “Cab a hakan zaki fita?” Na ‘dan turo bakina “To ba kai ka kawo kayan ba?” Mik’ewa ya yi ya isa kusa da ni, yana jana jikinsa da sauri na fara turjewa ya rik’e ni sosai yana furta “Bana ce kada ki yi kwalliya ba, wa yace ki yi, tsaya na goge jambakin nan.” Cak na tsaya a zatona gogewar zai yi sai na ji bakinsa a saman leb’ena yana tsotsa a hankali. Da sauri na waro ido. Ya sake ni yana murmushi ya bushe min idon da iskar bakinsa. Yana furta “Gobe ma ki sake k’in bin umarnina, ki je ki sako Hijab, ba zaki fita da wannan abin ba, Ji k’irjinki ji yarda ta fitar da zahirin Suffar Aysha…” Ya fa’da yana shafa gefen Hips ‘dina. “Anya Aysha zan iya jira ki gama secondary ‘din nan, kamar yarda Abba ya buk’ata? Ba zan iya ba zan wahala sosai wallahi, duk da dai ina da wata matar, amma kuma zuciyar tana nan…” Ya fa’da yana ‘dage min gira ka’dan. Turo bakina na yi ina jin zuciya ta na shirin tafasa na furta “Ni ka daina min zancen matarka.” Yatsansa ya saka yana zagaye leb’ena da su, yana murmushi ya sake ba su sumbata sannan ya lumshe idonsa ya furta “I like those kissable lips, na da’de ina mafarkin wannan ranar.” Shiru na masa ina jin sauyawar yanayi tare da ni. Sakin ajiyar zuciya ya yi yana furta “Wannan karatun boko…. Shikkenan maza ki je ki saka Hijab Madam, ana jiran mu.” Na juya d’akin Anty Khadija. A drawernta na samo Hijab mai kyau da ya shiga da kayan na saka. Ina fitowa na tarar Ustaz har ya mik’e yana waya k’asa k’asa na ji yana furta “Ki jira na ce, zan zo yanzu ko Habibteey…” Wani irin duum na ji a raina. Ya mik’o min hannu yana furta “Zo Aysha ku gaisa da Habibteey…” Banza na masa idona na shirin zubo da hawaye na fice daga gidan da sauri. Sai ga shi ya biyo bayana na kulle k’ofar. Banda ina son zuwa gida cewa zan yi ba zan bi shi ba. Ya shiga mota ni ma na shiga fuskata a ha’de shima bai min magana ba ya ja zuwa gidan mu.
Sai da na ganni a k’ofar gida sannan hankalina ya dawo jikina na tuna da batun Mami ko ta amince da auren? Gaba na ya fa’di sanin cewa ba lallai ta amince ba tunda ko jiya da ta je gidna Ya Muhd ban ga alamar haka a tare da ita ba. Zan fita daga Motar ya ja hannuna ya rik’e cikin nasa yana kallona. “Idan baki saki fuska ba zan mayar da ke.” Na ha’diye tashin hankali na na furta “Ba wajenta zaka ba?” “Ina ruwanki, ki yi abinda yake gaban ki, and kada ki sake ina magana ki yi gaba hakan raini ne, kin ji ko? Idan baku gaisa kun saba ba sai yaushe zaku gaisa, idan na gama da ke, zan tafi wajenta da daddare kuma ki shirya zan zo na kai ki wajen su Mommy kafin su yagalgala nama na…” Yawu na ha’diye ina sauka daga motar bayan na sake nik’ab ‘din fuskata don haka kawai sai na ji ina jin kunyar ha’duwata da jama’ar gidanmu ban san kalar tsiyar da suka tanadar min ba.
Dariya Ustaz ya yi ganin yarda sam na kasa sake jiki na fita. Ya juya yana kallon cikin harabar gidanmu. Kafin ya furta ko na kira miki Muhammad ya shiga da ke?” Da sauri na ‘d’aga kaina. Don hakan zai fi kin sauk’i akan na shiga da kai na. Ina kallo ya dannna wayar hannunsa ya kira Ya.Muhd. Bai ko d’au lokaci ba, sai ga shi ya fito fuskarsa d’auke da murmushi yana kallo na. “Amarya..” Turo bakina na yi na furta “Ya.Muhd, bana so, shine baka gaya min ba sai da aka d’aura auren.” Murmushin ya sake yi ya ce “Ba gashi yanzu kin sani ba, gaya min are you happy or not?” Ya kama hannuna muka nufi cikin gidan. Ina ji Ustaz yana fa’din idan na gama yana jirana a sitroom.
Tsakargidan taf da mutane, ta cikin nik’ab ’dina na dinga ganinsu, y’an Uwan Umma, Y’an Uwan Abba da y’an Uwan Mami sai hira ake cikin annashuwa da farin ciki. Har sama Muhammad ya kai ni bai bari an ganni ba, ya shigar da ni parlorn Mami. Parlorn nata shiru ba kowa. Sai k’arar Tv. “Ki shiga Mamin tana ciki, ki san yarda kika yi kika kwantar mata da hankali, don tun safe ta k’i bari kowa ya ganta, ta yi fushi sosai don har kuka yau ta yi a gaban Abba, ta furta Kalmar da ta tsayawa kowa a rai, don an ga ita Allah bai bata haihuwa ba….Jikin kowa kam ya yi sanyi, don haka ki rarrasheta..” Ya Muhd ya fa’da yana saka yatsansa guda a idonsa ya ‘d’auke k’wallar da ta tarar masa a k’asan idon. Wani irin fa’duwar gaba na shiga, idona a waje cikin tashin hankali na furta “Ba da sanin Mami ba, aka ‘d’aura min aure?” Muhammad ya ‘d’aga kai “An yi kuskuren da kowa yake dana saninsa, don kam baa kyauta mata ba, shi kansa Abban zan iya cewa ya yi nadama, amma ba hak’urin da bai bata ba ta k’i saurararsa ta ce sai ya saketa tunda bata da wani amfani a wajensa…” Wannan karan sai dana dafe k’irjina jin abinda ya ce na zube a kan kujera ina mayar da ajiyar numfashi. Ina ji Yaya Muhammad ya fice yana sake jaddada min na aikata abinda ya ce ‘din.
Na kai mintuna biyar kafin na daure na isa d’akin nata cikin tashin hankali na mur’da k’ofar. Sai na jita a kulle, a hankali na fara nocking in kiran sunan Mamin cikin tashin hankali.
Tsawon lokaci kafin ta bu’de k’ofar, na ‘dago idona ina kallonta hawaye ne yake zuba a idon nata ya yi jajur, cikin tashin hankali na zube a jikinta, amma sai naga ta janye ni tana min wani kallo da ya kusa ‘d’auke min numfashi na…..
𝔍𝔦𝔨𝔞𝔯 𝔑𝔞𝔰𝔥𝔢★✍️
Kin shirya Siyam lunch box ko duk wasu kayan yara na buk’ata musamman yanzu lokaci ne da za’a koma makaranta. To akwai tanadin da Tinysteps_ng ta yi muku na samun duka abinda kike so da ya danganci back to school akan farashi mai rahusa… abin buk’ata kawai garzaya da gudu ki shiga cikin group ‘din, ta hanyar danna link. Zaki ganki tsundum cikin companyn Tinysteps_ng…
Hello! We are Tinysteps _ng do well by joining our group fouf updates on our unique kid’s dress back to school supplies toys and lots more
https://chat.whatsapp.com/
https://www.arewabooks.com/chapter?id=66a2a58ee86f6001e809b915
Akwai page 15 a arewa, ku duba ku Karanta a can. Gobe ina biki ba zan samu posting ba. Na gode
[8/5, 1:21 PM] Nazeefah Nashe: NA GA RAYUWA♥︎♥︎♥︎
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
Free Book.. MIKIYA WRITERS ASSOCIATION
Arewabooks @nazeefah
https://chat.whatsapp.com/HfGu1Pozgx9IxjCYqW7ZCZ
Wattpad@Nazeefah381
08033748387.
★★★★★ 𝒫𝒶ℊℯ 15.
Kin shirya Siyam lunch box ko duk wasu kayan yara na buk’ata musamman yanzu lokaci ne da za’a koma makaranta. To akwai tanadin da Tinysteps_ng ta yi muku na samun duka abinda kike so da ya danganci back to school akan farashi mai rahusa… abin buk’ata kawai garzaya da gudu ki shiga cikin group ‘din, ta hanyar danna link. Zaki ganki tsundum cikin companyn Tinysteps_ng…
Hello! We are Tinysteps _ng do well by joining our group fouf updates on our unique kid’s dress back to school supplies toys and lots more
https://chat.whatsapp.com/
★✍️
Maka me?” “Idan ba zaki bu’de ba, answer your phone..” Sai sannan na kai idona kan wayar naga numberrsa da na yi saving da Ustazu na, tana ringing. Amsa wayar na yi. “Kada ki yi kwalliya, kada ki saka turare kuma don zaku gaisa da abokaina…” Ya furta yana kashe wayar. Ban saka turare ba, amma na yi kwalliya don haka kawai ba zan bari wata can ta fi ni kyau ba. Na fito tsaf da ni cikin laffayar da ta zauna das a jikina ta fitar da shape ‘dina sosai. Idon Ustaz a kaina yake kallona ya furta “Cab a hakan zaki fita?” Na ‘dan turo bakina “To ba kai ka kawo kayan ba?” Mik’ewa ya yi ya isa kusa da ni, yana jana jikinsa da sauri na fara turjewa ya rik’e ni sosai yana furta “Bana ce kada ki yi kwalliya ba, wa yace ki yi, tsaya na goge jambakin nan.” Cak na tsaya a zatona gogewar zai yi sai na ji bakinsa a saman leb’ena yana tsotsa a hankali. Da sauri na waro ido. Ya sake ni yana murmushi ya bushe min idon da iskar bakinsa. Yana furta “Gobe ma ki sake k’in bin umarnina, ki je ki sako Hijab, ba zaki fita da wannan abin ba, Ji k’irjinki ji yarda ta fitar da zahirin Suffar Aysha…” Ya fa’da yana shafa gefen Hips ‘dina. “Anya Aysha zan iya jira ki gama secondary ‘din nan, kamar yarda Abba ya buk’ata? Ba zan iya ba zan wahala sosai wallahi, duk da dai ina da wata matar, amma kuma zuciyar tana nan…” Ya fa’da yana ‘dage min gira ka’dan. Turo bakina na yi ina jin zuciya ta na shirin tafasa na furta “Ni ka daina min zancen matarka.” Yatsansa ya saka yana zagaye leb’ena da su, yana murmushi ya sake ba su sumbata sannan ya lumshe idonsa ya furta “I like those kissable lips, na da’de ina mafarkin wannan ranar.” Shiru na masa ina jin sauyawar yanayi tare da ni. Sakin ajiyar zuciya ya yi yana furta “Wannan karatun boko…. Shikkenan maza ki je ki saka Hijab Madam, ana jiran mu.” Na juya d’akin Anty Khadija. A drawernta na samo Hijab mai kyau da ya shiga da kayan na saka. Ina fitowa na tarar Ustaz har ya mik’e yana waya k’asa k’asa na ji yana furta “Ki jira na ce, zan zo yanzu ko Habibteey…” Wani irin duum na ji a raina. Ya mik’o min hannu yana furta “Zo Aysha ku gaisa da Habibteey…” Banza na masa idona na shirin zubo da hawaye na fice daga gidan da sauri. Sai ga shi ya biyo bayana na kulle k’ofar. Banda ina son zuwa gida cewa zan yi ba zan bi shi ba. Ya shiga mota ni ma na shiga fuskata a ha’de shima bai min magana ba ya ja zuwa gidan mu.
Sai da na ganni a k’ofar gida sannan hankalina ya dawo jikina na tuna da batun Mami ko ta amince da auren? Gaba na ya fa’di sanin cewa ba lallai ta amince ba tunda ko jiya da ta je gidna Ya Muhd ban ga alamar haka a tare da ita ba. Zan fita daga Motar ya ja hannuna ya rik’e cikin nasa yana kallona. “Idan baki saki fuska ba zan mayar da ke.” Na ha’diye tashin hankali na na furta “Ba wajenta zaka ba?” “Ina ruwanki, ki yi abinda yake gaban ki, and kada ki sake ina magana ki yi gaba hakan raini ne, kin ji ko? Idan baku gaisa kun saba ba sai yaushe zaku gaisa, idan na gama da ke, zan tafi wajenta da daddare kuma ki shirya zan zo na kai ki wajen su Mommy kafin su yagalgala nama na…” Yawu na ha’diye ina sauka daga motar bayan na sake nik’ab ‘din fuskata don haka kawai sai na ji ina jin kunyar ha’duwata da jama’ar gidanmu ban san kalar tsiyar da suka tanadar min ba.
Dariya Ustaz ya yi ganin yarda sam na kasa sake jiki na fita. Ya juya yana kallon cikin harabar gidanmu. Kafin ya furta ko na kira miki Muhammad ya shiga da ke?” Da sauri na ‘d’aga kaina. Don hakan zai fi kin sauk’i akan na shiga da kai na. Ina kallo ya dannna wayar hannunsa ya kira Ya.Muhd. Bai ko d’au lokaci ba, sai ga shi ya fito fuskarsa d’auke da murmushi yana kallo na. “Amarya..” Turo bakina na yi na furta “Ya.Muhd, bana so, shine baka gaya min ba sai da aka d’aura auren.” Murmushin ya sake yi ya ce “Ba gashi yanzu kin sani ba, gaya min are you happy or not?” Ya kama hannuna muka nufi cikin gidan. Ina ji Ustaz yana fa’din idan na gama yana jirana a sitroom.
Tsakargidan taf da mutane, ta cikin nik’ab ’dina na dinga ganinsu, y’an Uwan Umma, Y’an Uwan Abba da y’an Uwan Mami sai hira ake cikin annashuwa da farin ciki. Har sama Muhammad ya kai ni bai bari an ganni ba, ya shigar da ni parlorn Mami. Parlorn nata shiru ba kowa. Sai k’arar Tv. “Ki shiga Mamin tana ciki, ki san yarda kika yi kika kwantar mata da hankali, don tun safe ta k’i bari kowa ya ganta, ta yi fushi sosai don har kuka yau ta yi a gaban Abba, ta furta Kalmar da ta tsayawa kowa a rai, don an ga ita Allah bai bata haihuwa ba….Jikin kowa kam ya yi sanyi, don haka ki rarrasheta..” Ya Muhd ya fa’da yana saka yatsansa guda a idonsa ya ‘d’auke k’wallar da ta tarar masa a k’asan idon. Wani irin fa’duwar gaba na shiga, idona a waje cikin tashin hankali na furta “Ba da sanin Mami ba, aka ‘d’aura min aure?” Muhammad ya ‘d’aga kai “An yi kuskuren da kowa yake dana saninsa, don kam baa kyauta mata ba, shi kansa Abban zan iya cewa ya yi nadama, amma ba hak’urin da bai bata ba ta k’i saurararsa ta ce sai ya saketa tunda bata da wani amfani a wajensa…” Wannan karan sai dana dafe k’irjina jin abinda ya ce na zube a kan kujera ina mayar da ajiyar numfashi. Ina ji Yaya Muhammad ya fice yana sake jaddada min na aikata abinda ya ce ‘din.
Na kai mintuna biyar kafin na daure na isa d’akin nata cikin tashin hankali na mur’da k’ofar. Sai na jita a kulle, a hankali na fara nocking in kiran sunan Mamin cikin tashin hankali.
Tsawon lokaci kafin ta bu’de k’ofar, na ‘dago idona ina kallonta hawaye ne yake zuba a idon nata ya yi jajur, cikin tashin hankali na zube a jikinta, amma sai naga ta janye ni tana min wani kallo da ya kusa ‘d’auke min numfashi na…..
𝔍𝔦𝔨𝔞𝔯 𝔑𝔞𝔰𝔥𝔢★✍️
Kin shirya Siyam lunch box ko duk wasu kayan yara na buk’ata musamman yanzu lokaci ne da za’a koma makaranta. To akwai tanadin da Tinysteps_ng ta yi muku na samun duka abinda kike so da ya danganci back to school akan farashi mai rahusa… abin buk’ata kawai garzaya da gudu ki shiga cikin group ‘din, ta hanyar danna link. Zaki ganki tsundum cikin companyn Tinysteps_ng…
Hello! We are Tinysteps _ng do well by joining our group fouf updates on our unique kid’s dress back to school supplies toys and lots more
https://chat.whatsapp.com/
https://www.arewabooks.com/chapter?id=66a2a58ee86f6001e809b915
Akwai page 15 a arewa, ku duba ku Karanta a can. Gobe ina biki ba zan samu posting ba. Na gode
[8/5, 1:21 PM] Nazeefah Nashe: NA GA RAYUWA♥︎♥︎♥︎
𝒩𝒶𝓏ℯℯ𝒻𝒶𝒽 𝒩𝒶𝓈𝒽ℯ★✍️
Free Book.. MIKIYA WRITERS ASSOCIATION
Arewabooks @nazeefah
https://chat.whatsapp.com/HfGu1Pozgx9IxjCYqW7ZCZ
Wattpad@Nazeefah381
08033748387.
★★★★★ 𝒫𝒶ℊℯ 15.
Kin shirya Siyam lunch box ko duk wasu kayan yara na buk’ata musamman yanzu lokaci ne da za’a koma makaranta. To akwai tanadin da Tinysteps_ng ta yi muku na samun duka abinda kike so da ya danganci back to school akan farashi mai rahusa… abin buk’ata kawai garzaya da gudu ki shiga cikin group ‘din, ta hanyar danna link. Zaki ganki tsundum cikin companyn Tinysteps_ng…
Hello! We are Tinysteps _ng do well by joining our group fouf updates on our unique kid’s dress back to school supplies toys and lots more
https://chat.whatsapp.com/
★✍️