Sashe 4
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Keyanda nake cikin tashin hankali ina tunanina zaikai nan, bakisan damuwar danashiga yau bane, Nisha tafaɗi tareda daukan cup tashiga hadawa umma tea, nisha nagama hadawa ta mikawa umma cup takarba tasuma shaa, to nisha bari muje munbar gd bakowa ga dare yayi, allah yakara sauki gobe zamu dawo, ummyn salma tafadi tareda mikewa,
" to mungode Allah yasaka umma tafadi yayinda ta dire cup din tea gefe, seda Nisha ta rakasu har bakin geat sannan ta dawo, Nisha na karisa shigo tayi gefe da cup din tea din tasamu daman zama kusa da umma tana kallonta, itama umma kallon Nisha take tana faɗin,
" sallah nakeson nayi, kallon ruwanda aka daurawa umma nisha tayi tana faɗin,
" ruwanma yakusa karewa bari nakira doctor yacire miki inyaso sekiyi sallan, nisha na faɗin haka tajuya tafita, ba adadeba suka shigo tareda likita yacire mata ruwan yana mai tambayan ta ko akwai wani damuwa ko matsala, nan umma ta sheda masa ba wani damuwa,"
"To masha Allah haka akeso inkinyi sallan anjima za azo asake daura miki wani ruwan,"
" to ' kawai umma tace, doctor yafice, Nisha matsowa tayi ta taimakawa umma ta sakko daga gadon ta rakata har toilet, adaddafe umma tayi alwala kasance wa jikin bawani kwari sosae yayiba taurin zuciyane irin na umma, seda takammala alwala tafito Nisha na ganin fitowar ta yasa tashiga taimaka mata wajan fitowar ta maida ta gado tareda sanya mata hijab, azaune tayi sallanta yayinda Nisha kuma ta kura mata ido tana kallonta, tana jin wani dadi yana ziyartar zuciyar ta, bayan umma ta idar da sallah tamaida kallonta ga nisha data tsareta da ido ta fada kogin tunani, murmushi umma tasake ganin yanda nisha ke kallonta, tasuwa nisha tayi tazauna kusa da umma tana murmushi, awannan dare Nisha sunyi hira da umma sosae kamar baza arabuba, haka har bacci barawo yasacesu, can cikin dare nurse tashigo takarawa umma ruwa, kallon su nurse din take gwanin shaawa hannayensu cikin najuna se sharar baccinsu suke hankali kwance, seda ta kammala abunda take tajuya tafita,
__________________________________
wajan 6:30 nisha tafarka tabude ido gari yayi haske hakan yabata daman mikewa tana kallon ruwanda aka daurawa umma , ahankali yake tafiya bayida alamar karewa yanxu, toilet tanufa tayi alwala tafito, tashin fida sallayan da salma takawo musu, ba karamin tai mako salma tayiba da yanzu haka zata sake fita aron sallaya har ace kwadayi ke kaita, gabatar da sallanta tayi, bayan ta idar tacigaba da lazimi tana addu'a, tana kammala wa, ta ninke sallayan tamike tanufi gurin umma tazauna daga gefe, tayi tunani tashin umma tayi sallah se wata zuciyar ta hanata hakan, tsagaita wa tayi taga ko umma zata farka amma shiru babu alamar zata farka, ganin haka yasa Nisha tashiga tashin umma tana fadin,"
Umma! Umma!! Kitashi garifa ya waye, gabantane yafidi ganin ba alamar zata bude ido duk da jijjigata da takeyi, nan tashiga kokarin dagota but seji tayi ta dagota asandare, hanu tasa ta dago na umma, se kuma tasake da sauri tana bin umma da kallo, shigowar nurse din ne yasa Nisha tamike dasauri tanufi nurse din tana faɗin,
" please kidumin umma na ki tabbatar min da hasashena karyane ba gaskiya ba tafada cikin sigan kuka, jin abunda Nisha ke faɗi yasa nurse din tayi saurin matsawa gadon umma tashiga dubata, babu alamar motsi ko numfashi atareda ita idonta kuma dama arufe yake, to itamade bazata iya cewa komai ba seta kira doctor, dan haka ta kalli nisha dake ta sharbar kuka tace,"
I'm sorry..... bata jira mai nurse ɗin zata sake fadɗa ba tasake wani kukan tana faɗin,
"Innalillahi wa'inailaihi raju'un tafadi tareda kokarin fita waje, nurse dince taja hanun ta tana kokarin lallashinta da ta kwantarda hankali amma inaa tafizge hanunta tayi waje da gudu bakinta nafadin,"
Doctor
*****____________'_''''''________________*****
Tafiya yake cikin natsuwa warsa na setin kunnansa da alama amsa kira yake, kyakykyawa matashi maijin kanshi inka soma kalloshi bazaka so dauke ido kanshiba, yana sanye cikin kyakykyawar shire mai daukan hankali, ahankali yake mutsa pink lips dinshi yayin maganar ko wanda ke kusa dashi ba lalle yaji abunda yake faɗi ba, because slowly yake maganar kansa na kasa baiyi auneba gab yaji sunyi karo da mutum, cikin hanzari ya rikota ganin tana kokarin faduwa, hankali ya ware sexy eyes dinshi yasuma bin yarinyar dake rike da ita da kallo, itama waro idonta tayi dasuka kankance sun kumbura saboda kuka, cikin rawar jiki tasuma janye jikinta daga nashi tana kokarin yin baya,
shikuwa jin tana kokarin zamewa yasashi sake rikota da kyau, jitake numfashinta na sama sama zuciyar ta se wani irin bugu take, shi kanshi yana jiyu yanda heart beat dinta ke bugawa da sauri sauri, gani yayi ta bude baki da nufin magana, se kuma yaga tarufe ido ta sake masa nauyin jikinta, alamar da tabashi tabbacin suma tayi, nurse din data biyo bayanta ne takariso da sauri ta suma kokarin tallafo ta, su Hajiya dake ciki suka jiyu ihu yasa suka fito da hanzari dan suga abunda ke faruwa, reedace ta taimakawa nurse din suka ciccibi nisha akayi wani room da ita, suma su hajiyan suka rufa musu baya domin jin ba asin ihunda take,
tsayawa yayi yana ganin ikon Allah danshi atunanin shi yarinyar tabin hankali gareta jin yanda take ihu, kamar mai tabin hankali, duk tabi tacikawa mutane hospital da ihu, wani guntun tsaki yaja yana binsu Hajiya da kallo dasuka rufa musu baya sunata rawar jiki, tabe baki yayi tareda shigewa cikin room din da dansa yake kwance, akwance yaron yake saman cinyar mom dinsa ganin papanshi yasa kokarin mikewa zaune Yana washe baki, karisawa yayi kusa da son din nasa yayi tareda sakin murmushi wacce takarawa face din nasa kyau, yana faɗin,"
My little boss ya jikin naka,? I hope everything is going well ,? gyada kai yaron yayi cike da farin cikin ganin papanshi,
"Alright do you need something? papan nashi yakuma tambayarshii yana kallon dan nasa,
"no papah "
"Okay " abunda yace kenan yamaida kansa ga wayarsa yashiga matsawa, tunda yashigo yazauna suka suma magana da son ɗin nashi baidago kai ya kalletaba kamar baisan da zaman mutu awayan ba, kamar tayi maganaba sekuma tamike tana fadin,
" tunda ka iso bari nasamu natafi gd nayi wanka nawuce office , kazauna dashi kafin wadancan su dawo daga gulmar da suka tafi" wani banzan kallo ya wurgeta dashi yana fadin,"you well not going anywhere
seat down and care him nan kuma yamaida kallonsa ga yaron yana faɗin,
" zan tafi but letter I'm come back gyada masa kai yaron yayi yana faɗin
"To papah" ko kallon ta batayiba yajuya yafita abunsa, itama wani guntun tsaki taja tareda neman seat tazauna, *******Nisha*************
bangaran Nisha suma take tana farfaduwa tana surutai tana kiran sunan umma, su Hajiya kuwa kallonta suke cike da tausayawa, Nisha gaba daya bata cikin hankalinta, cikin asibitin akayiwa umma sitira aka mikata gdnta nagaskiya, Hajiya ce tasa aka shirya komai, kwanan Nisha biyu bata san inda kanta yakeba, se surutai taketa faman yi kamar wacce tayi karamin hauka, tunda doctor yashigo yamata allura bata sake tashiba se washe, se gurin yamma tasuma kokarin bude ido, ahankali take bude idon harta budeshi tar bin kowannesu da kallo Nisha keyi tana dan zazzare ido tana kuma maibin dakin da kallo, jitake kamar abun a mafarki, wai dagaske umma tafiya tayi tabarni, ? ido suka zuba mata cikin tausayawa jin sun batunda take, salmace takarisu tarike hannayenta tana faɗin
"kiyi hakuri Nisha duk mairai mamacine muma wata rana bama raye addu'a take bukata agareki ba kuka ba, please kiyi hakuri" Nisha binta tayi daga kallo sekuma tafashe da kuka tareda fadawa saman cinyar salma tana faɗin,
"salma wai dagaske umma rasuwa tayi salma jiyafa kwana mukayi da umma muna fira, yanzu awayi gari babu ita, salma kikaini gurin umma doctor yasake dubata bata mutuba nasan umma bazata tafi tabarni ba" tafaɗa cikin sigan kuka maiban tausayi, kokarin turo kofar da akayine yasa Nisha tamike dasauri tanufi kofar tana fadin,
" doctor um.ma . , sekuma tabi ta tsaya cak kafarta yadau bari kamar mazari, tana neman faduwa, ganin haka yasa hajiya tamike da kanta ta janyo Nisha jikinta takwantar, bin yarinyar yayi da kallo da bakaramin kuluwa yasumayi da yarinyar ba, duk yanda akayi brain dinta da matsala, dan karamin tsaki yaja tareda maida kallonsa ga dansa aheel dake kwance cinyar fareeda ganin yayan nasu yasa tazame aheel daga cinyarta takoma gefe indasu Hajiya suke,
matsawa yayi yamaida aheel nasa cinyar yana mai shafo gashin kansa yayinda yake baccinsa, shawaran Hajiya da tabukaci hada aheel da Nisha room daya because Nisha ba kowa kusa da ita dan haka ahadasu tare kodan susamu daman kula dasu duka,
"Hajiya anbamu sallama so zamu iya tafiya, yafaɗi batareda yakalli indasu keba,"
" eh haka nasani sunake yarinyar nan tadan koma dede inyaso mutafi da ita, kasanfa batada kowa kusa da ita mahaifiyar ta tarasu kar kewa yamata yawa, " sake baki yayi yana kallon karfin hali irin na kakar tasu, daman yasan za arina hakan duba da yanda suke wani shishshige mata,
' basusun yarinyar daga ina takeba basusan komai akantaba kuma ace za adauketa akawota cikin family' girgiza kai yayi ba tareda yasa yace komai ba yacigaba da abunda ke gabanshi gamida tabe baki ba tare da daya sake cewa komai ba, maida kallonsa yayi ga ɗan nasa Aheel da haryanzu baccinsa yake, mikewa yayi yasuma kokarin fita daidai lokacin da salma tashigo da Doctor dumin duba nisha cike da tabe baki yawuce yayi gaba abunsa,
Dubata yayi sosae yasanar dasu zata iya farkawa koda yaushe, dan haka za aiya sallamansu bawata matsala, bayan farkawarta kamar yanda doctor yafada suka shiga tattara kayansu dan komawa gd, AJMAL kam tuni yayi gaba da dansa dan haka suma suka shiga shirye shiryen bin bayansu, Nisha kam ba abunda take se kuka, duk inda akayi da ita nan takebi domin kuwa batada inda zata rabe, Hajiyace tarokota tashigarda ita mota, salma nata faman bata baki da tabar kukan haka tayi hakuri tabar komai agurin Allah, tamika lamurnta gareshi, sai da ta tabbatarda tarage kukan sannan sukayi sallama tareda alkawarta mata gobe zatazo inda take, sunyi musayar number da fareeda zata kirata,
" to mungode Allah yasaka umma tafadi yayinda ta dire cup din tea gefe, seda Nisha ta rakasu har bakin geat sannan ta dawo, Nisha na karisa shigo tayi gefe da cup din tea din tasamu daman zama kusa da umma tana kallonta, itama umma kallon Nisha take tana faɗin,
" sallah nakeson nayi, kallon ruwanda aka daurawa umma nisha tayi tana faɗin,
" ruwanma yakusa karewa bari nakira doctor yacire miki inyaso sekiyi sallan, nisha na faɗin haka tajuya tafita, ba adadeba suka shigo tareda likita yacire mata ruwan yana mai tambayan ta ko akwai wani damuwa ko matsala, nan umma ta sheda masa ba wani damuwa,"
"To masha Allah haka akeso inkinyi sallan anjima za azo asake daura miki wani ruwan,"
" to ' kawai umma tace, doctor yafice, Nisha matsowa tayi ta taimakawa umma ta sakko daga gadon ta rakata har toilet, adaddafe umma tayi alwala kasance wa jikin bawani kwari sosae yayiba taurin zuciyane irin na umma, seda takammala alwala tafito Nisha na ganin fitowar ta yasa tashiga taimaka mata wajan fitowar ta maida ta gado tareda sanya mata hijab, azaune tayi sallanta yayinda Nisha kuma ta kura mata ido tana kallonta, tana jin wani dadi yana ziyartar zuciyar ta, bayan umma ta idar da sallah tamaida kallonta ga nisha data tsareta da ido ta fada kogin tunani, murmushi umma tasake ganin yanda nisha ke kallonta, tasuwa nisha tayi tazauna kusa da umma tana murmushi, awannan dare Nisha sunyi hira da umma sosae kamar baza arabuba, haka har bacci barawo yasacesu, can cikin dare nurse tashigo takarawa umma ruwa, kallon su nurse din take gwanin shaawa hannayensu cikin najuna se sharar baccinsu suke hankali kwance, seda ta kammala abunda take tajuya tafita,
__________________________________
wajan 6:30 nisha tafarka tabude ido gari yayi haske hakan yabata daman mikewa tana kallon ruwanda aka daurawa umma , ahankali yake tafiya bayida alamar karewa yanxu, toilet tanufa tayi alwala tafito, tashin fida sallayan da salma takawo musu, ba karamin tai mako salma tayiba da yanzu haka zata sake fita aron sallaya har ace kwadayi ke kaita, gabatar da sallanta tayi, bayan ta idar tacigaba da lazimi tana addu'a, tana kammala wa, ta ninke sallayan tamike tanufi gurin umma tazauna daga gefe, tayi tunani tashin umma tayi sallah se wata zuciyar ta hanata hakan, tsagaita wa tayi taga ko umma zata farka amma shiru babu alamar zata farka, ganin haka yasa Nisha tashiga tashin umma tana fadin,"
Umma! Umma!! Kitashi garifa ya waye, gabantane yafidi ganin ba alamar zata bude ido duk da jijjigata da takeyi, nan tashiga kokarin dagota but seji tayi ta dagota asandare, hanu tasa ta dago na umma, se kuma tasake da sauri tana bin umma da kallo, shigowar nurse din ne yasa Nisha tamike dasauri tanufi nurse din tana faɗin,
" please kidumin umma na ki tabbatar min da hasashena karyane ba gaskiya ba tafada cikin sigan kuka, jin abunda Nisha ke faɗi yasa nurse din tayi saurin matsawa gadon umma tashiga dubata, babu alamar motsi ko numfashi atareda ita idonta kuma dama arufe yake, to itamade bazata iya cewa komai ba seta kira doctor, dan haka ta kalli nisha dake ta sharbar kuka tace,"
I'm sorry..... bata jira mai nurse ɗin zata sake fadɗa ba tasake wani kukan tana faɗin,
"Innalillahi wa'inailaihi raju'un tafadi tareda kokarin fita waje, nurse dince taja hanun ta tana kokarin lallashinta da ta kwantarda hankali amma inaa tafizge hanunta tayi waje da gudu bakinta nafadin,"
Doctor
*****____________'_''''''________________*****
Tafiya yake cikin natsuwa warsa na setin kunnansa da alama amsa kira yake, kyakykyawa matashi maijin kanshi inka soma kalloshi bazaka so dauke ido kanshiba, yana sanye cikin kyakykyawar shire mai daukan hankali, ahankali yake mutsa pink lips dinshi yayin maganar ko wanda ke kusa dashi ba lalle yaji abunda yake faɗi ba, because slowly yake maganar kansa na kasa baiyi auneba gab yaji sunyi karo da mutum, cikin hanzari ya rikota ganin tana kokarin faduwa, hankali ya ware sexy eyes dinshi yasuma bin yarinyar dake rike da ita da kallo, itama waro idonta tayi dasuka kankance sun kumbura saboda kuka, cikin rawar jiki tasuma janye jikinta daga nashi tana kokarin yin baya,
shikuwa jin tana kokarin zamewa yasashi sake rikota da kyau, jitake numfashinta na sama sama zuciyar ta se wani irin bugu take, shi kanshi yana jiyu yanda heart beat dinta ke bugawa da sauri sauri, gani yayi ta bude baki da nufin magana, se kuma yaga tarufe ido ta sake masa nauyin jikinta, alamar da tabashi tabbacin suma tayi, nurse din data biyo bayanta ne takariso da sauri ta suma kokarin tallafo ta, su Hajiya dake ciki suka jiyu ihu yasa suka fito da hanzari dan suga abunda ke faruwa, reedace ta taimakawa nurse din suka ciccibi nisha akayi wani room da ita, suma su hajiyan suka rufa musu baya domin jin ba asin ihunda take,
tsayawa yayi yana ganin ikon Allah danshi atunanin shi yarinyar tabin hankali gareta jin yanda take ihu, kamar mai tabin hankali, duk tabi tacikawa mutane hospital da ihu, wani guntun tsaki yaja yana binsu Hajiya da kallo dasuka rufa musu baya sunata rawar jiki, tabe baki yayi tareda shigewa cikin room din da dansa yake kwance, akwance yaron yake saman cinyar mom dinsa ganin papanshi yasa kokarin mikewa zaune Yana washe baki, karisawa yayi kusa da son din nasa yayi tareda sakin murmushi wacce takarawa face din nasa kyau, yana faɗin,"
My little boss ya jikin naka,? I hope everything is going well ,? gyada kai yaron yayi cike da farin cikin ganin papanshi,
"Alright do you need something? papan nashi yakuma tambayarshii yana kallon dan nasa,
"no papah "
"Okay " abunda yace kenan yamaida kansa ga wayarsa yashiga matsawa, tunda yashigo yazauna suka suma magana da son ɗin nashi baidago kai ya kalletaba kamar baisan da zaman mutu awayan ba, kamar tayi maganaba sekuma tamike tana fadin,
" tunda ka iso bari nasamu natafi gd nayi wanka nawuce office , kazauna dashi kafin wadancan su dawo daga gulmar da suka tafi" wani banzan kallo ya wurgeta dashi yana fadin,"you well not going anywhere
seat down and care him nan kuma yamaida kallonsa ga yaron yana faɗin,
" zan tafi but letter I'm come back gyada masa kai yaron yayi yana faɗin
"To papah" ko kallon ta batayiba yajuya yafita abunsa, itama wani guntun tsaki taja tareda neman seat tazauna, *******Nisha*************
bangaran Nisha suma take tana farfaduwa tana surutai tana kiran sunan umma, su Hajiya kuwa kallonta suke cike da tausayawa, Nisha gaba daya bata cikin hankalinta, cikin asibitin akayiwa umma sitira aka mikata gdnta nagaskiya, Hajiya ce tasa aka shirya komai, kwanan Nisha biyu bata san inda kanta yakeba, se surutai taketa faman yi kamar wacce tayi karamin hauka, tunda doctor yashigo yamata allura bata sake tashiba se washe, se gurin yamma tasuma kokarin bude ido, ahankali take bude idon harta budeshi tar bin kowannesu da kallo Nisha keyi tana dan zazzare ido tana kuma maibin dakin da kallo, jitake kamar abun a mafarki, wai dagaske umma tafiya tayi tabarni, ? ido suka zuba mata cikin tausayawa jin sun batunda take, salmace takarisu tarike hannayenta tana faɗin
"kiyi hakuri Nisha duk mairai mamacine muma wata rana bama raye addu'a take bukata agareki ba kuka ba, please kiyi hakuri" Nisha binta tayi daga kallo sekuma tafashe da kuka tareda fadawa saman cinyar salma tana faɗin,
"salma wai dagaske umma rasuwa tayi salma jiyafa kwana mukayi da umma muna fira, yanzu awayi gari babu ita, salma kikaini gurin umma doctor yasake dubata bata mutuba nasan umma bazata tafi tabarni ba" tafaɗa cikin sigan kuka maiban tausayi, kokarin turo kofar da akayine yasa Nisha tamike dasauri tanufi kofar tana fadin,
" doctor um.ma . , sekuma tabi ta tsaya cak kafarta yadau bari kamar mazari, tana neman faduwa, ganin haka yasa hajiya tamike da kanta ta janyo Nisha jikinta takwantar, bin yarinyar yayi da kallo da bakaramin kuluwa yasumayi da yarinyar ba, duk yanda akayi brain dinta da matsala, dan karamin tsaki yaja tareda maida kallonsa ga dansa aheel dake kwance cinyar fareeda ganin yayan nasu yasa tazame aheel daga cinyarta takoma gefe indasu Hajiya suke,
matsawa yayi yamaida aheel nasa cinyar yana mai shafo gashin kansa yayinda yake baccinsa, shawaran Hajiya da tabukaci hada aheel da Nisha room daya because Nisha ba kowa kusa da ita dan haka ahadasu tare kodan susamu daman kula dasu duka,
"Hajiya anbamu sallama so zamu iya tafiya, yafaɗi batareda yakalli indasu keba,"
" eh haka nasani sunake yarinyar nan tadan koma dede inyaso mutafi da ita, kasanfa batada kowa kusa da ita mahaifiyar ta tarasu kar kewa yamata yawa, " sake baki yayi yana kallon karfin hali irin na kakar tasu, daman yasan za arina hakan duba da yanda suke wani shishshige mata,
' basusun yarinyar daga ina takeba basusan komai akantaba kuma ace za adauketa akawota cikin family' girgiza kai yayi ba tareda yasa yace komai ba yacigaba da abunda ke gabanshi gamida tabe baki ba tare da daya sake cewa komai ba, maida kallonsa yayi ga ɗan nasa Aheel da haryanzu baccinsa yake, mikewa yayi yasuma kokarin fita daidai lokacin da salma tashigo da Doctor dumin duba nisha cike da tabe baki yawuce yayi gaba abunsa,
Dubata yayi sosae yasanar dasu zata iya farkawa koda yaushe, dan haka za aiya sallamansu bawata matsala, bayan farkawarta kamar yanda doctor yafada suka shiga tattara kayansu dan komawa gd, AJMAL kam tuni yayi gaba da dansa dan haka suma suka shiga shirye shiryen bin bayansu, Nisha kam ba abunda take se kuka, duk inda akayi da ita nan takebi domin kuwa batada inda zata rabe, Hajiyace tarokota tashigarda ita mota, salma nata faman bata baki da tabar kukan haka tayi hakuri tabar komai agurin Allah, tamika lamurnta gareshi, sai da ta tabbatarda tarage kukan sannan sukayi sallama tareda alkawarta mata gobe zatazo inda take, sunyi musayar number da fareeda zata kirata,