Sashe 12
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" please kamal ka gafarceni kai ba irin mutumin da za ayi saurin mancewa dashi bane kayi hakuri da wauta irintawa, hawaye tashigayi shar shar gashi bata san yaushe zata sake sashi a ido ba, dama yata fada mata shi bai cika zama kasanar ba, because shi foodbollas ne, gsky baki kyauta wa kankiba, hakade tacigaba da tunane har bacci barawo yasaceta, su ammi sunyi hira sosae, daddy kam tuni yayi gaba yaje yayi kwanciyar shi dan bazai iya dugun hiraba, sukuwa sundau time suna hiran daga bisani wajan karfe 10 itama taimusu seda safe tabi bayan mijinta, suma kuma taimusu umarni dasuje sukwanta, dan haka suka nufi bedroom dinsu, shiguwan sune yatada nisha daga baccinda take, dasuri Nisha tamike tana kallon aheel da yafarka shima yana dan wul wul ga ido, katashine Nisha tafadi, gyada mata kai yayi yana fadin,
" kikaini gun pahpahna, please kikaishi wajan babanshi Nisha tafa tana kallon fadeela, what tab kikaishi de kokuma kisashi ahanya ko kibarshi anan papanshi zaizo ya daukeshi tafada tareda neman guri takwanta, mai yasa baza kikaishiba to Nisha tafada tana bin fadeela da kallo , bama zuwa part dinsa abunda tace kawai taja blanket yarufu, reeda kam tuni tayi kwanciyar ta, tanajin maganar dasuke amma bata kulaba tayi mukus kamar mai bacci, sake baki Nisha tayi tana kallon fadeela, wani irin magana ne wannan mutum da dan uwansa but ace baya zuwa inda yake Nisha tahau maganar zuci, muryan aheel taji yana fadin,
" akaishi papanshi yana shirin kuka, ahankali ta zamu daga bed din tareda jan hanunsa suka fito, har part dinsu ta rakashi ta tura masa kofar tana fadin,"to kashiga seda safe tafada tareda juyawa, gd yayi shiru, se hasken wuta gaba daya Nisha atsorace take, kamar ace mata shiiii tagudu, jiyuwar da zatayi taji aheel nafadin," Aunty tsoro nakeji dakin da duhu bazan iya shigaba, cikin hanzari tamatso tana fadin," duhu kuma, tabbas dakin da duhu da alamar ankashe light din parlourn, gashi bantahu da phone balle na haska maka, ko mukoma can mukwana da safe sena dawo dakai tafada cikin lallashisa, kuka yafara kokarin mata yana fadin," shigurin papansa zeje, jan hanunsa tayi suka kutsa cikin parlourn, cikin sanda, bata san inda makun nan sukeba balle takuna,
jin muryan aheel dake kwadawa papansa kira ciki muryan kuka, bcuz matso rajin duhune bawaso duhu kwata kwata, sede wajan bacci nanma dan yanajiki papansa, AJEEMAL na kwance saman bed yarufu duk da ba bacci yakeba, jin sautin muryan aheel yasashi mikewa tareda lalubar wayansa, sakko wa yayi daga bed jikinsa dagashi se best da dan gajeren wando fari mai laushi, kunna light phone din wayarsa yanufo parlour, yana isa parlourn direct yanufi kuna wutar, nan da nan haske mai kyau da inganci yabai yana, yayinda idon Nisha dana aheel suka sauka kasansa, idon Nisha ne suka fito waje ganin yanayida AJEEMAL yafito, duk ilahirin jikinta yadau bari, amma ta gagara dauke ido akansa, tana karewa kyakykyawan surorinsa kallo, aheel ne yaje da gudu yafada jikinsa, jin aheel yazame hand dinsa daga nata yasa tayi saurin watsawa dagu tabar dakin cikin yanayi natsoro da kidima, daga aheel har babansa binta sukayi da kallo, shi kansa AJEEMAL yaji kunyar ganinsa datayi ahaka but baiyi tsammanin ganinsu a wannan time dinba, muryan aheel yaji yana fadin,
" papa I'm feeling hungry, okay zauna anan kajira AJEEMAL yafada tareda tufan kitchen yadauko cup tareda hada masa tea tareda sandwich and fried chicken a plate yamika masa, nanko aheel yakarba yasuma ci yana shan tea din, seda ya kammala AJEEMAL ya dauki plate da cup din ya daura table daga bisani ya daukesa suka nufi dakinsu, ba ajimaba bacci ya daukesu dagashi har dan nasan, itama Nisha tana isa bedroom dinsu tasamu kowa yayi bacci hakan yasa itama ta kwanta kirjinta se wani bugu yake, da zaran tarufe ido AJEEMAL take tunawa cikin yanayinda taganshi, ahaka tadinga juyi har bacci ya dauke ta, washe gari, washe gari da asuba ammi da kanta tazo ta tashesu dukda bawani sabon abu bane kafin tafiyarsu ita take zuwa ta tashesu, idan itama ta makara Daddy ke tashinta, nan suka tashi sukayi alwala sukayi sallah, suka koma suka kwanta, tun tashin ammi daga tayi sallah bata komaba tashiga kitchen ta kamawa Barka wasu aikin sukayi tare ,
kasan cewan Daddy nada fita office nanda nan suka kammala komai, a takaice de seda ammi ta sallami Daddy itama tayi nata breakfast din takoma takwanta dan tahuta gajiya sosae, 10am, sannan suka nisha suka tashi sukayi wanka tareda wanke bakinsu daga bisani sukashirya suka fito, a dining suka tarar da nasu breakfast din, fareeda ta kwalawa baba Barka Kira, nan da nan ta isu tana tambayar ba asin kiran, ammi bata fito break bane, sunyi nakaiwa Hajiya nata, ammi kuma tare sukayi da mai gdn har tashiga bacci, okay ya kamal reeda tasake tmby, shima nakai masa har yafita gun aiki, alright you can go, fareeda tafada tareda zama bisa kujeran, suma suka zauna suka shiga yin break, seda suka kammala suka tashi gani cewa ammi na bacci yasa suka nufi inda sukafi kauri majalisarsu ban garan Hajiya,,,
Dawowan su ammi yakarawa gdn armashi sosai dan ba karamin sakewa nisha tayiba, ganin yanda ammi takara janta ajiki, duk wani tunanin ko rashin sakewa ya kaurawa Nisha, tasake da gdn sosae hakan ba karamin dadi yayiwa su ammiba, dan haka suka zage dantse wajan kulawa da ita yanda yakamata, duk wani abunda suka san zai kawar mata da damuwa ko tunani shisukeyi, ba abunda Nisha zata nema agdn tarasa, damuwarta daya shine yanda gidan keda tsauri wajan fita, ba ma'abota son fita bane, koda yaushe zaman gd se mkrnt, atuna ninta taya zatasan halinda mahifinta yakeciki, bugu da kari idonta naso tayi tuzali dana kamal, shiyasa take allah allah time din zana jam yayi itama tayi kamar yanda ammi ta sheda mata tasamu allah yabata sa'a taci tafara zuwa makaranta nan kota samu wata dama, ,yau weekend kowa na gd,
tunda sukayi break suka dawo parlour suka yada zango, hira suka shigayi suna kyakyatawa, cikin raha da kwanciyar hankali, suna tsaka da hiran AJEEMAL yashigo bakinsa dauke da sallama, hanusa dauke da na aheel, bayansu kuwa rahilace ketafe cikin isa ita kadanta se yamutsa fiska take, AJEEMAL samun guri yayi kusa da Hajj mama kasan carpet yazauna tareda daura aheel acinyarsa, ita kuwa rahilace waje tasamu daga nesa tazauna tana karewa yan parlourn kallo, AJEEMAL ne yafar isar da gaisuwanshi gasu ammi suka amsa cikin fara'a, su fareeda ma suka gaishe da yayan nasu, batareda sun kalli inda Aunty heelan tasu takeba, bacce ko sun gaisheta tama ba lalle ta amsasuba, murya can kasa ya amsa gaisuwan kannen nasa tareda maida kallonsa ga heela tareda sakar mata wani harara, tsuke baki tayi tareda dan zamewa tana gaishesu, fiska ba yabo ba fallasa suka amsa mata gaisuwar, ammi ne takalli AJEEMAL MUDIBBO kaikam kayi wuyar gani daga kai har matar taka, allah yagani ammice ke kiransa da wannan sunan amma bayaso bade yanda ya iyane itadinma tana kirane dan tsokana dan tasan baya son sunan, Daddy ne yakarbi maganar dacewa,
" banda abunki kinsa hukuma se ahankali basuga ta zamaba, to itama matar tasa jami' ar lapiya ce, bata dawani time yau night gobe morning, se ana musu uzuri, gsky kam se ahankali Hajj mama tafa tana kallon Daddy, itadae ammi batace komaiba, tasan wannan ba hujja bace yade fadane kawai, nan taja bakinta tayi shiru, shima AJEEMAL kansa sunkuye yana wasa da yan yatsun aheel, itama heela hankali ta nakan wayarta, dakinne yadau shiru nawani lokaci, fareeda da fadeela se hararo Auntyn nasu suke, wacce batama san sunayiba, gaba daya tagama fita musu arai, basuki yayansu yasaketaba ko yakaru aure dan kwata kwata batada hali mai kyau, ga isa da gadara shi kuma batada kunya kokadan✍️
Ina Auntyna take bangantana,? Aheel yafada tareda zamewa daga cinyar papansa yanufi su fadeela yana tambayar su,
daga AJEEMAL har rahila su ammi bin aheel sukayi da kallo
Daddyne yakamo hanunsa yana fadin,"bagasu nan kana kallonsuba yafa yana murmushi yana nuna masa su farida , cin hanzari reeda tace,"
Daddy bafa mu yake nufiba, mutumiyar sa, nisha yake tambaya, Daddy ai inkaga aheel yashigo parlourn nan bai tambayi Nisha ba to ae ba lapia,
Gskykam Nisha mutumiyar sace, inbai gantaba ba zaman lapia kaje dazunan tashiga daki , sedefa kar ka dameta da surutu dayawa inkashiga kajiko, Hajj mama tafada tana dariya.
gaba daya dariyan sukayi banda rahila data sake baki tana bin aheel da kallo,"
yau kajimin shermen banza wai Aunty, yanada wani Auntyne bayan wayanda yagani zaune agabansa yana kallonsu,
azahiri kuwa wani guntun tsaki taja wanda yafito fili wanda yasa yan parlourn suka karkatu hankalisu gareta, ganin yanda suka tsura mata ido suna kallonta yasa tamike tana yamutsa fiska tafita,
AJEEMAL naganin fitan ta yatashi shima yabita, ikon Allah ammi tafada tareda bin dan nata da kallo, murmushi Daddy kawai yayi tareda tashi yamu sallama ya haura sama abunsa,
Mtsw dama na fada miki ammi rahila bata da kunya da kike ganinta, fareeda tafada tana tabe baki, sekuma tasake cewa kinma san meyafaru bayan tafiyar ki,..,fuf taji ammi ta buge mata baki,
banason maganar banza da kananun magana, dib reeda tarufe bakinta tana kallon ammin nasu, tana kokarin sake cewa wani abu, ganin ammi ta tashi tahaura sama tabi bayan daddy yasa tayin shiru, zuciyar ta namata wani irin suya,
Kema da kinyi shiru yanzu gashi kinja ta buge miki baki fadeela tafada tana kallon reeda,
To shiru yana da amfanine ae seta dauka ko tsoronta akeji reeda tafada tana tura baki, bawani tsoro inkikaga haka mutum yana abu ana masa shiru to akwai darajan da yakeci ne bawai tsoro ba, Hajj mama tafadi yayinda idonta ke kan reeda da fadeela,
To ae naga daga zuwanta tanaso tashiga tsakanin mu da yayanmu kuma mu bashiga harkanta mukeyiba ita kuma tanaso tashiga namu, reeda tafadi,
to seku kauda kai kuyi kamar baku san tanayiba, kuma ina baku shawara kudinga kauda ido akan duk wani abunda kuka gani kudena yawan magana akwai shine mafi alkhari,
Bakowa yakeso adinga kawo masa kana nun magan ganuba, kekam kinga zahiri ae Hajj mama tafada tana kallo reeda da ta tura baki kamar zai taba bango,
" kikaini gun pahpahna, please kikaishi wajan babanshi Nisha tafa tana kallon fadeela, what tab kikaishi de kokuma kisashi ahanya ko kibarshi anan papanshi zaizo ya daukeshi tafada tareda neman guri takwanta, mai yasa baza kikaishiba to Nisha tafada tana bin fadeela da kallo , bama zuwa part dinsa abunda tace kawai taja blanket yarufu, reeda kam tuni tayi kwanciyar ta, tanajin maganar dasuke amma bata kulaba tayi mukus kamar mai bacci, sake baki Nisha tayi tana kallon fadeela, wani irin magana ne wannan mutum da dan uwansa but ace baya zuwa inda yake Nisha tahau maganar zuci, muryan aheel taji yana fadin,
" akaishi papanshi yana shirin kuka, ahankali ta zamu daga bed din tareda jan hanunsa suka fito, har part dinsu ta rakashi ta tura masa kofar tana fadin,"to kashiga seda safe tafada tareda juyawa, gd yayi shiru, se hasken wuta gaba daya Nisha atsorace take, kamar ace mata shiiii tagudu, jiyuwar da zatayi taji aheel nafadin," Aunty tsoro nakeji dakin da duhu bazan iya shigaba, cikin hanzari tamatso tana fadin," duhu kuma, tabbas dakin da duhu da alamar ankashe light din parlourn, gashi bantahu da phone balle na haska maka, ko mukoma can mukwana da safe sena dawo dakai tafada cikin lallashisa, kuka yafara kokarin mata yana fadin," shigurin papansa zeje, jan hanunsa tayi suka kutsa cikin parlourn, cikin sanda, bata san inda makun nan sukeba balle takuna,
jin muryan aheel dake kwadawa papansa kira ciki muryan kuka, bcuz matso rajin duhune bawaso duhu kwata kwata, sede wajan bacci nanma dan yanajiki papansa, AJEEMAL na kwance saman bed yarufu duk da ba bacci yakeba, jin sautin muryan aheel yasashi mikewa tareda lalubar wayansa, sakko wa yayi daga bed jikinsa dagashi se best da dan gajeren wando fari mai laushi, kunna light phone din wayarsa yanufo parlour, yana isa parlourn direct yanufi kuna wutar, nan da nan haske mai kyau da inganci yabai yana, yayinda idon Nisha dana aheel suka sauka kasansa, idon Nisha ne suka fito waje ganin yanayida AJEEMAL yafito, duk ilahirin jikinta yadau bari, amma ta gagara dauke ido akansa, tana karewa kyakykyawan surorinsa kallo, aheel ne yaje da gudu yafada jikinsa, jin aheel yazame hand dinsa daga nata yasa tayi saurin watsawa dagu tabar dakin cikin yanayi natsoro da kidima, daga aheel har babansa binta sukayi da kallo, shi kansa AJEEMAL yaji kunyar ganinsa datayi ahaka but baiyi tsammanin ganinsu a wannan time dinba, muryan aheel yaji yana fadin,
" papa I'm feeling hungry, okay zauna anan kajira AJEEMAL yafada tareda tufan kitchen yadauko cup tareda hada masa tea tareda sandwich and fried chicken a plate yamika masa, nanko aheel yakarba yasuma ci yana shan tea din, seda ya kammala AJEEMAL ya dauki plate da cup din ya daura table daga bisani ya daukesa suka nufi dakinsu, ba ajimaba bacci ya daukesu dagashi har dan nasan, itama Nisha tana isa bedroom dinsu tasamu kowa yayi bacci hakan yasa itama ta kwanta kirjinta se wani bugu yake, da zaran tarufe ido AJEEMAL take tunawa cikin yanayinda taganshi, ahaka tadinga juyi har bacci ya dauke ta, washe gari, washe gari da asuba ammi da kanta tazo ta tashesu dukda bawani sabon abu bane kafin tafiyarsu ita take zuwa ta tashesu, idan itama ta makara Daddy ke tashinta, nan suka tashi sukayi alwala sukayi sallah, suka koma suka kwanta, tun tashin ammi daga tayi sallah bata komaba tashiga kitchen ta kamawa Barka wasu aikin sukayi tare ,
kasan cewan Daddy nada fita office nanda nan suka kammala komai, a takaice de seda ammi ta sallami Daddy itama tayi nata breakfast din takoma takwanta dan tahuta gajiya sosae, 10am, sannan suka nisha suka tashi sukayi wanka tareda wanke bakinsu daga bisani sukashirya suka fito, a dining suka tarar da nasu breakfast din, fareeda ta kwalawa baba Barka Kira, nan da nan ta isu tana tambayar ba asin kiran, ammi bata fito break bane, sunyi nakaiwa Hajiya nata, ammi kuma tare sukayi da mai gdn har tashiga bacci, okay ya kamal reeda tasake tmby, shima nakai masa har yafita gun aiki, alright you can go, fareeda tafada tareda zama bisa kujeran, suma suka zauna suka shiga yin break, seda suka kammala suka tashi gani cewa ammi na bacci yasa suka nufi inda sukafi kauri majalisarsu ban garan Hajiya,,,
Dawowan su ammi yakarawa gdn armashi sosai dan ba karamin sakewa nisha tayiba, ganin yanda ammi takara janta ajiki, duk wani tunanin ko rashin sakewa ya kaurawa Nisha, tasake da gdn sosae hakan ba karamin dadi yayiwa su ammiba, dan haka suka zage dantse wajan kulawa da ita yanda yakamata, duk wani abunda suka san zai kawar mata da damuwa ko tunani shisukeyi, ba abunda Nisha zata nema agdn tarasa, damuwarta daya shine yanda gidan keda tsauri wajan fita, ba ma'abota son fita bane, koda yaushe zaman gd se mkrnt, atuna ninta taya zatasan halinda mahifinta yakeciki, bugu da kari idonta naso tayi tuzali dana kamal, shiyasa take allah allah time din zana jam yayi itama tayi kamar yanda ammi ta sheda mata tasamu allah yabata sa'a taci tafara zuwa makaranta nan kota samu wata dama, ,yau weekend kowa na gd,
tunda sukayi break suka dawo parlour suka yada zango, hira suka shigayi suna kyakyatawa, cikin raha da kwanciyar hankali, suna tsaka da hiran AJEEMAL yashigo bakinsa dauke da sallama, hanusa dauke da na aheel, bayansu kuwa rahilace ketafe cikin isa ita kadanta se yamutsa fiska take, AJEEMAL samun guri yayi kusa da Hajj mama kasan carpet yazauna tareda daura aheel acinyarsa, ita kuwa rahilace waje tasamu daga nesa tazauna tana karewa yan parlourn kallo, AJEEMAL ne yafar isar da gaisuwanshi gasu ammi suka amsa cikin fara'a, su fareeda ma suka gaishe da yayan nasu, batareda sun kalli inda Aunty heelan tasu takeba, bacce ko sun gaisheta tama ba lalle ta amsasuba, murya can kasa ya amsa gaisuwan kannen nasa tareda maida kallonsa ga heela tareda sakar mata wani harara, tsuke baki tayi tareda dan zamewa tana gaishesu, fiska ba yabo ba fallasa suka amsa mata gaisuwar, ammi ne takalli AJEEMAL MUDIBBO kaikam kayi wuyar gani daga kai har matar taka, allah yagani ammice ke kiransa da wannan sunan amma bayaso bade yanda ya iyane itadinma tana kirane dan tsokana dan tasan baya son sunan, Daddy ne yakarbi maganar dacewa,
" banda abunki kinsa hukuma se ahankali basuga ta zamaba, to itama matar tasa jami' ar lapiya ce, bata dawani time yau night gobe morning, se ana musu uzuri, gsky kam se ahankali Hajj mama tafa tana kallon Daddy, itadae ammi batace komaiba, tasan wannan ba hujja bace yade fadane kawai, nan taja bakinta tayi shiru, shima AJEEMAL kansa sunkuye yana wasa da yan yatsun aheel, itama heela hankali ta nakan wayarta, dakinne yadau shiru nawani lokaci, fareeda da fadeela se hararo Auntyn nasu suke, wacce batama san sunayiba, gaba daya tagama fita musu arai, basuki yayansu yasaketaba ko yakaru aure dan kwata kwata batada hali mai kyau, ga isa da gadara shi kuma batada kunya kokadan✍️
Ina Auntyna take bangantana,? Aheel yafada tareda zamewa daga cinyar papansa yanufi su fadeela yana tambayar su,
daga AJEEMAL har rahila su ammi bin aheel sukayi da kallo
Daddyne yakamo hanunsa yana fadin,"bagasu nan kana kallonsuba yafa yana murmushi yana nuna masa su farida , cin hanzari reeda tace,"
Daddy bafa mu yake nufiba, mutumiyar sa, nisha yake tambaya, Daddy ai inkaga aheel yashigo parlourn nan bai tambayi Nisha ba to ae ba lapia,
Gskykam Nisha mutumiyar sace, inbai gantaba ba zaman lapia kaje dazunan tashiga daki , sedefa kar ka dameta da surutu dayawa inkashiga kajiko, Hajj mama tafada tana dariya.
gaba daya dariyan sukayi banda rahila data sake baki tana bin aheel da kallo,"
yau kajimin shermen banza wai Aunty, yanada wani Auntyne bayan wayanda yagani zaune agabansa yana kallonsu,
azahiri kuwa wani guntun tsaki taja wanda yafito fili wanda yasa yan parlourn suka karkatu hankalisu gareta, ganin yanda suka tsura mata ido suna kallonta yasa tamike tana yamutsa fiska tafita,
AJEEMAL naganin fitan ta yatashi shima yabita, ikon Allah ammi tafada tareda bin dan nata da kallo, murmushi Daddy kawai yayi tareda tashi yamu sallama ya haura sama abunsa,
Mtsw dama na fada miki ammi rahila bata da kunya da kike ganinta, fareeda tafada tana tabe baki, sekuma tasake cewa kinma san meyafaru bayan tafiyar ki,..,fuf taji ammi ta buge mata baki,
banason maganar banza da kananun magana, dib reeda tarufe bakinta tana kallon ammin nasu, tana kokarin sake cewa wani abu, ganin ammi ta tashi tahaura sama tabi bayan daddy yasa tayin shiru, zuciyar ta namata wani irin suya,
Kema da kinyi shiru yanzu gashi kinja ta buge miki baki fadeela tafada tana kallon reeda,
To shiru yana da amfanine ae seta dauka ko tsoronta akeji reeda tafada tana tura baki, bawani tsoro inkikaga haka mutum yana abu ana masa shiru to akwai darajan da yakeci ne bawai tsoro ba, Hajj mama tafadi yayinda idonta ke kan reeda da fadeela,
To ae naga daga zuwanta tanaso tashiga tsakanin mu da yayanmu kuma mu bashiga harkanta mukeyiba ita kuma tanaso tashiga namu, reeda tafadi,
to seku kauda kai kuyi kamar baku san tanayiba, kuma ina baku shawara kudinga kauda ido akan duk wani abunda kuka gani kudena yawan magana akwai shine mafi alkhari,
Bakowa yakeso adinga kawo masa kana nun magan ganuba, kekam kinga zahiri ae Hajj mama tafada tana kallo reeda da ta tura baki kamar zai taba bango,