Sashe 23
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nisha na komawa gd ta tsinci umma bisa sallaya ta kishingida da alamun bacci ya suma daukarta, dan haka batabi takantaba bare ta takura mata, bedroom dinsu tashige tanufi toilet tayi alwala tafito tayi sallah tanufo tsakar gdn tashiga daura musu sanwan rana dan tasan umma bata dauraba because lapia bai wadaci jikinta ba, gashi abubuwan cefanen nasu da kudin dake hanunsu na dab da karewa,
gashi kuma haryanzu abba bai lekosuba balle yasan halinda suke ciki,ga rashin lapiyan umma ya tafi ya dawo, gaba daya abun dunya ya gama isarsu,
Aban garan kamal kuwa tunda suka bar gurinsu Nisha yake son sake sa yarinyar aidonsa, dan shi jiyake gaba daya yarinyar tasuma taba masa heart dinsa, duk Wani juyi da mutsinda zaiyi ita yake tunawa,
da alama son yarinyar ne yafara addabar zuciyar sa, yasa mb ya nema masa numbern yarinyar gurin kwata salma but amma yakasa kiranta, because baisan mai zaice mataba
kamar kullum da yasaba zuwa gdn masaukin daddy shida abokansa wani sa'in kuma shi kadai yake kasan cewa because shi bai cika zama gd ba, yawanci gdn masaukin daddy yake tattaro yazo ya kadaice kansa, ya gama hutawarsa indare yayi ya nemi hanyar gd,
yamade kamar kullum yana kwance saman sofa yarintsa ido kamar mai bacci, jin kiciniyar shigowa yasa yamaida kallonsa ga kofa dan ganin mai shigowa, kb ne tafe yashigo cikin dressed dinsa da yasaba kamar na yan isaka, gashi kan nan acukurkude bakin gashi kareshi amma saboda dunyanci yarinata takoma ruwan kasa, hanusa dauke da shesha,
kamal na kallonsa har yakarisu ya zauna," yade boss bacci kakeyine,? kb ya tambayi kamal, "
No kawai ina kwancene kamal yabashi amsa, ,"
Saboda rashin abunyi,? kb yakuma tambaya",
eh to kusan haka kamal yafadi tareda kokarin tashi yazauna, "
to ga abunyi na kwawo maka kasan mu ba arasa nono ariga kb yafadi hade da ajiye tukunyar shishan saman capet yamikawa kamal daya igiyar shima yaja dayan yasuma zuka yana furzar da hayaki,
kamar zukar shishan yake but yakasa gane meyakeji daya, kamar wani yau yasuma Shanta,"
Ammade akwai abunda yake damunka koh yau naganka kamar wani mace bana mijiba, se wani abu kake sanyi sanyi meyake faruwane,? Kb ya watsuwa kamal tambaya,
Kamal dakatar da abunda yake yayi tareda kallon kb yana fadin,"
inba na mantaba kamar na baka labarin naje gdnsu yarinyar da muka buge da mota tareda kawarta, kasan na sanar dake munje tareda mb,"
Eh kafada kunzame kunje ba da saninaba gudun karna bata muku shiri kb yafadi yana tabe baki,"
Aa ba haka bane ganin nayi kana fusace da marin da tamaka gashi kai ba hakuri garekaba, ita kuma tanada fada da masifa ba barinka zatayi ba, kaga garin gyaran gira se arasa ido, shiyasa mukaje tareda mb,"
hmm to meye kaketa kawo wadan nan zantukan kb yafadi azafafe because ransa yasuma baci ya tunu da marin da yasha gurin Nisha,"
bakomai ji nake kamar na kamu da sonta cikin heart dina, "
What so,? Kb yafadi tareda zaro ido,"
Eh ina expecting haka, ko kamai kana muradintane naga kawani zaro ido kamar katsorata, kamal ya fadi yana kallon kb, "
mtsww allah yakiyaye, kaiko mai zakayi da wannan crazy girl din kb
ya tambaya, kamal hararo kb yayi yana fadin,"
waye kake kira da crazy kodan kasha marin crazy girl ne,shiyasa ,? Kb jiyayi yafara kubula rainshi yasuma baci dama yasan za arina tunda yasha mari gaban kamal yasan ya dinga goranta masa kenan,"
mikewa kb yayi yana fadin," thanks agabana kake fadin kakamu da son wata bayan baikon yar uwata dake kanka yayi kyau, kb yafadi yana huci,"
Nifa bawai nace ina sonta bane alama nakeji nace, nasan yarinyarn ma ba lallai ta amince daniba shiyasama ko nuna alama banyiba, kamal yafadi yana mikewa shima,"
dan kada kai kb yayi yana fadin," hmm naji yanzude ba jin wannan wakokin nazuyiba, please key din gdn nan nake bukata inkatashi tafiya gd, wani harara kamal ya watsawa kb tareda fadin,"
mezakayi da key din,?
baby nice zata ziyarceni zamu dan tattauna kb yafadi atakaice,"
ba anan ba, dan nan gdn bana kawo mata bane ana tattunawa dasu ko kataba ganin nakawo mace gd nan,?kamal ya tambayi kb, "
toni ina zan sani tunda ba kullum muke tareba yau da gobe zaka iya kawowa kaima wazaisan anyi kb yafadi,"
hmm allah ya kiyaye ni da bata yar wani masuyima allah ya shiryasu, wannan hanyar da kadaurani kai addu'a nake allah yabani daman sauka daga kanta, kamal yafadi tareda shigewa cikin bedroom yabar kb tsaye tana binshi da kallo har yashige bedroom,
Lallai fa ni kamal yake shirin wula kantawa haka, har wani hanunka mai sanda yakemin ina bata yar wasu, bakomai hanyar da kake neman tsari dashi, shidin zaka tsinci kanka wata rana, kuma akan wacce kake magana yanzu,
da ninaso na gyara mata zama da kaina domin tagane irin mazan da zatasa hanu tamaresu ba irina bane, but amma yanzu na hakura kaida kanka zakamin ramuwa, wani dariyan mugunta kb yasake tareda kada kai yafice yana kuma bushewa da dariya,
yau one week kenan, salma tafara jin saukin sosai Nisha kusan kullum setazo ta duba jikin kawarta because salma kawace tagari shiyasa Nisha ke ji da ita,
yamma lis umma zaune bisa taburma hanunta rike da carbi tanaja, zuciyar ta kuwa fal tunanin mijinta da sun ganinshi ko ba dan yabasu wani abuba dan kawai tasashi idonta, kullum addu'arta allah ya karkatu hankalisa da tunanin sa kansu, kafin mai duka yayi aikinsa, dan bata tunanin yanda takeji ciyon nan bazatayi wani tsawon rai ba,
Yo banda abun umma mai rai ai baya yanke tsammanin kuma cuta ba mutuwa bace,
haka itama Nisha tana can bedroom tana sakawa da kuncewa, tunanin rashin ganin abba dakuma rashin sanin wani hali yake ciki, kullum intaje gun mami nemansa se tace baya nan, inta tambayi ina yaje ko ina yakezuwa ba asamun shi , se tace," itama ba tasaniba, to ina yashiga ko saceshi,
akayi ?
wannan tambayar kullum Nisha kewa kanta but kuma ba amsa, allah shiyasa sirrin ciki da na boye, tana cikin wadan nan tunanin karan shigowar message wayanta yasa tamike tazauna tadauki wayar tashiga dubawa,"
kusan kullum se anturo mata text awayarta da wani bakuwar number wacce itama batasan ta wayeba, kuma Tex ne zafafan kalaman soyayya , wanda ya turo yake bai yayyana mata tsantsan so da kuma kauna dayake mata, yakuma kasa fitowa ya baiyana mata gudun kartaki amsar soyayyarsa,
Nisha tun bata kulawa da text din tana sharewa because atunanin ta bazai wuce mutane masu hada numbern yan mata suna shirmeba, but yanzu tagane har sashenta ba daidai bane,
Saboda wanda ke turo text din yanuna yasanta , hakan yasa tasuma bawa sakon mahimmanci, wajan karantawa, sede yau sakon yasha ban ban da sauran,"
Nagaji da boye kaina agareki, yau zan baiyana kaina kisan ko ni waye da kuma so da kaunar da nake miki, zuciyata zata buga saboda tsantsan so da take yimaki,
zanzo yau bayan sallahn magarib domin gd susan dani, kishirya tar ban babban bako kuma mai kaunar ki maisun farin cikinki akoda yaushe, kihuta lapia
Nisha mikewa tayi ta tsam tsakiyar gado tana sake bin sakon da allah, da sauri tashiga tasuma kiran numbern but amma yaki shiga, nan tacigaba dakira ko zai shiga amma sam abu daya takeji,..
Khaleeseart Raeys ✍️🌴🌴 AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
Daga ALKALAMIN khaleeseart Raeys ✍️
Free book,
Ya Allah yanda nafara rubutun littafin nan lapia kasa na gamashi lapia,
Page 25, tana tsaka dakira still tasakejin wani sabon sako yashigo wayar, "
I'm sorry banida butar takura miki ko saki cikin wani damuwa, akwai option ra ayin ganina zan iya hakura najiraki har se lokacinda kika bukaci ganina ahuta lapia,
Dan zamikewa Nisha tayi bisa gadon tazauna tashiga maida ajiyar zuciya, tareda sharce zufar dake tsats tsafowa goshinta, ita tarasa waye wannan dake bibiyar rayuwata da wani batun soyayya,
Allah yagani ita kwata kwata ba wani babin soyayya cikin rayuwarta, ko akasin haka, ita karatu tasa gaba tareda rayuwa da mahaifanta yafi mata komai dadi, shiyasama ko gender aure babu alamarinta balle wata soyayya ayanzu,
Kwana biyu da faruwan hakan, nisha na kitchen ta daura musu abincin dare because yamma tayi, tana tsaka da aikace aikacen taji wayarta tashiga ruri,
cikin hanzari ta dauki wayar domin taga mai kira, wannan numbern da ake turo mata sako dashi again yau shiya kirata, tsayawa tayi tana kallon call din har kiran ya yanke,
ajiye wayar tayi tacigaba da aikin dake gabanta, still aka kuma kiranta, jin yanda aka damu da kiran yasa ta dauki wayar tareda karawa akunne ba tareda tayi maganaba,
wani sallallami taji anfara jeruwa daga bisani aka suma magana," asslamu alaikum cikin wata rudadden murya da batasan ta wayeba batasan kuma tawayeba da alama mai maganar ahanzarce yake,
Amsa sallamar Nisha tayi batare da tace wani abuba, " baiwar allah kece nisha aka tambaya, cikin natsuwa gami da gyara tsayuwa Nisha tace,"
eh nice,
kina sane dacewa wani bawan allah yana dab da rasa rayuwarshi ta dalilinki? yanzu haka yana kwance baisan inda yakeba yanata ambatu sunanki, da alama kafin zuwarki rai zai iya halinsa, "
subhanallah please malam kai din wayene,? kuma ni wanda kake magana akai bansanshiba, Nisha tafadi adan tsurace,
ni friend dinsa ne but tsayawa wani bayani bata lokacine zaifi kyau kizo kiga halinda bawan allahn nan ke cikin domin banda Nisha ba abunda yake furtawa kuma ko yanzu aka samu akasi yamutu da sunanki abakinshi munriga munsan kece sila,
dan haka yanzu zan turo miki da address kizo ki tai maki rayuwar bawan allah, ko kuma inyamutu munemi gdn ku mukawo miki gawarsa, ana gama fadin haka akashe wayar,
tashin ankali, Nisha aza hanu tayi aka kamar mai shirin kurma ihu kiris yarage kuka ya subuce mata tayi saurin tushe baki gudun kar umma tajiyu ta,
har kullum tunani take waye yake kokarin shiga rayuwarta bada yar dartaba,? kuma bakuma ita ta gaiyyato shiba, ,? da ahar yake kokarin rasa rayuwarshi ta dalilinta,
cikin hanzari Nisha tafito daga kitchen din zufa ya gama wanke mata fiska, fitowar umma daga daki ta hadu da nisha tsakiyar parlour tana tsaye tayi zuru, "
gashi kuma haryanzu abba bai lekosuba balle yasan halinda suke ciki,ga rashin lapiyan umma ya tafi ya dawo, gaba daya abun dunya ya gama isarsu,
Aban garan kamal kuwa tunda suka bar gurinsu Nisha yake son sake sa yarinyar aidonsa, dan shi jiyake gaba daya yarinyar tasuma taba masa heart dinsa, duk Wani juyi da mutsinda zaiyi ita yake tunawa,
da alama son yarinyar ne yafara addabar zuciyar sa, yasa mb ya nema masa numbern yarinyar gurin kwata salma but amma yakasa kiranta, because baisan mai zaice mataba
kamar kullum da yasaba zuwa gdn masaukin daddy shida abokansa wani sa'in kuma shi kadai yake kasan cewa because shi bai cika zama gd ba, yawanci gdn masaukin daddy yake tattaro yazo ya kadaice kansa, ya gama hutawarsa indare yayi ya nemi hanyar gd,
yamade kamar kullum yana kwance saman sofa yarintsa ido kamar mai bacci, jin kiciniyar shigowa yasa yamaida kallonsa ga kofa dan ganin mai shigowa, kb ne tafe yashigo cikin dressed dinsa da yasaba kamar na yan isaka, gashi kan nan acukurkude bakin gashi kareshi amma saboda dunyanci yarinata takoma ruwan kasa, hanusa dauke da shesha,
kamal na kallonsa har yakarisu ya zauna," yade boss bacci kakeyine,? kb ya tambayi kamal, "
No kawai ina kwancene kamal yabashi amsa, ,"
Saboda rashin abunyi,? kb yakuma tambaya",
eh to kusan haka kamal yafadi tareda kokarin tashi yazauna, "
to ga abunyi na kwawo maka kasan mu ba arasa nono ariga kb yafadi hade da ajiye tukunyar shishan saman capet yamikawa kamal daya igiyar shima yaja dayan yasuma zuka yana furzar da hayaki,
kamar zukar shishan yake but yakasa gane meyakeji daya, kamar wani yau yasuma Shanta,"
Ammade akwai abunda yake damunka koh yau naganka kamar wani mace bana mijiba, se wani abu kake sanyi sanyi meyake faruwane,? Kb ya watsuwa kamal tambaya,
Kamal dakatar da abunda yake yayi tareda kallon kb yana fadin,"
inba na mantaba kamar na baka labarin naje gdnsu yarinyar da muka buge da mota tareda kawarta, kasan na sanar dake munje tareda mb,"
Eh kafada kunzame kunje ba da saninaba gudun karna bata muku shiri kb yafadi yana tabe baki,"
Aa ba haka bane ganin nayi kana fusace da marin da tamaka gashi kai ba hakuri garekaba, ita kuma tanada fada da masifa ba barinka zatayi ba, kaga garin gyaran gira se arasa ido, shiyasa mukaje tareda mb,"
hmm to meye kaketa kawo wadan nan zantukan kb yafadi azafafe because ransa yasuma baci ya tunu da marin da yasha gurin Nisha,"
bakomai ji nake kamar na kamu da sonta cikin heart dina, "
What so,? Kb yafadi tareda zaro ido,"
Eh ina expecting haka, ko kamai kana muradintane naga kawani zaro ido kamar katsorata, kamal ya fadi yana kallon kb, "
mtsww allah yakiyaye, kaiko mai zakayi da wannan crazy girl din kb
ya tambaya, kamal hararo kb yayi yana fadin,"
waye kake kira da crazy kodan kasha marin crazy girl ne,shiyasa ,? Kb jiyayi yafara kubula rainshi yasuma baci dama yasan za arina tunda yasha mari gaban kamal yasan ya dinga goranta masa kenan,"
mikewa kb yayi yana fadin," thanks agabana kake fadin kakamu da son wata bayan baikon yar uwata dake kanka yayi kyau, kb yafadi yana huci,"
Nifa bawai nace ina sonta bane alama nakeji nace, nasan yarinyarn ma ba lallai ta amince daniba shiyasama ko nuna alama banyiba, kamal yafadi yana mikewa shima,"
dan kada kai kb yayi yana fadin," hmm naji yanzude ba jin wannan wakokin nazuyiba, please key din gdn nan nake bukata inkatashi tafiya gd, wani harara kamal ya watsawa kb tareda fadin,"
mezakayi da key din,?
baby nice zata ziyarceni zamu dan tattauna kb yafadi atakaice,"
ba anan ba, dan nan gdn bana kawo mata bane ana tattunawa dasu ko kataba ganin nakawo mace gd nan,?kamal ya tambayi kb, "
toni ina zan sani tunda ba kullum muke tareba yau da gobe zaka iya kawowa kaima wazaisan anyi kb yafadi,"
hmm allah ya kiyaye ni da bata yar wani masuyima allah ya shiryasu, wannan hanyar da kadaurani kai addu'a nake allah yabani daman sauka daga kanta, kamal yafadi tareda shigewa cikin bedroom yabar kb tsaye tana binshi da kallo har yashige bedroom,
Lallai fa ni kamal yake shirin wula kantawa haka, har wani hanunka mai sanda yakemin ina bata yar wasu, bakomai hanyar da kake neman tsari dashi, shidin zaka tsinci kanka wata rana, kuma akan wacce kake magana yanzu,
da ninaso na gyara mata zama da kaina domin tagane irin mazan da zatasa hanu tamaresu ba irina bane, but amma yanzu na hakura kaida kanka zakamin ramuwa, wani dariyan mugunta kb yasake tareda kada kai yafice yana kuma bushewa da dariya,
yau one week kenan, salma tafara jin saukin sosai Nisha kusan kullum setazo ta duba jikin kawarta because salma kawace tagari shiyasa Nisha ke ji da ita,
yamma lis umma zaune bisa taburma hanunta rike da carbi tanaja, zuciyar ta kuwa fal tunanin mijinta da sun ganinshi ko ba dan yabasu wani abuba dan kawai tasashi idonta, kullum addu'arta allah ya karkatu hankalisa da tunanin sa kansu, kafin mai duka yayi aikinsa, dan bata tunanin yanda takeji ciyon nan bazatayi wani tsawon rai ba,
Yo banda abun umma mai rai ai baya yanke tsammanin kuma cuta ba mutuwa bace,
haka itama Nisha tana can bedroom tana sakawa da kuncewa, tunanin rashin ganin abba dakuma rashin sanin wani hali yake ciki, kullum intaje gun mami nemansa se tace baya nan, inta tambayi ina yaje ko ina yakezuwa ba asamun shi , se tace," itama ba tasaniba, to ina yashiga ko saceshi,
akayi ?
wannan tambayar kullum Nisha kewa kanta but kuma ba amsa, allah shiyasa sirrin ciki da na boye, tana cikin wadan nan tunanin karan shigowar message wayanta yasa tamike tazauna tadauki wayar tashiga dubawa,"
kusan kullum se anturo mata text awayarta da wani bakuwar number wacce itama batasan ta wayeba, kuma Tex ne zafafan kalaman soyayya , wanda ya turo yake bai yayyana mata tsantsan so da kuma kauna dayake mata, yakuma kasa fitowa ya baiyana mata gudun kartaki amsar soyayyarsa,
Nisha tun bata kulawa da text din tana sharewa because atunanin ta bazai wuce mutane masu hada numbern yan mata suna shirmeba, but yanzu tagane har sashenta ba daidai bane,
Saboda wanda ke turo text din yanuna yasanta , hakan yasa tasuma bawa sakon mahimmanci, wajan karantawa, sede yau sakon yasha ban ban da sauran,"
Nagaji da boye kaina agareki, yau zan baiyana kaina kisan ko ni waye da kuma so da kaunar da nake miki, zuciyata zata buga saboda tsantsan so da take yimaki,
zanzo yau bayan sallahn magarib domin gd susan dani, kishirya tar ban babban bako kuma mai kaunar ki maisun farin cikinki akoda yaushe, kihuta lapia
Nisha mikewa tayi ta tsam tsakiyar gado tana sake bin sakon da allah, da sauri tashiga tasuma kiran numbern but amma yaki shiga, nan tacigaba dakira ko zai shiga amma sam abu daya takeji,..
Khaleeseart Raeys ✍️🌴🌴 AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
Daga ALKALAMIN khaleeseart Raeys ✍️
Free book,
Ya Allah yanda nafara rubutun littafin nan lapia kasa na gamashi lapia,
Page 25, tana tsaka dakira still tasakejin wani sabon sako yashigo wayar, "
I'm sorry banida butar takura miki ko saki cikin wani damuwa, akwai option ra ayin ganina zan iya hakura najiraki har se lokacinda kika bukaci ganina ahuta lapia,
Dan zamikewa Nisha tayi bisa gadon tazauna tashiga maida ajiyar zuciya, tareda sharce zufar dake tsats tsafowa goshinta, ita tarasa waye wannan dake bibiyar rayuwata da wani batun soyayya,
Allah yagani ita kwata kwata ba wani babin soyayya cikin rayuwarta, ko akasin haka, ita karatu tasa gaba tareda rayuwa da mahaifanta yafi mata komai dadi, shiyasama ko gender aure babu alamarinta balle wata soyayya ayanzu,
Kwana biyu da faruwan hakan, nisha na kitchen ta daura musu abincin dare because yamma tayi, tana tsaka da aikace aikacen taji wayarta tashiga ruri,
cikin hanzari ta dauki wayar domin taga mai kira, wannan numbern da ake turo mata sako dashi again yau shiya kirata, tsayawa tayi tana kallon call din har kiran ya yanke,
ajiye wayar tayi tacigaba da aikin dake gabanta, still aka kuma kiranta, jin yanda aka damu da kiran yasa ta dauki wayar tareda karawa akunne ba tareda tayi maganaba,
wani sallallami taji anfara jeruwa daga bisani aka suma magana," asslamu alaikum cikin wata rudadden murya da batasan ta wayeba batasan kuma tawayeba da alama mai maganar ahanzarce yake,
Amsa sallamar Nisha tayi batare da tace wani abuba, " baiwar allah kece nisha aka tambaya, cikin natsuwa gami da gyara tsayuwa Nisha tace,"
eh nice,
kina sane dacewa wani bawan allah yana dab da rasa rayuwarshi ta dalilinki? yanzu haka yana kwance baisan inda yakeba yanata ambatu sunanki, da alama kafin zuwarki rai zai iya halinsa, "
subhanallah please malam kai din wayene,? kuma ni wanda kake magana akai bansanshiba, Nisha tafadi adan tsurace,
ni friend dinsa ne but tsayawa wani bayani bata lokacine zaifi kyau kizo kiga halinda bawan allahn nan ke cikin domin banda Nisha ba abunda yake furtawa kuma ko yanzu aka samu akasi yamutu da sunanki abakinshi munriga munsan kece sila,
dan haka yanzu zan turo miki da address kizo ki tai maki rayuwar bawan allah, ko kuma inyamutu munemi gdn ku mukawo miki gawarsa, ana gama fadin haka akashe wayar,
tashin ankali, Nisha aza hanu tayi aka kamar mai shirin kurma ihu kiris yarage kuka ya subuce mata tayi saurin tushe baki gudun kar umma tajiyu ta,
har kullum tunani take waye yake kokarin shiga rayuwarta bada yar dartaba,? kuma bakuma ita ta gaiyyato shiba, ,? da ahar yake kokarin rasa rayuwarshi ta dalilinta,
cikin hanzari Nisha tafito daga kitchen din zufa ya gama wanke mata fiska, fitowar umma daga daki ta hadu da nisha tsakiyar parlour tana tsaye tayi zuru, "