Sashe 20
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
nan tashiga gabatar musu baby girl dinda take riko wacce ta basu labarin marainiyace, nan Nisha tashiga gaishesu suka amsa cikin fara'a da sakin fiska, tareda mata fatan alkhari,
daga nan ammi tanufi bedroom dinta da Nisha, suna shiga tazaunar da Nisha saman sofa, tana fadin,"bari nazo, juya ammi tayi tanufi bedside tabude tareda jawo wani kwalin kwaya, tanufo Nisha dashi,
hanun Nisha taja tareda daura matar kwalin wayar iphone xr zaro ido Nisha tayi tana kallon kwalin wayar da ammi ta ajiye mata, daga bisani tamaida kallonta ga ammi, murmushi ammi tayi tana fadin,"
Kyautata agareki, na dade insu nabaki but nayi tunanin bari sekin fara zuwa school zaifi miki amfani, to, yau naga ranace daya dace nabaki kema kidanyi walwala dashi, kuma naga kamar phone dinki ta dan tsufa bazakiyi wani walwala da ita sosaeba,
tsit tayi ganin Nisha ta sunkuya tana kokarin kuka, " oh meyena kukan kuma kanasun bata kwalliyarki, ammi tafadi tana tana tallafo ta tareda dan babuga bayanta alamar lallashi,
ammi nagode allah ubangiji yasaka miki da mafificin alkhari, narasa wani irin godiya zan miki, Nisha tafadi tana sharce hawaye,
Nibanason wata godiya, kukan nakeso kibari, share hawayenta fiskarta tayi tana bin kwalin wayar da kallo, tana mai jin dadi,
daga nan ammi taja janunta suka fito, daga nan suka rabu Nisha ammi ta koma parlourn Daddy Nisha tanufi bedroom dinsu,
tana zuwa tashiga nunawa wasu salma da su fadeela kyautan waya da ammi tamata suka tayata murna, duk dasu fadeela sunsan da zancen wayan su fada mata bane kwai sede taji surprised,
wuraren 8:30 motarcin angwaye suka shiga zarya cikin gdnsu kamal, manyan motoci na yayan manya, daga farkon layi har kanshan layi,
dan haka masu haramar tafiya suka suma turoron shiga mota, already dangin amarya sunacan babban Hall din da aka kama dan gudanar da invent
daga saman bene ta window su reeda suka lura da zuwan motocin dan haka , suka fara shirye shiryen fita, nan kowa dake dakin yamike wasu suka fara fita, yarge daga Nisha se salma dasu fadeela, da fauzee, suma kokarin fitan suke
nan fareeda ta dauki handbags tazaro kudi tamikawa me makeup, taimusu godiya suka tafi, suma fitowa sukayi , tareda neman motar suna kokarin, shiga,
Su biyar ne kuma mutu hudene sukeda damar shiga motar because baza biyune agaba, mai driving se nagefensa, fauzee ne tafara shiga daga bisani reeda tashige se fadeela tabi bayanta,
Nisha da salma tsayawa sukayi suna kallon juna, ganin haka Nisha ta kutsa salma ciki tana fadin," kishiga nibari na shiga nabayanku, tana fadin haka tamayar musu dakofar tarufe,
su reeda sam basu ji dadiba suso sukasance atare, jin sunshiga mai driving din motar yayiwa motar key , nan motocinda akwai mutane aciki suka suma tafi, ganin haka Nisha nufi wata rantsatsiya mota da nufin shiga,
budewa tayi mutum ukune ciki, hartasa kafa daniyar shiga taji anjawota da karfi, har seda tafara kokarin nemana faduwa ,
daker Nisha ta daidaita tsayuwarta tana binta da kallo, bakowa bane da wannan aikin face raheela, tasha uban kwalliya yuwa aljana tana ta wani huci da kumburi
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D8AO9ndEkrVIe0gZ1Q9GcP
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
Free book 🥰
Page 21_22
gyara tsayuwa Nisha tayi tana cigaba da kallon raheela daga ita har zagada zagadan ham shakan matan guda biyu dake bayanta, "
ina kike kokarin shiga heelah tafadi tana hararo Nisha, banganeba Nisha tafadi, dama bazaki ganeba, ina kikabar aheel kike kokarin tafiya gayyar sudi, ban ganshiba nisha tafadi atakaice zuciyar ta na mata wani irin suya,
to kisani ba inda zaki kije kinemu yaron nan because nasan ba inda zai shiga agdn nan se gurinki dan haka kikama hanya kiwuce kinemu munshi,
Nisha tariga tagane muguntan datakeson mata sutake kartaje wurin dinner nan, shiyasa take kokarin kawo wadan nan zantukan,
but ita kuma tasa ranta azuwa wajan, dan haka cikin bacin rai Nisha tace, ," ni ban ganshiba kuma ba gurina yazoba, kije kine mesa can inda yake, Nisha tafadi tareda kokarin matsawa tashige cikin motar,
cikin zafin nama da takaicin kalaman nisha agareta yasa raheela tafisgo Nisha tareda hankata baya dakarfi,
nan da nan Nisha tarintsa ido tareda sakin wani ihu tana neman faduwa, jin tafada jikin mutum yasa tayi saurin gwalo ido tasauke kan goggo rabi da take tallafe da ita,
goggo rabi tsaida Nisha tayi ta tsaya dakatarta cak, daga bisani tayi kan raheela cikin bacin rai, tas kakeji tadauketa da mari seda cingan dinda heelah keci yafado kasa,
," kaji min mutumiyar banza, yarinyar wofi, ni anya hankalinki daya kuwa, wannan wace irin bakar mugunta ne, kina kokarin ilata yarinya, goggo rabi tafadi cikin fada da bacin rai,
goggo rabi juyawa tayi takalli Nisha daketa ta faman rau rau da ido tana shirin kuka,
matsawa goggo rabi tayi kusa da Nisha tareda janyuta jiki tana fadin," sorry karkiyi kuka kinjiko, tafadi tareda kokarin kutsata cikin motar daza sushiga, daga bisani goggo rabi ma tashige,
nan da nan motacin biki suka suma yin reverse suna fita, daga compound din gdn because kowa yan biki angama shiga,
Lallai fa haka fiskar ki tayi cheesepiet haka gdn nan da kowa zai iya bugu, friend din heelah tafadi tana tabe baki, yayinda take sake kallon heelah tayi tsaye tana rike da kumatun ta, tana furzar da wani irin huci,
tsabar takaici raheela takasa magana because irin wula kancin da goggo rabi tai mata sa hanu da tayi ta mareta agaban jiga jigan kawayenta,
Wani dugun kwafa tayi tareda ratsasu fuuuu tayi part dinta zuciyar ta na wani irin suya, ganin haka yasa suma kawan nata suka rufa mata baya suka bita,
dinner da heelah bata samu zuwansa ba kenan,
guri yayi guri taro yayi taro yan uwa da abokan arziki maza damata manya da yara ancika tam cikin babban Hall din dinda aka ta nada domin su,
Isuwarsu goggo rabi da Nisha kenan, nan sukashiga cikin hall din da sauran tawagar dasuke taredasu,
Nisha tunda sukashiga se wul wul ga ido take tana kallon gurin irin kudinda aka narkawa wajan da kuma tsari da kyau da yayi,
Ahankali takebin wajan da kallo, idantane yasauka akan amarya nabilah da angonta kamal cikin kyakykyawar yanayi tareda shiri mai daukan ido da hankali,
jitayi gaba daya wani abu yataba mata zuciya duk da itama batasan meyeba,
Jin anrungumuta yasa mind dinta yadawo jikinta, aheel ne rungume da ita yana washe mata baki, cikin murna da daukin ganinshi yasa Nisha tadago shi tarun guneshi hade da masa wani cool kiss akuncinsa,
duk da tayi mamakin ganinshi anan saka makon mummyn da take nemansa, tambayar shi tashiga yi shida watso nan, nan yasheda masa da grandma dinsa wato ammi, batakaiga sake maganba,
Fareeda tazo taja janunta suka nufi inda suke zaune seat reeda tanunawa nisha nan tazauna tareda daura aheel acinyarta, gefe dasu kawayan nabilah yan rawar kai suna opposite da abokan kamal
goggo rabi dama tuni tashiga tawagar ammi tasamu guri tazauna,
nanfa guri ya hargitse yakacame da nishadi
daga abokan ango kama da amarya su fadeela anyi rawa kamar ba gobe, uwar amarya da ammin kamal se barin dollars sukewa yayansu,
banda Nisha da salma dake zune suna kallo dama su ba gwanayen rawa bane,
anci ansha anyi rawa yanda yakamata anyi photo sosai, ango da amaryansa sun yanka cake sunbaiwa junansu,
gefe guda kuwa wata matashiyar matace ke zaune daga daya daga cikin kujeran da su ammi ke zaune tana ta kokarin dealing wani nurmber amma shiru ba adaga ba,
ba kowa bace face mahaifiyar raheela Hajiya jumana, tana ta dealing numbern heelah yanata ringing but bata daukaba, kuma tayi tsamanin ganita gurin dinner, but shiru haryanzu babu alamar zuwanta,
wani dan guntun tsaki taja tareda daukan handbag dinta tafice, but ba wanda yalura da fitarta, because ba wanda hakalin sa ke gareta yana wajan bidirin da ake,
tana fita motarta tashige tareda yimata key tadau hanyar gdnsu reeda, sannu ahankali take tafiya harta karisu gdn a gaggauce tayiwa hon, mai gadi yazo yabude mata geat tashigo tareda yin parking compound din gdn tafito tayi part din raheela cikin hanzari,
shiru parlourn yake se heelah data hango tana kwanta saman kafe kamar wata macecciya, cikin rudu da hanzari takarisa gun raheela tana kiran sunanta,
muryan ummanta datajine yasa raheela ta mike daga kwanciyar da tayi still hanunta narike da kuncinta, nan da nan raheela ta fashe da kuka tareda fadawa saman cinyar ummanta, "
ke lafiyanki kuwa mai yasameki, hjy jumana ta tambaya, tana sake kallon ya daya tilonta, ganin ta rike da kumatun ta ,
ganin haka yasa ta matsar da hand din heelah daga kuncita, ganin yatsu biyar kwance kumatun ya daya tilonta yasa ta waro ido tana fadin," kutumar uba , waya mike wannan aika aikar haka, fadamin wani shegenne,
cikin sheshshekar kuka heelah tashiga bata labarin abunda yafaru tsakanita da nisha dakuma marin da goggo rabi tai mata agaban friend dinta, karya da gaskya duk ta hada tafadi,
wani zazzafan huci Hajiya jumana ta furzar tana fadin," lallai kuwa dama nasan arina yanda naga suke wani haba haba da yarinyar, to sun tabo tsuliyar dodo yanzu akan wancen sha sha shan yarinyar har rabi ta iya daukan hanu tamareki?
wato bare yafi dan gd kenan, lallai zasu san sunshigo gunata musamman yarinyar nan , tunda ammi tazu tana wani introducing dinta agurinmu, nidama tunda naga yarinyar bai ta kwanta min arai bane, kuma nasan bahaka banza tashigo gdn nan ba, harta samu karbuwa haka,
gashi ta dalilinta aka mari gudan jinina, to kuni da na haifeki yatsama ban taba gwada mikiba balle taba lafiyar jikinki, hmmm ba komai tashi kizauna, umma tafadi,
seda suka zauna akujera, Hajiya jumana takalli heelah cikin tausayawa da takaici na marin ta da goggo rabi tayi, janyuta tayi jikinta tana fadin," kiyi hakuri kikyalesu kuma kibarni dasu,
daga zuwar yarinya ana kokarin amayarmin da ya kamar ganga, nan gaba kuma bansan me zai faruba matsawar wannan yarinyar tana gdn,
Ina mijin naki yake umma ta tambaya tana duban heelah, tashi tayi daga kwanciyar da tayi jikin umma tana fadin,"baya nan yayi tafiya yau kwansa biyu,
daga nan ammi tanufi bedroom dinta da Nisha, suna shiga tazaunar da Nisha saman sofa, tana fadin,"bari nazo, juya ammi tayi tanufi bedside tabude tareda jawo wani kwalin kwaya, tanufo Nisha dashi,
hanun Nisha taja tareda daura matar kwalin wayar iphone xr zaro ido Nisha tayi tana kallon kwalin wayar da ammi ta ajiye mata, daga bisani tamaida kallonta ga ammi, murmushi ammi tayi tana fadin,"
Kyautata agareki, na dade insu nabaki but nayi tunanin bari sekin fara zuwa school zaifi miki amfani, to, yau naga ranace daya dace nabaki kema kidanyi walwala dashi, kuma naga kamar phone dinki ta dan tsufa bazakiyi wani walwala da ita sosaeba,
tsit tayi ganin Nisha ta sunkuya tana kokarin kuka, " oh meyena kukan kuma kanasun bata kwalliyarki, ammi tafadi tana tana tallafo ta tareda dan babuga bayanta alamar lallashi,
ammi nagode allah ubangiji yasaka miki da mafificin alkhari, narasa wani irin godiya zan miki, Nisha tafadi tana sharce hawaye,
Nibanason wata godiya, kukan nakeso kibari, share hawayenta fiskarta tayi tana bin kwalin wayar da kallo, tana mai jin dadi,
daga nan ammi taja janunta suka fito, daga nan suka rabu Nisha ammi ta koma parlourn Daddy Nisha tanufi bedroom dinsu,
tana zuwa tashiga nunawa wasu salma da su fadeela kyautan waya da ammi tamata suka tayata murna, duk dasu fadeela sunsan da zancen wayan su fada mata bane kwai sede taji surprised,
wuraren 8:30 motarcin angwaye suka shiga zarya cikin gdnsu kamal, manyan motoci na yayan manya, daga farkon layi har kanshan layi,
dan haka masu haramar tafiya suka suma turoron shiga mota, already dangin amarya sunacan babban Hall din da aka kama dan gudanar da invent
daga saman bene ta window su reeda suka lura da zuwan motocin dan haka , suka fara shirye shiryen fita, nan kowa dake dakin yamike wasu suka fara fita, yarge daga Nisha se salma dasu fadeela, da fauzee, suma kokarin fitan suke
nan fareeda ta dauki handbags tazaro kudi tamikawa me makeup, taimusu godiya suka tafi, suma fitowa sukayi , tareda neman motar suna kokarin, shiga,
Su biyar ne kuma mutu hudene sukeda damar shiga motar because baza biyune agaba, mai driving se nagefensa, fauzee ne tafara shiga daga bisani reeda tashige se fadeela tabi bayanta,
Nisha da salma tsayawa sukayi suna kallon juna, ganin haka Nisha ta kutsa salma ciki tana fadin," kishiga nibari na shiga nabayanku, tana fadin haka tamayar musu dakofar tarufe,
su reeda sam basu ji dadiba suso sukasance atare, jin sunshiga mai driving din motar yayiwa motar key , nan motocinda akwai mutane aciki suka suma tafi, ganin haka Nisha nufi wata rantsatsiya mota da nufin shiga,
budewa tayi mutum ukune ciki, hartasa kafa daniyar shiga taji anjawota da karfi, har seda tafara kokarin nemana faduwa ,
daker Nisha ta daidaita tsayuwarta tana binta da kallo, bakowa bane da wannan aikin face raheela, tasha uban kwalliya yuwa aljana tana ta wani huci da kumburi
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D8AO9ndEkrVIe0gZ1Q9GcP
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
Free book 🥰
Page 21_22
gyara tsayuwa Nisha tayi tana cigaba da kallon raheela daga ita har zagada zagadan ham shakan matan guda biyu dake bayanta, "
ina kike kokarin shiga heelah tafadi tana hararo Nisha, banganeba Nisha tafadi, dama bazaki ganeba, ina kikabar aheel kike kokarin tafiya gayyar sudi, ban ganshiba nisha tafadi atakaice zuciyar ta na mata wani irin suya,
to kisani ba inda zaki kije kinemu yaron nan because nasan ba inda zai shiga agdn nan se gurinki dan haka kikama hanya kiwuce kinemu munshi,
Nisha tariga tagane muguntan datakeson mata sutake kartaje wurin dinner nan, shiyasa take kokarin kawo wadan nan zantukan,
but ita kuma tasa ranta azuwa wajan, dan haka cikin bacin rai Nisha tace, ," ni ban ganshiba kuma ba gurina yazoba, kije kine mesa can inda yake, Nisha tafadi tareda kokarin matsawa tashige cikin motar,
cikin zafin nama da takaicin kalaman nisha agareta yasa raheela tafisgo Nisha tareda hankata baya dakarfi,
nan da nan Nisha tarintsa ido tareda sakin wani ihu tana neman faduwa, jin tafada jikin mutum yasa tayi saurin gwalo ido tasauke kan goggo rabi da take tallafe da ita,
goggo rabi tsaida Nisha tayi ta tsaya dakatarta cak, daga bisani tayi kan raheela cikin bacin rai, tas kakeji tadauketa da mari seda cingan dinda heelah keci yafado kasa,
," kaji min mutumiyar banza, yarinyar wofi, ni anya hankalinki daya kuwa, wannan wace irin bakar mugunta ne, kina kokarin ilata yarinya, goggo rabi tafadi cikin fada da bacin rai,
goggo rabi juyawa tayi takalli Nisha daketa ta faman rau rau da ido tana shirin kuka,
matsawa goggo rabi tayi kusa da Nisha tareda janyuta jiki tana fadin," sorry karkiyi kuka kinjiko, tafadi tareda kokarin kutsata cikin motar daza sushiga, daga bisani goggo rabi ma tashige,
nan da nan motacin biki suka suma yin reverse suna fita, daga compound din gdn because kowa yan biki angama shiga,
Lallai fa haka fiskar ki tayi cheesepiet haka gdn nan da kowa zai iya bugu, friend din heelah tafadi tana tabe baki, yayinda take sake kallon heelah tayi tsaye tana rike da kumatun ta, tana furzar da wani irin huci,
tsabar takaici raheela takasa magana because irin wula kancin da goggo rabi tai mata sa hanu da tayi ta mareta agaban jiga jigan kawayenta,
Wani dugun kwafa tayi tareda ratsasu fuuuu tayi part dinta zuciyar ta na wani irin suya, ganin haka yasa suma kawan nata suka rufa mata baya suka bita,
dinner da heelah bata samu zuwansa ba kenan,
guri yayi guri taro yayi taro yan uwa da abokan arziki maza damata manya da yara ancika tam cikin babban Hall din dinda aka ta nada domin su,
Isuwarsu goggo rabi da Nisha kenan, nan sukashiga cikin hall din da sauran tawagar dasuke taredasu,
Nisha tunda sukashiga se wul wul ga ido take tana kallon gurin irin kudinda aka narkawa wajan da kuma tsari da kyau da yayi,
Ahankali takebin wajan da kallo, idantane yasauka akan amarya nabilah da angonta kamal cikin kyakykyawar yanayi tareda shiri mai daukan ido da hankali,
jitayi gaba daya wani abu yataba mata zuciya duk da itama batasan meyeba,
Jin anrungumuta yasa mind dinta yadawo jikinta, aheel ne rungume da ita yana washe mata baki, cikin murna da daukin ganinshi yasa Nisha tadago shi tarun guneshi hade da masa wani cool kiss akuncinsa,
duk da tayi mamakin ganinshi anan saka makon mummyn da take nemansa, tambayar shi tashiga yi shida watso nan, nan yasheda masa da grandma dinsa wato ammi, batakaiga sake maganba,
Fareeda tazo taja janunta suka nufi inda suke zaune seat reeda tanunawa nisha nan tazauna tareda daura aheel acinyarta, gefe dasu kawayan nabilah yan rawar kai suna opposite da abokan kamal
goggo rabi dama tuni tashiga tawagar ammi tasamu guri tazauna,
nanfa guri ya hargitse yakacame da nishadi
daga abokan ango kama da amarya su fadeela anyi rawa kamar ba gobe, uwar amarya da ammin kamal se barin dollars sukewa yayansu,
banda Nisha da salma dake zune suna kallo dama su ba gwanayen rawa bane,
anci ansha anyi rawa yanda yakamata anyi photo sosai, ango da amaryansa sun yanka cake sunbaiwa junansu,
gefe guda kuwa wata matashiyar matace ke zaune daga daya daga cikin kujeran da su ammi ke zaune tana ta kokarin dealing wani nurmber amma shiru ba adaga ba,
ba kowa bace face mahaifiyar raheela Hajiya jumana, tana ta dealing numbern heelah yanata ringing but bata daukaba, kuma tayi tsamanin ganita gurin dinner, but shiru haryanzu babu alamar zuwanta,
wani dan guntun tsaki taja tareda daukan handbag dinta tafice, but ba wanda yalura da fitarta, because ba wanda hakalin sa ke gareta yana wajan bidirin da ake,
tana fita motarta tashige tareda yimata key tadau hanyar gdnsu reeda, sannu ahankali take tafiya harta karisu gdn a gaggauce tayiwa hon, mai gadi yazo yabude mata geat tashigo tareda yin parking compound din gdn tafito tayi part din raheela cikin hanzari,
shiru parlourn yake se heelah data hango tana kwanta saman kafe kamar wata macecciya, cikin rudu da hanzari takarisa gun raheela tana kiran sunanta,
muryan ummanta datajine yasa raheela ta mike daga kwanciyar da tayi still hanunta narike da kuncinta, nan da nan raheela ta fashe da kuka tareda fadawa saman cinyar ummanta, "
ke lafiyanki kuwa mai yasameki, hjy jumana ta tambaya, tana sake kallon ya daya tilonta, ganin ta rike da kumatun ta ,
ganin haka yasa ta matsar da hand din heelah daga kuncita, ganin yatsu biyar kwance kumatun ya daya tilonta yasa ta waro ido tana fadin," kutumar uba , waya mike wannan aika aikar haka, fadamin wani shegenne,
cikin sheshshekar kuka heelah tashiga bata labarin abunda yafaru tsakanita da nisha dakuma marin da goggo rabi tai mata agaban friend dinta, karya da gaskya duk ta hada tafadi,
wani zazzafan huci Hajiya jumana ta furzar tana fadin," lallai kuwa dama nasan arina yanda naga suke wani haba haba da yarinyar, to sun tabo tsuliyar dodo yanzu akan wancen sha sha shan yarinyar har rabi ta iya daukan hanu tamareki?
wato bare yafi dan gd kenan, lallai zasu san sunshigo gunata musamman yarinyar nan , tunda ammi tazu tana wani introducing dinta agurinmu, nidama tunda naga yarinyar bai ta kwanta min arai bane, kuma nasan bahaka banza tashigo gdn nan ba, harta samu karbuwa haka,
gashi ta dalilinta aka mari gudan jinina, to kuni da na haifeki yatsama ban taba gwada mikiba balle taba lafiyar jikinki, hmmm ba komai tashi kizauna, umma tafadi,
seda suka zauna akujera, Hajiya jumana takalli heelah cikin tausayawa da takaici na marin ta da goggo rabi tayi, janyuta tayi jikinta tana fadin," kiyi hakuri kikyalesu kuma kibarni dasu,
daga zuwar yarinya ana kokarin amayarmin da ya kamar ganga, nan gaba kuma bansan me zai faruba matsawar wannan yarinyar tana gdn,
Ina mijin naki yake umma ta tambaya tana duban heelah, tashi tayi daga kwanciyar da tayi jikin umma tana fadin,"baya nan yayi tafiya yau kwansa biyu,