Sashe 22
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ganin basu amsashiba yasa yamike yana kallon, dayan yana fadin," kb yanzun kaga abunda kayi fa taji ciyo kanta yafashe ga head dinta se bloodshed yake yanzu se muyi hanzarin zuwa mukaita hospital abata taimako , "lallai fa gsky banida time kasan sauri muke yaushe zamu tsaya biye wadan nan, kadubafa magana ake but sunyi shiru sunajin mutane, wani tsaki kb yaja tareda ciru kudi cikin pocket dinsa ko irgawa bai yiba ya watsawa su Nisha yana fadin," kuje hospital aimata magani, rashin hankali da nutsuwa darashi kula yajawo muku,... tas kamar walkiya yaji andaukesa da mari , cikin hanzari ya dafe gefen fiskar sa yana kallon Nisha datayi tsaye agabansa cikin fusata da bacin rai,"
wato shi talaka abun wulakancine dacin mutunci koh? kabuge yar mutane baka iya cemata sannuba kana kokarin zaginta, rashin hankali da rashin kula yawuce wanda kayi yanzu, karike tsiyarka allah zai saka mana, nisha tafadi tareda watsa masa kudin a face dinsa, tanufi inda salma take akwance, tafara kokarin tallafo ta,
Dukansu matasan tsayawa sukayi suna kallon karfin hali irin na yarinyar da harta iya daukan hanu ta daurashi face din namiji irin kb, tab dayan harde hanu yayi bisa karjinsa yakalli Nisha yakalli kb daya sake baki yana rike da kuncinsa, azafafe kb yayi kan Nisha dayan yarikoshi yana bashi hakuri tareda tausansa,"
Please kamal kyaleni nakoyawa yarinyar nan hankali naga kamar hankali bai wadaci kwakwal wartaba , bata san waye niba dan haka kabarni nafada mata,
daga cikin motar dasu kamal suka paka wata matashiyar budurwa dirarriya cikin wata irin shiga, sanye take cikin t shirt skintight ko ina ya dame , fitowa tayi tatsaya daga jikin motar tana kallon su kb da kamal keta faman rirrikeshi, tabe baki tayi tareda zaro phone dinta tayi dealing numbern kb,
bawani ratane tsakanisu suba baifi kayi taku 5 zuwa shida ba ka isa garesu, but baza ta iya karisawaba hakan yasa takirashi, kb najin wayarshi tashiga kara yasa, cikin fusata yaciro yaduba yaga mai kiransa, ganin baby nice dinsace takira yasa yamaida kallonsa ga wajan da motarsu yake yahangota jin gine tana kallonsu, wani kwafa yasake yana kallon Nisha da dake tallafe da salma har sun mike suna shirin barin gurin, lips dinsa yakuma ciza daga bisani ya kwace hand disa daga na kamal yawuce shi, yanufi motarsu, shima kamal din bayansa,
suna zuwa gurin motar kamal yanufi seat yazauna haka kb itama yarinyar bude motar tayi tashiga suka ta da motar suka wuce,
ahankali Nisha take takawa da salma because kafarta yasamu rauni shima , Nisha jitake kamar ta daga salma domin tarage mata ra dadin datakeji, amma batada wannan karfin da ta taimaka, basu wani dade atafiyarba suka iso gdnsu salma, duk dama sun kusa isowa gdn wannan tsautsayin ya afka dasu,
tundaga kofar gd kanin salma ya hangi yar uwarshi salma nisha narike da ita, hakan yasa yawatsa aguje cikin gd domin afadin abunda yagani, Nisha nashiga da salma cikin tsakar gdn ta ta tarar dasu ummyn salma da babanta dayi alwala yana kokarin fita masallaci because magarib ya gabato, da kuma faruk kaninta suna tsaye suna jiran shigowasu,
ummyn Salma tana ganin Nisha tareda yarta anrokota magashiyan yasa tayiyo gunsu dasauri tana tambayar abunda ke faruwa, ba da wani bata lokaciba nisha tashiga tsaiyanu musu abunda yafaru, " oh allah kai amma wayan nan yaran basu kyautawa kansuba,wani irin rashin imani ne haka ummyn salma tafadi yayinda take kokarin tallafo salma da jiki yayi tsami, hmm Allah kyauta yakuma kara tsarewa, kushiga da ita bari naje nataho da mai adaidaita se mukaita hospital, baban salman yafadi, tareda sakai yafice faruk ma yarufa masa baya, har dakin ummyn salma Nisha ta taimaka suka kaita suka tsaunar da ita suna mata sannu, daga bisani Nisha tai musu salma zata koma gd tareda fatan samun sauki, takuma sheda musu gobe in allah ya yarda zata dawo, haka sukayi sallama Nisha tafice tanufi haryar gdnsu,
kasan cewa gdnsu salma da Nisha bawani rata sosai nan da nan ta iso, cikin dan ma dai daicin parlourn su gwanin shaawa Nisha ta tar da umma na tsaye takasa tsaune takasa tsaye, umma nagani Nisha tashigo da sallama taja wani dugun ajiyar zuciya, tareda tin karo Nisha tana tambayar ba asin rashin da wowar nisha da wuri because bata saba hakanba shiyasa hankalin umman nata ya tashi, nan fa nisha tashiga labarta mata rashin kyautawa da su kb sukayi musu dakuma raunin da salma tasamu, harta kaisu ga bata lokaci haka, tabbas itama umma bataji dadiba takuma nuna damuwarta da halinda da salma take ciki, takuma yi allah yakyauta yakuma kara tsare nagaba,
awannan ranar Nisha ta kwanta da bakinciki da takaicin wadan nan samarin especially wannan mai zubin mashayan wanda taji dayan yakira da kb daka ganshi kasan kwa kwalwarshi akwai gyara acikinta, talk din shima wata iri babu dadin ji bugu da kari ba furci mai Dadi, amma de ko banza rada din datakeji yaragu inta tuna da marin data masa koba komai tasan tabar masa wani gibi azuciyarsa da zai dingajin haushi da takaici,
washe gari Sunday kamar yanda Nisha tayiwa salma alkawarin zata dawo haka kuwa akayi, guraren karfe 10, tana gama breakfast tayiwa umma sallama danufin zuwa dubo kawarta salma, nan umma tasheda mata tagaishesu itama inshallah allahu tana tafe domin zuwa ta dubata, in allah yasa tasamu saukin jikinta itama because ita dinma bai tacika lapia bane,
to Nisha tace mata ga nan tafice tanufi hanyar gdnsu salma,
tundaga nisa Nisha ta hango wata jibgegiyar mota red color afake kofar gdnsu salma cikin matsuwa ta karisa shiga ciki hade da sallama tana dan wul wul ga ido , daga tsakar gdn nisha tayi turos tana kallonsu, anshin fida taburma , salma nazaune jikinta sanye da hijab tajin gina bayanta da filo leg and head anyi dressing dinsu, gefe kuwa matasan samari guda biyu , saurayin salma wato muhammad bello wato mb se gefensa saurayin jiya kamal , suna zaune dukansu sun tsura mata ido suna kallonta , itama kallonsu take tana kokarin karisawa ahankali
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439🌴🌴 IG AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ (khaleeseart Raeys ✍️)
Free book 🥰 ga masoyana ina alfahari daku ina kuma godiya da fatan alkhari much kauna nagode sosae 🤝
Page 24
Seda takarisa kusa da salma, daga bisani tashiga gaishe dasu mb kasa kasa, seda suka amsa mata cike da washe baki, sannan takalli kawarta salma wacce itama itan take kallo tana murmushi,
Nisha tambayar salma tayi yajiki, nan salma tace jiki alhmdllh, daga haka Nisha tasuma kokarin mikewa, "ina kuma zakije salma tafadi tana kallon Nisha, zanje mugaisa da ummy ne, to ae bata nan tashiga makota salma tafadi tana murmushi dan tagane bawai gaisuwar ummynne yadametaba ganin mb tareda kamal yasa tafake da wani batun gaisuwa, dan tsuke baki Nisha tayi still tana tsaye bata zaunaba,"
kode zuwana tareda abokinane zai takuraki mb yafadi yana kallon Nisha yana yar dariya, sorry yanxu zamutafi mubaki space ma karmu takuraki, munzo tareda abokinane saboda mubaku hakuri bisa a
kuskure da yafaru jiya ,"
kuskure ko sakaci da rashin kula,? Nisha tafadi yayinda take kokarin neman guri tazauna, munsani shiyasa mukazo mubada hakuri akuma gafar cemu, kinga abokina bashi bane da laifi bro dinsa ne but karkiga yanda ya damu se munzo tare yabaku hakuri gameda abunda dan uwansa yayi, "
aigwara dakukazo kudin don da wancan zauceccen kukazo bazamuma saurare kuba, kamal duk yana jin abokinsa tareda yarinyar but baitaba ganin yarinyar mai tsiwar tsiya irin yarinyar nan ba, dagowa yayi yana kallon yarinyar yayinda suke magana da mb, Allah yama ta kyau ta hada komai allah yabata sede masi faffiyace,
amma de shi yasan tun haduwarsu jiya yarinyar tasuma burgesa kasancewarta mara tsuro komai kai tsaye take ba boye boye bare shakka, "muna mai neman afuwa nida dan uwana akan abunda yafaru munsan munyi kuskure da sakaci da rashin kula kamar yadda kikace, munyi laifi amana afuwa kamal ya tsinci kansa da bada hakuri tareda hade hand dinsa guri guda asha gwabe yana kallon Nisha,
daga mb harsu Nisha kallonsa sukayi yanda yawani marai raice fiska, kasancewan kamal mai barkwanci ne wani sa'in salma da mb fashewa sukayi da dariya mb yashiga zungurin kan kamal yana fadin,"
kai meye hakan? shiru kamal yayi yana kallon Nisha yana kuma sake hada hand dinsa yana fadin," please yana wani sunnar da kai kasa, basu salma bama hatta ita Nisha seda takusa barkewa da dariya but seta matse ta dan turo baki tana fadin," nifa ba ni akayiwa laifi ba kawata ce intayafe to nima nayafe inkuma bata lamunceba to nima fa... bata karisa maganar ba taji salma nafadin," nikam nayafe allah ya kiyaye nagaba, sake baki Nisha tayi tana fadin," da wuri haka kamar wacce kike jira , "
ato mai zata jira kinsanmu bama rike abu, daga anyi muke yafewa mb yafadi yana kallon salma koya kikace, gyada kai salma tayi tana kallon Nisha tana murmushi,
dariya dukansu sukayi daganan fa hira ta barke tsaka ninsu sunyi hira sosae har guraren azahar daga bisani su kamal suka mike tareda ajiye kayan dubiya dasukazo dashi sukai wasu Nisha sallama suka wuce,
bayan tafiyar su Nisha kamar jira take tashiga tambayar salma," ke ina kuma mb yasamu wannan mutumin aina yasanshi,?
friends ne tun american tare sukayi karatu still kuma yanzuma tare suke abokaine sosai mb yafada min muna cikin hirannema kika shigo salma tafadi,
dan jinjina kai Nisha tayi dan bawai ta gamsu bane, sotake takuma wani tambayar but seta fasa ta ajiye se wani ranar idan time yabata dama,
mikewa Nisha tayi tana fadin," bari naje gd nabar umma ita kadae gakuma aiyuka da nabari, zaki tafi baki taba kayan makulashen da aka kawo ba, gashi ummyn bata dawoba, waifa sbd bello tagudu makota salma tafadi tana tabe baki,"
dariya Nisha tayi tana fadin," ba damuwa kigai sheta intazo, oh na mance umma tace agaisheki da jiki zatazo ta dubaki intaji sauki dan bata jin dadi jikinta sosae, "
Allah sarki umma har yanzu jikinne allahde ya bata lapia salma tafadi, ameen bari naje se wani lokacin Nisha tafadi tareda yiwa salma sallama tafice,
wato shi talaka abun wulakancine dacin mutunci koh? kabuge yar mutane baka iya cemata sannuba kana kokarin zaginta, rashin hankali da rashin kula yawuce wanda kayi yanzu, karike tsiyarka allah zai saka mana, nisha tafadi tareda watsa masa kudin a face dinsa, tanufi inda salma take akwance, tafara kokarin tallafo ta,
Dukansu matasan tsayawa sukayi suna kallon karfin hali irin na yarinyar da harta iya daukan hanu ta daurashi face din namiji irin kb, tab dayan harde hanu yayi bisa karjinsa yakalli Nisha yakalli kb daya sake baki yana rike da kuncinsa, azafafe kb yayi kan Nisha dayan yarikoshi yana bashi hakuri tareda tausansa,"
Please kamal kyaleni nakoyawa yarinyar nan hankali naga kamar hankali bai wadaci kwakwal wartaba , bata san waye niba dan haka kabarni nafada mata,
daga cikin motar dasu kamal suka paka wata matashiyar budurwa dirarriya cikin wata irin shiga, sanye take cikin t shirt skintight ko ina ya dame , fitowa tayi tatsaya daga jikin motar tana kallon su kb da kamal keta faman rirrikeshi, tabe baki tayi tareda zaro phone dinta tayi dealing numbern kb,
bawani ratane tsakanisu suba baifi kayi taku 5 zuwa shida ba ka isa garesu, but baza ta iya karisawaba hakan yasa takirashi, kb najin wayarshi tashiga kara yasa, cikin fusata yaciro yaduba yaga mai kiransa, ganin baby nice dinsace takira yasa yamaida kallonsa ga wajan da motarsu yake yahangota jin gine tana kallonsu, wani kwafa yasake yana kallon Nisha da dake tallafe da salma har sun mike suna shirin barin gurin, lips dinsa yakuma ciza daga bisani ya kwace hand disa daga na kamal yawuce shi, yanufi motarsu, shima kamal din bayansa,
suna zuwa gurin motar kamal yanufi seat yazauna haka kb itama yarinyar bude motar tayi tashiga suka ta da motar suka wuce,
ahankali Nisha take takawa da salma because kafarta yasamu rauni shima , Nisha jitake kamar ta daga salma domin tarage mata ra dadin datakeji, amma batada wannan karfin da ta taimaka, basu wani dade atafiyarba suka iso gdnsu salma, duk dama sun kusa isowa gdn wannan tsautsayin ya afka dasu,
tundaga kofar gd kanin salma ya hangi yar uwarshi salma nisha narike da ita, hakan yasa yawatsa aguje cikin gd domin afadin abunda yagani, Nisha nashiga da salma cikin tsakar gdn ta ta tarar dasu ummyn salma da babanta dayi alwala yana kokarin fita masallaci because magarib ya gabato, da kuma faruk kaninta suna tsaye suna jiran shigowasu,
ummyn Salma tana ganin Nisha tareda yarta anrokota magashiyan yasa tayiyo gunsu dasauri tana tambayar abunda ke faruwa, ba da wani bata lokaciba nisha tashiga tsaiyanu musu abunda yafaru, " oh allah kai amma wayan nan yaran basu kyautawa kansuba,wani irin rashin imani ne haka ummyn salma tafadi yayinda take kokarin tallafo salma da jiki yayi tsami, hmm Allah kyauta yakuma kara tsarewa, kushiga da ita bari naje nataho da mai adaidaita se mukaita hospital, baban salman yafadi, tareda sakai yafice faruk ma yarufa masa baya, har dakin ummyn salma Nisha ta taimaka suka kaita suka tsaunar da ita suna mata sannu, daga bisani Nisha tai musu salma zata koma gd tareda fatan samun sauki, takuma sheda musu gobe in allah ya yarda zata dawo, haka sukayi sallama Nisha tafice tanufi haryar gdnsu,
kasan cewa gdnsu salma da Nisha bawani rata sosai nan da nan ta iso, cikin dan ma dai daicin parlourn su gwanin shaawa Nisha ta tar da umma na tsaye takasa tsaune takasa tsaye, umma nagani Nisha tashigo da sallama taja wani dugun ajiyar zuciya, tareda tin karo Nisha tana tambayar ba asin rashin da wowar nisha da wuri because bata saba hakanba shiyasa hankalin umman nata ya tashi, nan fa nisha tashiga labarta mata rashin kyautawa da su kb sukayi musu dakuma raunin da salma tasamu, harta kaisu ga bata lokaci haka, tabbas itama umma bataji dadiba takuma nuna damuwarta da halinda da salma take ciki, takuma yi allah yakyauta yakuma kara tsare nagaba,
awannan ranar Nisha ta kwanta da bakinciki da takaicin wadan nan samarin especially wannan mai zubin mashayan wanda taji dayan yakira da kb daka ganshi kasan kwa kwalwarshi akwai gyara acikinta, talk din shima wata iri babu dadin ji bugu da kari ba furci mai Dadi, amma de ko banza rada din datakeji yaragu inta tuna da marin data masa koba komai tasan tabar masa wani gibi azuciyarsa da zai dingajin haushi da takaici,
washe gari Sunday kamar yanda Nisha tayiwa salma alkawarin zata dawo haka kuwa akayi, guraren karfe 10, tana gama breakfast tayiwa umma sallama danufin zuwa dubo kawarta salma, nan umma tasheda mata tagaishesu itama inshallah allahu tana tafe domin zuwa ta dubata, in allah yasa tasamu saukin jikinta itama because ita dinma bai tacika lapia bane,
to Nisha tace mata ga nan tafice tanufi hanyar gdnsu salma,
tundaga nisa Nisha ta hango wata jibgegiyar mota red color afake kofar gdnsu salma cikin matsuwa ta karisa shiga ciki hade da sallama tana dan wul wul ga ido , daga tsakar gdn nisha tayi turos tana kallonsu, anshin fida taburma , salma nazaune jikinta sanye da hijab tajin gina bayanta da filo leg and head anyi dressing dinsu, gefe kuwa matasan samari guda biyu , saurayin salma wato muhammad bello wato mb se gefensa saurayin jiya kamal , suna zaune dukansu sun tsura mata ido suna kallonta , itama kallonsu take tana kokarin karisawa ahankali
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439🌴🌴 IG AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ (khaleeseart Raeys ✍️)
Free book 🥰 ga masoyana ina alfahari daku ina kuma godiya da fatan alkhari much kauna nagode sosae 🤝
Page 24
Seda takarisa kusa da salma, daga bisani tashiga gaishe dasu mb kasa kasa, seda suka amsa mata cike da washe baki, sannan takalli kawarta salma wacce itama itan take kallo tana murmushi,
Nisha tambayar salma tayi yajiki, nan salma tace jiki alhmdllh, daga haka Nisha tasuma kokarin mikewa, "ina kuma zakije salma tafadi tana kallon Nisha, zanje mugaisa da ummy ne, to ae bata nan tashiga makota salma tafadi tana murmushi dan tagane bawai gaisuwar ummynne yadametaba ganin mb tareda kamal yasa tafake da wani batun gaisuwa, dan tsuke baki Nisha tayi still tana tsaye bata zaunaba,"
kode zuwana tareda abokinane zai takuraki mb yafadi yana kallon Nisha yana yar dariya, sorry yanxu zamutafi mubaki space ma karmu takuraki, munzo tareda abokinane saboda mubaku hakuri bisa a
kuskure da yafaru jiya ,"
kuskure ko sakaci da rashin kula,? Nisha tafadi yayinda take kokarin neman guri tazauna, munsani shiyasa mukazo mubada hakuri akuma gafar cemu, kinga abokina bashi bane da laifi bro dinsa ne but karkiga yanda ya damu se munzo tare yabaku hakuri gameda abunda dan uwansa yayi, "
aigwara dakukazo kudin don da wancan zauceccen kukazo bazamuma saurare kuba, kamal duk yana jin abokinsa tareda yarinyar but baitaba ganin yarinyar mai tsiwar tsiya irin yarinyar nan ba, dagowa yayi yana kallon yarinyar yayinda suke magana da mb, Allah yama ta kyau ta hada komai allah yabata sede masi faffiyace,
amma de shi yasan tun haduwarsu jiya yarinyar tasuma burgesa kasancewarta mara tsuro komai kai tsaye take ba boye boye bare shakka, "muna mai neman afuwa nida dan uwana akan abunda yafaru munsan munyi kuskure da sakaci da rashin kula kamar yadda kikace, munyi laifi amana afuwa kamal ya tsinci kansa da bada hakuri tareda hade hand dinsa guri guda asha gwabe yana kallon Nisha,
daga mb harsu Nisha kallonsa sukayi yanda yawani marai raice fiska, kasancewan kamal mai barkwanci ne wani sa'in salma da mb fashewa sukayi da dariya mb yashiga zungurin kan kamal yana fadin,"
kai meye hakan? shiru kamal yayi yana kallon Nisha yana kuma sake hada hand dinsa yana fadin," please yana wani sunnar da kai kasa, basu salma bama hatta ita Nisha seda takusa barkewa da dariya but seta matse ta dan turo baki tana fadin," nifa ba ni akayiwa laifi ba kawata ce intayafe to nima nayafe inkuma bata lamunceba to nima fa... bata karisa maganar ba taji salma nafadin," nikam nayafe allah ya kiyaye nagaba, sake baki Nisha tayi tana fadin," da wuri haka kamar wacce kike jira , "
ato mai zata jira kinsanmu bama rike abu, daga anyi muke yafewa mb yafadi yana kallon salma koya kikace, gyada kai salma tayi tana kallon Nisha tana murmushi,
dariya dukansu sukayi daganan fa hira ta barke tsaka ninsu sunyi hira sosae har guraren azahar daga bisani su kamal suka mike tareda ajiye kayan dubiya dasukazo dashi sukai wasu Nisha sallama suka wuce,
bayan tafiyar su Nisha kamar jira take tashiga tambayar salma," ke ina kuma mb yasamu wannan mutumin aina yasanshi,?
friends ne tun american tare sukayi karatu still kuma yanzuma tare suke abokaine sosai mb yafada min muna cikin hirannema kika shigo salma tafadi,
dan jinjina kai Nisha tayi dan bawai ta gamsu bane, sotake takuma wani tambayar but seta fasa ta ajiye se wani ranar idan time yabata dama,
mikewa Nisha tayi tana fadin," bari naje gd nabar umma ita kadae gakuma aiyuka da nabari, zaki tafi baki taba kayan makulashen da aka kawo ba, gashi ummyn bata dawoba, waifa sbd bello tagudu makota salma tafadi tana tabe baki,"
dariya Nisha tayi tana fadin," ba damuwa kigai sheta intazo, oh na mance umma tace agaisheki da jiki zatazo ta dubaki intaji sauki dan bata jin dadi jikinta sosae, "
Allah sarki umma har yanzu jikinne allahde ya bata lapia salma tafadi, ameen bari naje se wani lokacin Nisha tafadi tareda yiwa salma sallama tafice,