Sashe 8
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Aunty ina zakije,? kizu muyi tadi irin najiya yafada yana washe baki kamar gunar auduga, bata kaiga bashi amsaba su fareeda suka fito bada wani bata lokaciba fadeela taja hanun Nisha tana kokarin kutsata mota ganin haka yasa Nisha tayi hanzarin dagawa aheel hand batareda kowa ya luraba, shima hanun ya dagamata har suka bar harabar gdn aheel yna yiwa motar bye bye har seda mai gadi ya maida geat yarufe sannan ya tsagai ta, tafiya suke suna dan hiransu har suka su deden wani big plaza, shiga sukayi suka suma siyayyansu, nan sukashiga zagayawa domin zaban abunda yamusu tareda fadawa Nisha itama tashiga ta duba abunda yamata, amma sam itakam duk inda sukayi nan takeyi, ganin haka yasa suka shiga dauka mata duk wani abunda yadace na bukata, kama daga kayan sawa manya da kana , mayuka turare masu kamshi hada da kayan kwalliya shoes da sauransu, suyi shopping abubuwa da yawa reeda tabiya kudin suka tafi, kan hanyarsu na kumawa gd, Nisha ta sanar dasu akwai wasu kayanta datake da mukatan daukosu agdn da tabari, dake reedace driving dinsu tana tajiya kana motar Nisha tafada musu anguwar tareda bayani inda zatayi hanya yabulle dasu, ba dau time ba hanya takawosu anguwar,
nan sukayi parking daga gefe tareda fituwa daga motar suka nufi cikin gdn, azaune suka samu matar kusa da kofar dakinta tana tsintar shinkafa, dukawa sukayi tareda gaisheta cike da ladabi, amsawa tayi tana binsu da kallo dan ba wanda tasani acikinsu, se Nisha kadae, kallonsu tashiga yi daya bayan daya sannan ta sauke kanta akan Nisha tana fadin,
" Nisha kece, murmushi nisha tayi tana fadin," maman husna, ayya yakike ya karin hakuri kuma narashinda mukayi tunda samau labarin gurin ummyn salma ba karamin alhini muka shigaba, allahde yajikan Hajiya Zainab, ameen Nisha tafada tana maijin wani irin azuciyarta, nan Nisha tashiga zaiyanu mata dalilin zuwansu, bada wani bata lokaciba maman husna tamike suka nufi dakin da aka kallace kayan, nisha tashiga duba abuwanda yakeda bukata dakuma na ummanta wayanada zatana gani tana tunawa da ita, sanan Nisha ta fadawa maman husna data dauki sauran kayan intanada bukata tabar mata because batada ra' ayin, ba karamin murna tayi ba sbd taji dadi sosae, tashiga zubawa Nisha godiya hade da rakasu bakin kofa tajiyo,
nan sukuma suka shiga mota suka dauki hanyar gd, suna isowa mai gadi yaye geat din gdn suka shigo da motar sukayi parking, suka fito tareda kokarin shaga parlourn, tunda ga door din parlourn suka fahimci, sunyi bako, suna shiga ciki wa Nisha zata gani, Salam ce zaune bisa kujera tana sakar mata murmushi gefe kuwa hajja mama ce zaune tana kallon shigowar su, ledar hanunta tasake cikin murna tayi kana salma dagu tafada cikinta, nanda nan tafashe da kuka, cikin hanzari salma ta dagata nata fadin,
"uhm za afara sanar koh ? Wlh yanzu zakisa natashi natafi inda nafito dan ni banzu dan naji kukankiba, ciki hanzari Nisha tadago takallita hadeda bugeta kadan tana fadin,
" sorry bansan sanda kukan yazu bane tafada tana kokarin goge hawayenta tana tura baki kamar wata baby, dariya salma tayi tareda maida kallonta gasu fadeela da suke ta washe mata baki,
" ina kukaje haka naketa jiranku? Reeda tace wani dan shopping mukaje, to allah yasa anhadu da nawa shopping salma tafada tana dariya,
" tashi muje kigani, nan suka tashi suka bedroom dukansu sukabar hajja mma tana ta binsu da kallo gwanin shaawa, suna shiga dakin saman bed suka shigayi dad daya da kayan dasuka siyo suna nunawa salma,
" masha Allah kaya sunyi kyau sosai ga tsada, hakalin salma ba karamin kwantawa yayiba ganin Nisha tashiga hanun mutane kirki masu son mutane ba kyama balle girman kai, nan tashiga karewa dakin kallo gsky Nisha ba karamin sa' a tayiba ba karamin taya Nisha Happ tayiba ko bakomai damuwarta na rashin umma zai dan ragu,
salma kiga wata riga da aunty fareeda tazabamin, salma bin rigar tayi da kallo duguwar riga ce ash colour da rintsin baki baki, rigan ba karamin haduwa tayiba dagani zatayi tsada, gsky tayi kyau sosai fadan salma, reeda ne tayi yaddariya tace,
" ae dama ni na iya zaban abun mai kyau ba irin fadeela mezaben shirmeba tafada cike da tsukana, kallon fadeela sukayi da ta tura baki gaba tana kallon reeda yayinda take maganar dariya suka shiga mata, Salma tace,
" lallai kin iya kam dan gsky rigan tayi kyau sosai , thanks reeda tace tana fari da ido, sunyi fira sosai, kiran sallan azaharne ya dakatar dasu daga hiran kowannesu ya nufi toilet yin alwala, nan suka shinfida sallaya sukayi sallah, bayan sun idar , fadeela taja hanun Nisha suka nufi kitchen suna zuwa suka sami baba Barka takammala komai dan kwata kwata batar bata da ganda ga sauri wajan aiki nan da nan, fadeela ne tashiga shirya musu abincin seda ta kammala ta kalli baba Barka tace,
" yau a bedroom dinmu zamuyi lunch dan haka ki kaiwa Hajiya nata sa shinta, cikin hanzari baba Barka tace,
" to shikenan za akai mata, muje fadeela tafada tana kallon Nisha, itama Nisha kallonta tayi tana fadin, kije zanzo , gyada mata kai fadeela tayi tareda ficewa ta tafi, kallon Barka Nisha tayi tace ,
" ki hadamin abinci Hajiya nakai mata, " lah yata da kin bari yanzun nan zan hada nakai mata bada wani bata lokaciba, aa karki damu inaso nakai mata ne da kaina, bata mata wani musuba tashiga shirya mata abincin tareda mika mata, amsa Nisha tayi tajuya tafita, bangaran Hajiya tanufi ta murda handle din kofar tashiga, bata tarar da ita a parlour ba hakan ya tabbatar mata tana bedroom dinta, dire abincin tayi a table din dake parlourn, tanufi hanya dakin, murda handle din door din tayi hade da sallama kasa kasa, jin shiru yasa talekawa ahankali ta hango ta kwance saman sallaya hanunta rikeda carbi, da alama bacci ta sumayi, kamar ta ta suta sekuma tafasa tareda maida door din tarufe tanufi hanyar fita, tana fitowa harta nufi hanyar part dinsu, karaf ta hangi AJEEMAL dake kokarin fita jikinsa sayi da kana nan kaya sun amshi jikinsa sosai, ganin yanufi hayar geat mai gadi yabude masa yafita, wani hamdala tayi dan yau da son ganin yaron ta tashi duk da tasan cewa papansa ba nisa yayiba ganin bai dauki motaba, hakan yabata daman sidadewa bangaransa, takunna kaiciki, da sallama kasa kasa takarisa shiga ciki tana dan zazzare ido,
akujera ta hango aheel na zaune ya tusa tv agaba yana kallo abincine gabansa amma wasa yake dashi hankalisa nakan kallon cartoon, yana ganinta yashiga washe mata baki yana kokarin tashi, karisuwa tayi kusa da kujeran sa ta rungume shi tana murmushi tareda sauke ajiyar zuciya, daguwa yayi yana kallonta ciki da dariya yana fadin," Aunty dazu ina kukaje kedasu Aunty farida, aheel shopping mugaje, papana yaganku ae, gabantane yadan fadi , hakan yasata mikewa tana fadin," bari natafi su fadeela suna jirana, letter are well come back, ga mamakinta yaro yasuma kokarin kuka yana make shoulder yana fadin," karta tafi tabarshi, ita kuma tsonta kar papanshi yashigo ya tarar da ita dan ta fahimci ba nisa yayi ba, jin kukan yake da gsk yasata matsawa tazauna tana fadin,
" shikenan bazan tafiba, nan tasuma bashi abincin abaki hanunta se bari yake, kallon shi tayi tana fadin," ina mom dinka, dazu mummy na tafita kuma bazata dawo ba se dare time din nayi bacci, cin shagwaba irin na yara yace,"Aunty mummy na bata son zama gd kusa dani, papa nane yake son zama dani har office dinsa yana zuwa dani, bakaramin tausayi yaron yaba Nisha ba , rashin kulawar mom disa atareda shi, da alama bata wani damu dashiba, muryan aheel taji yana fadin," papane yakemin wanka ya samin kaya yadafamin abinci, kallonsa kawai take yayinda yake zuba surutu, to kayi shiru ya isa haka ka karisa cin abincin, yanzu papanka zai dawo nima kuma ana jirana bari naje nan ta lallabe shi tafada tareda mikewa tayi tanufi hanyar fita, yayi daidai da time din da AJEEMAL ya kunno kai yana kokarin tura door din,
idonsane ya sauka akan na Nisha hakan yasashi dakatawa yana binta da wani kallo, itama ganinshi datayi tsaye yasa taji kamar tasake fitsari awajan, tsabar tsorita, wani kallo yadinga binta dashi wanda yasa duk ilahirin jikinta ke bari, shikuwa bawata kallo bace da tawuce nacinda takewa dansa da shishshige masa datake wanda ba kaunar hakan yakeba, takaicine duk ya isheshi yarasama bakin magana, ita kuwa tarasa meyasa inta ganshi take nuna masa tsoronta afili kamar mara gsky, duk yanda takaiga danne tsoronta indan taganshi but takasa, because wani irin kwarjin yake mata, dukansu kowa ya gagara bawa dan uwansa hanya yashige, ita tana bakin door din shima haka, Nishane jitayi kafarta yamata nauyi tagagara ko mutsawa , muryan aheel ta tsin kaya dacewa,
" papa yace zaikaini wasa anjima zamuje tareko zaki rakamu.,? jiyowa tayi tana kallonsa tagagara basa amsa sedariyan yakenda bata san tana yinsaba maida kallonta ga AJMAL tayi da haryanzu wannan kallon yake binta dashi, still kuma yaki bata hanya tashige, daker ta iya matsawa baya kadan kanta sunkuye, wani harara ya wurga mata tareda jan karamin tsaki , shima tsayawar da yayi soyake yaga karshen rashin kunyarta na rashin kauce masa daga hanya da batayiba, ganin yashiga yasa tasamu damana fita cikin hanzari, aheel bin mahaifin tashi yayi da kallo, yanda ya hade gira yabata fiska, AJEEMAL kokarin shige aheel yayi daniyar shiga bedroom muryan dansane yatseshi dacewa,
" papa nagama cin abincin yafada yana kallon mahaifin nasa, cikin hanzari tajiyo batareda ya cemasa koamiba ya dauke plate din yakai kitchen yadawo yakalli aheel yana fadin,
nan sukayi parking daga gefe tareda fituwa daga motar suka nufi cikin gdn, azaune suka samu matar kusa da kofar dakinta tana tsintar shinkafa, dukawa sukayi tareda gaisheta cike da ladabi, amsawa tayi tana binsu da kallo dan ba wanda tasani acikinsu, se Nisha kadae, kallonsu tashiga yi daya bayan daya sannan ta sauke kanta akan Nisha tana fadin,
" Nisha kece, murmushi nisha tayi tana fadin," maman husna, ayya yakike ya karin hakuri kuma narashinda mukayi tunda samau labarin gurin ummyn salma ba karamin alhini muka shigaba, allahde yajikan Hajiya Zainab, ameen Nisha tafada tana maijin wani irin azuciyarta, nan Nisha tashiga zaiyanu mata dalilin zuwansu, bada wani bata lokaciba maman husna tamike suka nufi dakin da aka kallace kayan, nisha tashiga duba abuwanda yakeda bukata dakuma na ummanta wayanada zatana gani tana tunawa da ita, sanan Nisha ta fadawa maman husna data dauki sauran kayan intanada bukata tabar mata because batada ra' ayin, ba karamin murna tayi ba sbd taji dadi sosae, tashiga zubawa Nisha godiya hade da rakasu bakin kofa tajiyo,
nan sukuma suka shiga mota suka dauki hanyar gd, suna isowa mai gadi yaye geat din gdn suka shigo da motar sukayi parking, suka fito tareda kokarin shaga parlourn, tunda ga door din parlourn suka fahimci, sunyi bako, suna shiga ciki wa Nisha zata gani, Salam ce zaune bisa kujera tana sakar mata murmushi gefe kuwa hajja mama ce zaune tana kallon shigowar su, ledar hanunta tasake cikin murna tayi kana salma dagu tafada cikinta, nanda nan tafashe da kuka, cikin hanzari salma ta dagata nata fadin,
"uhm za afara sanar koh ? Wlh yanzu zakisa natashi natafi inda nafito dan ni banzu dan naji kukankiba, ciki hanzari Nisha tadago takallita hadeda bugeta kadan tana fadin,
" sorry bansan sanda kukan yazu bane tafada tana kokarin goge hawayenta tana tura baki kamar wata baby, dariya salma tayi tareda maida kallonta gasu fadeela da suke ta washe mata baki,
" ina kukaje haka naketa jiranku? Reeda tace wani dan shopping mukaje, to allah yasa anhadu da nawa shopping salma tafada tana dariya,
" tashi muje kigani, nan suka tashi suka bedroom dukansu sukabar hajja mma tana ta binsu da kallo gwanin shaawa, suna shiga dakin saman bed suka shigayi dad daya da kayan dasuka siyo suna nunawa salma,
" masha Allah kaya sunyi kyau sosai ga tsada, hakalin salma ba karamin kwantawa yayiba ganin Nisha tashiga hanun mutane kirki masu son mutane ba kyama balle girman kai, nan tashiga karewa dakin kallo gsky Nisha ba karamin sa' a tayiba ba karamin taya Nisha Happ tayiba ko bakomai damuwarta na rashin umma zai dan ragu,
salma kiga wata riga da aunty fareeda tazabamin, salma bin rigar tayi da kallo duguwar riga ce ash colour da rintsin baki baki, rigan ba karamin haduwa tayiba dagani zatayi tsada, gsky tayi kyau sosai fadan salma, reeda ne tayi yaddariya tace,
" ae dama ni na iya zaban abun mai kyau ba irin fadeela mezaben shirmeba tafada cike da tsukana, kallon fadeela sukayi da ta tura baki gaba tana kallon reeda yayinda take maganar dariya suka shiga mata, Salma tace,
" lallai kin iya kam dan gsky rigan tayi kyau sosai , thanks reeda tace tana fari da ido, sunyi fira sosai, kiran sallan azaharne ya dakatar dasu daga hiran kowannesu ya nufi toilet yin alwala, nan suka shinfida sallaya sukayi sallah, bayan sun idar , fadeela taja hanun Nisha suka nufi kitchen suna zuwa suka sami baba Barka takammala komai dan kwata kwata batar bata da ganda ga sauri wajan aiki nan da nan, fadeela ne tashiga shirya musu abincin seda ta kammala ta kalli baba Barka tace,
" yau a bedroom dinmu zamuyi lunch dan haka ki kaiwa Hajiya nata sa shinta, cikin hanzari baba Barka tace,
" to shikenan za akai mata, muje fadeela tafada tana kallon Nisha, itama Nisha kallonta tayi tana fadin, kije zanzo , gyada mata kai fadeela tayi tareda ficewa ta tafi, kallon Barka Nisha tayi tace ,
" ki hadamin abinci Hajiya nakai mata, " lah yata da kin bari yanzun nan zan hada nakai mata bada wani bata lokaciba, aa karki damu inaso nakai mata ne da kaina, bata mata wani musuba tashiga shirya mata abincin tareda mika mata, amsa Nisha tayi tajuya tafita, bangaran Hajiya tanufi ta murda handle din kofar tashiga, bata tarar da ita a parlour ba hakan ya tabbatar mata tana bedroom dinta, dire abincin tayi a table din dake parlourn, tanufi hanya dakin, murda handle din door din tayi hade da sallama kasa kasa, jin shiru yasa talekawa ahankali ta hango ta kwance saman sallaya hanunta rikeda carbi, da alama bacci ta sumayi, kamar ta ta suta sekuma tafasa tareda maida door din tarufe tanufi hanyar fita, tana fitowa harta nufi hanyar part dinsu, karaf ta hangi AJEEMAL dake kokarin fita jikinsa sayi da kana nan kaya sun amshi jikinsa sosai, ganin yanufi hayar geat mai gadi yabude masa yafita, wani hamdala tayi dan yau da son ganin yaron ta tashi duk da tasan cewa papansa ba nisa yayiba ganin bai dauki motaba, hakan yabata daman sidadewa bangaransa, takunna kaiciki, da sallama kasa kasa takarisa shiga ciki tana dan zazzare ido,
akujera ta hango aheel na zaune ya tusa tv agaba yana kallo abincine gabansa amma wasa yake dashi hankalisa nakan kallon cartoon, yana ganinta yashiga washe mata baki yana kokarin tashi, karisuwa tayi kusa da kujeran sa ta rungume shi tana murmushi tareda sauke ajiyar zuciya, daguwa yayi yana kallonta ciki da dariya yana fadin," Aunty dazu ina kukaje kedasu Aunty farida, aheel shopping mugaje, papana yaganku ae, gabantane yadan fadi , hakan yasata mikewa tana fadin," bari natafi su fadeela suna jirana, letter are well come back, ga mamakinta yaro yasuma kokarin kuka yana make shoulder yana fadin," karta tafi tabarshi, ita kuma tsonta kar papanshi yashigo ya tarar da ita dan ta fahimci ba nisa yayi ba, jin kukan yake da gsk yasata matsawa tazauna tana fadin,
" shikenan bazan tafiba, nan tasuma bashi abincin abaki hanunta se bari yake, kallon shi tayi tana fadin," ina mom dinka, dazu mummy na tafita kuma bazata dawo ba se dare time din nayi bacci, cin shagwaba irin na yara yace,"Aunty mummy na bata son zama gd kusa dani, papa nane yake son zama dani har office dinsa yana zuwa dani, bakaramin tausayi yaron yaba Nisha ba , rashin kulawar mom disa atareda shi, da alama bata wani damu dashiba, muryan aheel taji yana fadin," papane yakemin wanka ya samin kaya yadafamin abinci, kallonsa kawai take yayinda yake zuba surutu, to kayi shiru ya isa haka ka karisa cin abincin, yanzu papanka zai dawo nima kuma ana jirana bari naje nan ta lallabe shi tafada tareda mikewa tayi tanufi hanyar fita, yayi daidai da time din da AJEEMAL ya kunno kai yana kokarin tura door din,
idonsane ya sauka akan na Nisha hakan yasashi dakatawa yana binta da wani kallo, itama ganinshi datayi tsaye yasa taji kamar tasake fitsari awajan, tsabar tsorita, wani kallo yadinga binta dashi wanda yasa duk ilahirin jikinta ke bari, shikuwa bawata kallo bace da tawuce nacinda takewa dansa da shishshige masa datake wanda ba kaunar hakan yakeba, takaicine duk ya isheshi yarasama bakin magana, ita kuwa tarasa meyasa inta ganshi take nuna masa tsoronta afili kamar mara gsky, duk yanda takaiga danne tsoronta indan taganshi but takasa, because wani irin kwarjin yake mata, dukansu kowa ya gagara bawa dan uwansa hanya yashige, ita tana bakin door din shima haka, Nishane jitayi kafarta yamata nauyi tagagara ko mutsawa , muryan aheel ta tsin kaya dacewa,
" papa yace zaikaini wasa anjima zamuje tareko zaki rakamu.,? jiyowa tayi tana kallonsa tagagara basa amsa sedariyan yakenda bata san tana yinsaba maida kallonta ga AJMAL tayi da haryanzu wannan kallon yake binta dashi, still kuma yaki bata hanya tashige, daker ta iya matsawa baya kadan kanta sunkuye, wani harara ya wurga mata tareda jan karamin tsaki , shima tsayawar da yayi soyake yaga karshen rashin kunyarta na rashin kauce masa daga hanya da batayiba, ganin yashiga yasa tasamu damana fita cikin hanzari, aheel bin mahaifin tashi yayi da kallo, yanda ya hade gira yabata fiska, AJEEMAL kokarin shige aheel yayi daniyar shiga bedroom muryan dansane yatseshi dacewa,
" papa nagama cin abincin yafada yana kallon mahaifin nasa, cikin hanzari tajiyo batareda ya cemasa koamiba ya dauke plate din yakai kitchen yadawo yakalli aheel yana fadin,