Sashe 31
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamadaga bedsheets pillows dindake watse kasa , saman coffee table shima kaca kaca , haka saman mirror dinsa duk ya hargitse , nan Nisha tashiga fara aikinta gadan gadan , duk ta dauke cups dindake saman table din da duk shirgin dake gun tafita dasu kowanne takaishi inda ya dace , koda tanufo kitchen da nufin kai cup's da plate din dayayi amfani dasu , seta tarar da sauran shirgin wanke wanke da ya hada duk da ammi jiya bayan fitarshi tasa baba barka takwaso duk wani shirgin wanke wanke adauraye masa amaida masa "
Hmm lallaifa da aiki nisha tafadi afili kafin tasunce mayafin kanta tadaure jikin kugunta tasuma wanke duk wani abunda akayi amfani dashi tamaidashi mazauninshi,
Atakaice de Nisha yau ta mutsa jiki duminko ta aikato balaifi, tagyara koamai ta kimtsa komai komai yayi tas dashi , nan tafito parlourn sama ta kishingida tana hutawa dan takaji sosai, sassanyar iskar Ac haka yake ratsa jikinta tana wani lumshe ido tana budewa wan dadi se ratsata yake, gaba daya jikinta seya mutu harwani bacci tasumaji,
Nanfa tasake baki tasuma gyangyadawa tanayi tana bude ido , jin hon ana kiciniyar bude get yasa tabude ido da sauri tamike tanufi window, tana daga labule idonta ya hango motar ajmal nashigowa haraban gdn ,
cikin hanzari tanufi downstair sekuma ta tuna da phone dinta dake ajiye saman mirror a bedroom din ajmal marmaza takuma dakin tasun kuci wayarta da sauri har tana tuntube tanufi kasa gudu gudu sauri sauri haka take sakkowa , shikuwa ajmal tuni yakarisu kofar parlour ya murda handle zaishigo, kankace me kafar Nisha daya yashiga cikin daya kafarta ya harde tafadi daga tsakiyar stairs nan tasa ihu arazane , ajmal tsurawa wajanda yaji ihu ido yayi seganin Nisha yayi tana zamuwa daga kwance tana ihu seda takariso harkasa ajmal yashiga binta da kallo yana kuma kallon sama inda tazamu da mamakin mai yakaita saman
🌴🌴IG AJEEMAL🌴🌴
💦Story and writing by oum amreesh💦
DAGA ALKALAMIN✍🏼
🦚Khaleeseart Raeeys🦚
_________________________
FREE BOOK
Ya Allah yanda nafara rubuta wannan littafin kasa naga karshensa lapia, kabani ikon rubuta abunda zai ilimantar ya nishadantar ameen********************page 39
Ahankali Nisha ta Mike tana mis mis da ido tana dan cizon lips din ta kamar maishirin kuka, because jikinta yabugu sosai, yafinta data daure saman waist dinta tasunce tamaidashi saman kanta tasuma kokarin takawa,
slowly take dingisa kafar tana tahowa shide ajmal haryanzu kallonta yake hartakariso gefensa ta tsaya yayinda tasun kuyar dakai kasa baki nabari tasuma fadin, "
Uhm ammice tace nazo nakawo maka breakfast sena gyara maka bedroom dinka idan da wani abunma kafadi zanma, jin shiru bai amsataba yasa ta daga ido ta kalleshi still idonsa nakanta but baice komai, ganin haka yasa ta dan hadiye miyau tazame jiki tasuma kokarin barin parlourn, "
Hee you! cak Nisha ta dakata da tafiyar da take jin muryan ajmal akaushashe yana magana nan tajiyu tana kallonsa suna fiskantar juna, daga inda yake yatako yakariso kusa da inda take tsaye, seda yagama kallonta tsaf sannan yace,"
As from now karna sake ganin kafarki cikin side dina if not zan karya wadannan sirarun kafar takin , I hope kinfahimci point dina , ajmal yafadi yana kallon Nisha da hawaye suka wanke face din kanta asunkuye tana sauraron abunda yake fadi,
Oh allah wannan wace iriyan bakin haline ga mutumin nan duk wahalar da tasha wajan gyara masa muhalli da maganganun da zaisaka mata dashi kenan gaskiya tayi danasani duk da ba ita tasa kantaba ammine tasata kuma dan ita tayi ,
Kikoma kidauki breakfast dinda kika shigo dashi kifitarmin daga side bana bukata, ajmal yakuma fadi karo na biyu, share hawaye Nisha tayi tareda takawa ta isa zuwaga dining table inda ta ajiye abincin da tashigo dashi tasa hanu ta dauki tr din tanufi hanyar fita, ajmal yana kallonta yanda take taka kafar dakyar hartafice tabar side din daga bisani ajmal yaja wani siririn tsaki yacilla phone dinsa tareda key din motarsa saman sofa yanufi upstairs,
Tunda yashiga bedroom din yayaba da gyaranda akayiwa dakin domin ko bakomai bedroom din yayi bakon gyara komai yashiryu yayitas dashi komai yazauna inda yadace gyanin kyau gwani burgewa , dan zamewa ajmal yayi yazauna bakin bed yana maida ajiyar zuciya, yadade ahaka natsawun wasu mintuna daga bisani yashiga sabule kayan jikinsa wanda yarage dagashi sedan short yanufi toilet domin wanke jikinsa,
ya dade yana wankar daga bisani yafito ya kimtsa jikinshi yashirya cikin yanayi mai kyau da daukan hankali yasanya turaren sannan mai kamshi dadi mai wuyar barin jiki yanufo downstairs,
inda ya cilla key tare da phone dinsa yanufa wanda tunkan yakariso wajan yakejin karan ringing phone dinsa yana tashi alamar kira but kafin yakariso takatse,
Nan yashiga duba wayar yaci karo da miss call din doctor fu' ad kaca kaca ahanzarce yafice daga parlourn yafito yanufi motarsa yashiga mai gadi yabude masa gate yafice,
aban garan nisha kuwa tunda tabar side din IG tanufi sashinsu idonta sefidda kwallah yake , tana shiga parlour tanufi kitchen tare da ajiye tr din abincin bisa table din kitchen din tafice da sauri tana shashshekar kuka, barka dake tsaka da aiki jin motsin shigowar nisha ta ajiye tr tafita tana kuka hakan yasa barka ta tsagaita da abunda take tabi bayan nisha cikin bedroom din su,
koda barka tashi akwance tasamu nisha tayi rubda ciki tanitsa kanta cikin pillow kuka mara sauti ahankali barka ta matsa kusa da bed din tana fadin,"
yar nan lapia kuwa kike kuka? dib Nisha ta tsaya dakukan jin muryan barka tana tambayarta, mikewa nisha tayi daga kwanciyar datayi tazauna tanamai share hawaye tana fadin,"
Ba komai, "
Aa yarinya yazakice ba komai bayan gashi kuka nazo natadda kinayi , wani abun aka miki, kinzo kin ajiye tr kintafi kina kuka , kuma nasan daga sashin ajmal kike wani abun ne yafaru,
barka takuma tambaya tana kallon baby face din Nisha dayayi jawur bawani bata time nisha tashiga labartawa barka abunda ya wakana takarishe zancen da kuka tana fadin,"
sam papan aheel bayida ahali irin na yayan gdn nan halinsa ya banbanta danasu , kowa dake cikin gdn nan ya karbeni hanu biyu bawanda ya kyamaceni, amma shikuma gaba bayason ganina daga shi har matarshi ko alakata da dansa baso yakeba kwata kwata bayason narabeshi bansan dalili ba,
Nikuma tunda Allah yayi zuwana gdn nan Allah ya hada jinina da na dansa , Allah yadauramin son da kaunar aheel cikin zuciyata jinake tamkar ciki daya muka fito , ko wuni nayi bansa aheel aidonaba banajin dadi, gashi yau yamin iyaka da inda suke balle nasake haduwa dashi, waishin wani irin hali gareshi haka? Nisha tafadi gamida sunkuyar dakai kasa tanamai matsa kwallan da suka cika idonta,
dan numfasawa barka tayi tareda matsowa kusa da nisha tadafo shoulder dinta tana fadin,"
kiyi hakuri yar nan dama ita rayuwa haka take akwai mutane iri da kallah , amma sam wannan abunda yafaru ya dameki ko yadaga miki hankali , ajmal ahaka yake bayida saurin sabo da mutum lokaci daya , ammafa mutumne maisaukin kai, sede kuma kafin a fahimceshi abunda wuya
nima kaina dakike ganin nake aiki agdn nan ankai ruwa rana kafin ajmal yasuma sabawa dani , kingani nan yanzu kusan shekara goma nake nema agdn nan ina aiki ,
Tun bayan dawowarsu ammi Nigeria nasoma aiki agdn dominko da sunacan yankin turawa seda gabaya suka dawo Nigeria har nasamu daman zuwa aikatau dani da yata hajjo mukazo gdn nan neman aiki wata hajiace takawomu gdn nan , sede ita hajjo ba tare mukeba tanacan gdnsu heelah acan tasamu rabon nata aikin , nikuma nake aiki anan , tunda nafara aiki agdn nan bantaba samun matsala da waniba seta kan ajmal domin kuwa duk abunda nadafo na kawo daga yakalli yanayin abincin ko one spoon bazaiyiba seya tashi yabar gurin bazaiciba , idan ammi ta tambayeshi dalili seyace akoshe yake yaci abinci awaje,
kinsan dalili dayasa bayaci , barka tafadi tana kallon nisha , girgiza kai nisha tayi alamar "
Aa
saboda suba yan gargajiya bane bai iya cin abincin gargajiyaba, yafisabawa da abincinsu can yankin turawa saka makon duk yarintarsu da girmansu acan sukayi bai saba da abincinmu Nigeria ba nikuma shina iya kuma hajja mama ita take da bukatan abincin gargajiya, kuma shi take bukata adingayi sbd atunaninta gabaki daya jikokinta susaba da gargajiya al'adansu na gargajiya yadawo susanshi yabi jikinsu
yaran tunbasa sabawa da yanayin abincin harya zama musu jiki suka suma jin dadinsa , amma shi mutumin ko gwadaci bayayi sede yayi order daga waje , sam ammi batajin dadin hakan , dan haka tashiga bina kitchen tana nunamin yanda ake sarrafa wasu nau ikan abincinsu nacan dakuma abunda shalelen dan nata keso dakuma abubunda yafi bukata, dukda wasu nau ikan abincin bawani wahala ne dasuba
Tofa nanne akasamu yake zama yadanci nan dinma dayasan dasa hanuna wajan sarrafa abincin ba lallaine yaciba amma ganin ammice tashirya masa to nanne zaisamu yasawa abincin albarka,
hmm inzamu kwana muwuni ina labarta miki rayuwa irin na ajmal bazai kareba , yanada tsarabe tsarebe tamakar jariri , to daga bayade Allah yatakaita wahala domin ansanya ranar aurensu da heelah duk da bayida ra'ayin hakan hajja mama ita tashirya komai, duba dayanda heelah ta kwallafa ranta kansa tanuna tanasonshi , bada wani bata lokaciba hajja mm tasa aka shirya musu biki
tode kobayan auran bata sauya zaniba domin kuwa heelah sangartacciyace malalaciya ba abunda ta iya sezuwa office yau morning gobe nights ba uwar da take tabukawa ansha kawo mata yan aiki dazasu dinga taiYikawa sbd ita ko girkinnan nazamani bata iyaba , amma saboda bakin hali da mugun kishi irin nata haka take koransu haka yasa hajja mama tace adakata dakawo masu aiki hakanan azuba mata ido akwai rayuwarsuce bata waniba,
nitunda nake bantaba ganin rayuwar aure irin tasuba kowa cikinsu aikin gabasa yake kamar ba maurataba niwani lokacin ma har tunani nake ko taya akasamu cikin aheel oho dan naga kowanne su bayi da lokacin kansa balle agansu atare dan soyayyan nan tsakani mata da miji duk babu , uhm to koni meye nawa danazage naketa miki surutu haka, barka tafadi tareda mikewa tana fadin ,"
Hmm lallaifa da aiki nisha tafadi afili kafin tasunce mayafin kanta tadaure jikin kugunta tasuma wanke duk wani abunda akayi amfani dashi tamaidashi mazauninshi,
Atakaice de Nisha yau ta mutsa jiki duminko ta aikato balaifi, tagyara koamai ta kimtsa komai komai yayi tas dashi , nan tafito parlourn sama ta kishingida tana hutawa dan takaji sosai, sassanyar iskar Ac haka yake ratsa jikinta tana wani lumshe ido tana budewa wan dadi se ratsata yake, gaba daya jikinta seya mutu harwani bacci tasumaji,
Nanfa tasake baki tasuma gyangyadawa tanayi tana bude ido , jin hon ana kiciniyar bude get yasa tabude ido da sauri tamike tanufi window, tana daga labule idonta ya hango motar ajmal nashigowa haraban gdn ,
cikin hanzari tanufi downstair sekuma ta tuna da phone dinta dake ajiye saman mirror a bedroom din ajmal marmaza takuma dakin tasun kuci wayarta da sauri har tana tuntube tanufi kasa gudu gudu sauri sauri haka take sakkowa , shikuwa ajmal tuni yakarisu kofar parlour ya murda handle zaishigo, kankace me kafar Nisha daya yashiga cikin daya kafarta ya harde tafadi daga tsakiyar stairs nan tasa ihu arazane , ajmal tsurawa wajanda yaji ihu ido yayi seganin Nisha yayi tana zamuwa daga kwance tana ihu seda takariso harkasa ajmal yashiga binta da kallo yana kuma kallon sama inda tazamu da mamakin mai yakaita saman
🌴🌴IG AJEEMAL🌴🌴
💦Story and writing by oum amreesh💦
DAGA ALKALAMIN✍🏼
🦚Khaleeseart Raeeys🦚
_________________________
FREE BOOK
Ya Allah yanda nafara rubuta wannan littafin kasa naga karshensa lapia, kabani ikon rubuta abunda zai ilimantar ya nishadantar ameen********************page 39
Ahankali Nisha ta Mike tana mis mis da ido tana dan cizon lips din ta kamar maishirin kuka, because jikinta yabugu sosai, yafinta data daure saman waist dinta tasunce tamaidashi saman kanta tasuma kokarin takawa,
slowly take dingisa kafar tana tahowa shide ajmal haryanzu kallonta yake hartakariso gefensa ta tsaya yayinda tasun kuyar dakai kasa baki nabari tasuma fadin, "
Uhm ammice tace nazo nakawo maka breakfast sena gyara maka bedroom dinka idan da wani abunma kafadi zanma, jin shiru bai amsataba yasa ta daga ido ta kalleshi still idonsa nakanta but baice komai, ganin haka yasa ta dan hadiye miyau tazame jiki tasuma kokarin barin parlourn, "
Hee you! cak Nisha ta dakata da tafiyar da take jin muryan ajmal akaushashe yana magana nan tajiyu tana kallonsa suna fiskantar juna, daga inda yake yatako yakariso kusa da inda take tsaye, seda yagama kallonta tsaf sannan yace,"
As from now karna sake ganin kafarki cikin side dina if not zan karya wadannan sirarun kafar takin , I hope kinfahimci point dina , ajmal yafadi yana kallon Nisha da hawaye suka wanke face din kanta asunkuye tana sauraron abunda yake fadi,
Oh allah wannan wace iriyan bakin haline ga mutumin nan duk wahalar da tasha wajan gyara masa muhalli da maganganun da zaisaka mata dashi kenan gaskiya tayi danasani duk da ba ita tasa kantaba ammine tasata kuma dan ita tayi ,
Kikoma kidauki breakfast dinda kika shigo dashi kifitarmin daga side bana bukata, ajmal yakuma fadi karo na biyu, share hawaye Nisha tayi tareda takawa ta isa zuwaga dining table inda ta ajiye abincin da tashigo dashi tasa hanu ta dauki tr din tanufi hanyar fita, ajmal yana kallonta yanda take taka kafar dakyar hartafice tabar side din daga bisani ajmal yaja wani siririn tsaki yacilla phone dinsa tareda key din motarsa saman sofa yanufi upstairs,
Tunda yashiga bedroom din yayaba da gyaranda akayiwa dakin domin ko bakomai bedroom din yayi bakon gyara komai yashiryu yayitas dashi komai yazauna inda yadace gyanin kyau gwani burgewa , dan zamewa ajmal yayi yazauna bakin bed yana maida ajiyar zuciya, yadade ahaka natsawun wasu mintuna daga bisani yashiga sabule kayan jikinsa wanda yarage dagashi sedan short yanufi toilet domin wanke jikinsa,
ya dade yana wankar daga bisani yafito ya kimtsa jikinshi yashirya cikin yanayi mai kyau da daukan hankali yasanya turaren sannan mai kamshi dadi mai wuyar barin jiki yanufo downstairs,
inda ya cilla key tare da phone dinsa yanufa wanda tunkan yakariso wajan yakejin karan ringing phone dinsa yana tashi alamar kira but kafin yakariso takatse,
Nan yashiga duba wayar yaci karo da miss call din doctor fu' ad kaca kaca ahanzarce yafice daga parlourn yafito yanufi motarsa yashiga mai gadi yabude masa gate yafice,
aban garan nisha kuwa tunda tabar side din IG tanufi sashinsu idonta sefidda kwallah yake , tana shiga parlour tanufi kitchen tare da ajiye tr din abincin bisa table din kitchen din tafice da sauri tana shashshekar kuka, barka dake tsaka da aiki jin motsin shigowar nisha ta ajiye tr tafita tana kuka hakan yasa barka ta tsagaita da abunda take tabi bayan nisha cikin bedroom din su,
koda barka tashi akwance tasamu nisha tayi rubda ciki tanitsa kanta cikin pillow kuka mara sauti ahankali barka ta matsa kusa da bed din tana fadin,"
yar nan lapia kuwa kike kuka? dib Nisha ta tsaya dakukan jin muryan barka tana tambayarta, mikewa nisha tayi daga kwanciyar datayi tazauna tanamai share hawaye tana fadin,"
Ba komai, "
Aa yarinya yazakice ba komai bayan gashi kuka nazo natadda kinayi , wani abun aka miki, kinzo kin ajiye tr kintafi kina kuka , kuma nasan daga sashin ajmal kike wani abun ne yafaru,
barka takuma tambaya tana kallon baby face din Nisha dayayi jawur bawani bata time nisha tashiga labartawa barka abunda ya wakana takarishe zancen da kuka tana fadin,"
sam papan aheel bayida ahali irin na yayan gdn nan halinsa ya banbanta danasu , kowa dake cikin gdn nan ya karbeni hanu biyu bawanda ya kyamaceni, amma shikuma gaba bayason ganina daga shi har matarshi ko alakata da dansa baso yakeba kwata kwata bayason narabeshi bansan dalili ba,
Nikuma tunda Allah yayi zuwana gdn nan Allah ya hada jinina da na dansa , Allah yadauramin son da kaunar aheel cikin zuciyata jinake tamkar ciki daya muka fito , ko wuni nayi bansa aheel aidonaba banajin dadi, gashi yau yamin iyaka da inda suke balle nasake haduwa dashi, waishin wani irin hali gareshi haka? Nisha tafadi gamida sunkuyar dakai kasa tanamai matsa kwallan da suka cika idonta,
dan numfasawa barka tayi tareda matsowa kusa da nisha tadafo shoulder dinta tana fadin,"
kiyi hakuri yar nan dama ita rayuwa haka take akwai mutane iri da kallah , amma sam wannan abunda yafaru ya dameki ko yadaga miki hankali , ajmal ahaka yake bayida saurin sabo da mutum lokaci daya , ammafa mutumne maisaukin kai, sede kuma kafin a fahimceshi abunda wuya
nima kaina dakike ganin nake aiki agdn nan ankai ruwa rana kafin ajmal yasuma sabawa dani , kingani nan yanzu kusan shekara goma nake nema agdn nan ina aiki ,
Tun bayan dawowarsu ammi Nigeria nasoma aiki agdn dominko da sunacan yankin turawa seda gabaya suka dawo Nigeria har nasamu daman zuwa aikatau dani da yata hajjo mukazo gdn nan neman aiki wata hajiace takawomu gdn nan , sede ita hajjo ba tare mukeba tanacan gdnsu heelah acan tasamu rabon nata aikin , nikuma nake aiki anan , tunda nafara aiki agdn nan bantaba samun matsala da waniba seta kan ajmal domin kuwa duk abunda nadafo na kawo daga yakalli yanayin abincin ko one spoon bazaiyiba seya tashi yabar gurin bazaiciba , idan ammi ta tambayeshi dalili seyace akoshe yake yaci abinci awaje,
kinsan dalili dayasa bayaci , barka tafadi tana kallon nisha , girgiza kai nisha tayi alamar "
Aa
saboda suba yan gargajiya bane bai iya cin abincin gargajiyaba, yafisabawa da abincinsu can yankin turawa saka makon duk yarintarsu da girmansu acan sukayi bai saba da abincinmu Nigeria ba nikuma shina iya kuma hajja mama ita take da bukatan abincin gargajiya, kuma shi take bukata adingayi sbd atunaninta gabaki daya jikokinta susaba da gargajiya al'adansu na gargajiya yadawo susanshi yabi jikinsu
yaran tunbasa sabawa da yanayin abincin harya zama musu jiki suka suma jin dadinsa , amma shi mutumin ko gwadaci bayayi sede yayi order daga waje , sam ammi batajin dadin hakan , dan haka tashiga bina kitchen tana nunamin yanda ake sarrafa wasu nau ikan abincinsu nacan dakuma abunda shalelen dan nata keso dakuma abubunda yafi bukata, dukda wasu nau ikan abincin bawani wahala ne dasuba
Tofa nanne akasamu yake zama yadanci nan dinma dayasan dasa hanuna wajan sarrafa abincin ba lallaine yaciba amma ganin ammice tashirya masa to nanne zaisamu yasawa abincin albarka,
hmm inzamu kwana muwuni ina labarta miki rayuwa irin na ajmal bazai kareba , yanada tsarabe tsarebe tamakar jariri , to daga bayade Allah yatakaita wahala domin ansanya ranar aurensu da heelah duk da bayida ra'ayin hakan hajja mama ita tashirya komai, duba dayanda heelah ta kwallafa ranta kansa tanuna tanasonshi , bada wani bata lokaciba hajja mm tasa aka shirya musu biki
tode kobayan auran bata sauya zaniba domin kuwa heelah sangartacciyace malalaciya ba abunda ta iya sezuwa office yau morning gobe nights ba uwar da take tabukawa ansha kawo mata yan aiki dazasu dinga taiYikawa sbd ita ko girkinnan nazamani bata iyaba , amma saboda bakin hali da mugun kishi irin nata haka take koransu haka yasa hajja mama tace adakata dakawo masu aiki hakanan azuba mata ido akwai rayuwarsuce bata waniba,
nitunda nake bantaba ganin rayuwar aure irin tasuba kowa cikinsu aikin gabasa yake kamar ba maurataba niwani lokacin ma har tunani nake ko taya akasamu cikin aheel oho dan naga kowanne su bayi da lokacin kansa balle agansu atare dan soyayyan nan tsakani mata da miji duk babu , uhm to koni meye nawa danazage naketa miki surutu haka, barka tafadi tareda mikewa tana fadin ,"